Yanda aka kashe tsoho mai shekaru 100, da yaro me shan nono a neja, zuwa ga yan siyasar zamfara

  Рет қаралды 7,554

Alfurqan  Ta'alim Tv

Alfurqan Ta'alim Tv

Күн бұрын

Пікірлер: 21
@abdullahimohammad9513
@abdullahimohammad9513 4 ай бұрын
Jazaka-Allah khairan sheikh Abu-Aisha. Wallahi gwamnati bada gaske ta ke yi ba. Kuma ai yanzu ya kai lokacin da sarkin musulmi, da duk sauran sarakunan mu, malamai da attajiran mu su tashi su sami shugaban kasa su gaya mishi bukatun mu na sulhu, wallahi za'a yi. Ba sai sun nemi gwamnoni ba tunda su ba sulhun suke so bo, siyasar su ce kawai a gaban su. Allah Ya kawo muna karshen wannan masifar.
@kmuhd9473
@kmuhd9473 4 ай бұрын
Malam Allah yasaka da alkairi Allah ya kawomana maganin masifah ya Allah
@abuaishaalfurqan
@abuaishaalfurqan 4 ай бұрын
Amin
@user-rl1jy5uo5t
@user-rl1jy5uo5t 4 ай бұрын
Allah sakada alkairi abu aisha
@Ibrahimaat
@Ibrahimaat 4 ай бұрын
Rashin Tsaro wallahi kwangilarsa yan siyasa suka dauko daga Turawan yamma
@thuryabasero363
@thuryabasero363 4 ай бұрын
Allah ya shiryar mana da kasarmu najeriya
@AbdouIbrahim-
@AbdouIbrahim- 4 ай бұрын
Allah yasa mudace
@muhammadbinali.
@muhammadbinali. 4 ай бұрын
سبحان الله العظيم
@SaifullahiSulaiman-s6f
@SaifullahiSulaiman-s6f 4 ай бұрын
Kamin yan banga su aje makamansu su yan ta adda miyasa bazasu aje nasu makamai ba don gindin uwarka bakar zuri, a malaman karshen zamani sunzo suna kare yan ta adda saboda kun renawa ba haushe wayo
@GcHf-bq4kd
@GcHf-bq4kd 4 ай бұрын
Allah ya kyau ta ya sa madame 😢😢😢
@mubasshirabubakar
@mubasshirabubakar 4 ай бұрын
Mallam Allah ya karama daraja bisa kokarinda kakeyi, bansan dan jarida mai kokari kamarka bah a arwwacin najeriya. Mlm a tunani na mutum mai tsananin Bibibiyar tarihi da siyasa duk da cewa Niba dalibin wannan fanni bane. Abu biyu ne Mafita ko ayi sulhu abi duk Wanda yayi laifi daga cikin parties in biyu a hukunta shi ko kuwa guda yafi karfin guda sai sashe guda yağa babu mafita sai Mika wuya ko mutuwa. Ni duk kakan nina maza Fulani ne mata guda bakaba guda yar kabilar zoramawa kowa yaşan süne aminan fulani na daya saboda idan aka dubi tarihin jihadin danfodiyo kowa yaşan sun fulani juriya da dAuriya da kuma mika wuya ga Allah Akan cewa idan sunada rai bazasu Fasa yakına . Saida Fulani suka juya baya ga cewa bazasu bi Abdullahi ibn fodiyo yaki ba , sudai abAsu gona suyi noma da kiyo . Saboda haka yan kabilar zoramawa kowa yasan su basu fasa bin Abdullahi ibn fodiyo yakiba Kuma kayi hakuri bai kamata ka dauki sashe guda kabar maganar Sashe guda bah. Na’am I’ve Tabbas Ana zaluntar fulani, amma suma daga cikinsu akwai wuyenda suka dade sunayin ta’addanci bah ga manoma da masu bin hanya da mutanen kauyukan kusa garesu
@SaifullahiSulaiman-s6f
@SaifullahiSulaiman-s6f 4 ай бұрын
