Рет қаралды 4,542
DCL Hausa
Ga gungun matasa 'yan daba da 'yan sandan Kano suka ce ya addabi mutanen da ke zuwa sallar Tahajjud da sare-sare da kuma kwacen waya. Wani daga cikinsu ya ce sau uku suka kashe mutane a harkar su ta daba.🎬 DSP AH KIYAWA