Kundai ga karshen ku yazo shiyasa kuketa wannan shirmen miyasa baku fito kuka allah wadai da maganar bello turji ba saikuzo kuna karantawa mutane wani shirme karshen ku yazo insha Allahu daku kanku masu daurewa yan ta adda gindi a gidan jaridun ku kuma yan sa kai zama daram
@abuaishaalfurqan
@abuaishaalfurqan 4 ай бұрын
duk bakin. cikin makiya Arewa Wallahi dai ta zauna lafiya muna gane alamun makiyaan. arewa. ne. ta uanyar butin. cinna mata wuta akashe soja da dan sanda a kashe fatar hula ayi. ta tafiya a haka wannan shine abinda yake wa makiya dadi to. in Alkah ya. yarda sai ajyi sulhu yankinmu. ya zauna lafiya kamar yanda akayi da yan nejadelta.
@ليثوسام-غ1ك
@ليثوسام-غ1ك 4 ай бұрын
Gaskiya anacutar da fulani amaganar gaskiya a gwamnati basuda kasu koma gawulakantasu da akeyi baakiyaye hakkokinsu
@SaifullahiSulaiman-s6f
@SaifullahiSulaiman-s6f 4 ай бұрын
Muna fuki dan ta adda bagi daje don uwarka tsoho nawa dangin ku suka yanka suka kona babu wani kisan gilla dabaku yiwa al, uma marayu nawane kukayi a wannan kasar mata nawane kuka yiwa fyade a kasar nan saboda kun rainawa mutane wayo kuzo kuna wani zancen banza yan banga dai baza, a sokeba saidai ku mutu harku har munafukan yan jaridar da kuke fira dasu
@GarbaAliyu-ml9me
@GarbaAliyu-ml9me 2 ай бұрын
wakar maizogale
@YauOil
@YauOil 4 ай бұрын
Jikukin Dan ta ada danfudiwu karyakakiyi Dan fulani karyakakiyi
@mubasshirabubakar
@mubasshirabubakar 4 ай бұрын
Tau maguzawan southern kaduna da jos
@YauOil
@YauOil 4 ай бұрын
Dan segaya banza munifuki jikukin Dan ta ada danfudiwu
@Ibrahimaat
@Ibrahimaat 4 ай бұрын
Ai Munriga Munsan Kwangila aka baku naraba kan Al'umma da yada Ta'addanci da rashin tsaro
@mubasshirabubakar
@mubasshirabubakar 4 ай бұрын
Ko kuma karnu diyan karnun yan ta’adda birtania su lord lugard da da queen Elizabeth da ubanta. Kowa yaşan danfodio koda akahaife shi an shekara fiye da dubu ana musulunci kasar Hausa , Amma ku ‘yan ta’addan verom kowa yaşan addaninku da zalunci da kısa da bauta ya yadu a najeriya da sauran kasashen Africa . Yan yaduwar addinin colonialism
ПРИКОЛЫ НАД БРАТОМ #shorts
00:23
Паша Осадчий
Рет қаралды 5 МЛН
How Strong is Tin Foil? 💪
00:26
Preston
Рет қаралды 78 МЛН
АЗАРТНИК 4 |СЕЗОН 3 Серия
30:50
Inter Production
Рет қаралды 949 М.
Edo Election: ‘Our Mumu Don Do,’ LP’s Akpata Slams PDP, APC
26:33
Channels Television
Рет қаралды 11 М.
Rayuwar Aure A Kasar Turai | Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa
49:49
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa
Рет қаралды 7 М.
A notorious bandit Dank'arami who surrendered last week in Zamfara State.
4:21
Yanzu_yanzu: Tofa Sheikh Murtala Bello Asada yayi tonan siriri
15:57
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 142 М.
128 MU GUDU TARE MU TSIRA TARE ||MALAMA JUWAIRIYYA USMAN||
25:53
SUNNAH TV Official
Рет қаралды 39 М.
ПРИКОЛЫ НАД БРАТОМ #shorts
00:23
Паша Осадчий
Рет қаралды 5 МЛН