Dan Allah al amin ina son Nombrr baba Oumaru ni Ina kasar côté d'ivoire ina son in turamasa kudi Kaka za ayi
@UmarAdam-yy9jv2 ай бұрын
Ga number baba ummaru dirin daji
@justmagaji2 ай бұрын
@@UmarAdam-yy9jvina number?
@imamusmanumar61892 ай бұрын
@@UmarAdam-yy9jvina Number?
@رضوانربيع-خ5ضАй бұрын
@@UmarAdam-yy9jvkabashi number din mana karkaiwa baba mugunta dan uwa
@maimunatusaidu9862 ай бұрын
Allah ya tsare gabanka da bayanka,ya Kuma ci gaba da baku sa,a
@UsmanMusa-kn2zc2 ай бұрын
Kuma kuka bar bello turji da ado alieru suka addabi jahar zamfara kebbi da sakkwato?
@AbduMusa2 ай бұрын
A yankin zuru barayi irin su Bello turji da sauran su basu kwashewa da daɗi inbakasani ba kazo kayi bincike
@uzairurabiu27753 ай бұрын
Masha allah aci magani saboda bakar Rana maza
@haskemaganinduhutv62393 ай бұрын
Dan Allah numbarshi
@Habibina753 ай бұрын
Indai da irinku a kasar, to me kuke jira da ‘yan bindiga da garkuwa da mutane?
@LaminuGusau-bc1iu3 ай бұрын
Za a barsu suyi ne
@Habibina753 ай бұрын
@@LaminuGusau-bc1iu Tunda shima Sarki ne, indai da kishin abin a zuciyar sa, zai iya neman izini a gurin babban Sarkin Garin domin aiwatar da wannan kudirin don ceto rayukan al’umma.
@Kebbifestival4062 ай бұрын
Siyasa Ake sawa a cikin Harakar, Amma suna taimakawa
@murtalaabubakar2215Ай бұрын
@@Habibina75malamai irin su asadusdunah Da su Ahmad Gummi zasu Fara Hawa mumbari Suna Gaya muku cewa Ana can Ana zaluntar Fulani shikenan Kuma a dawo a Kama Shi A daure Tunda suke fada Aji
@Habibina75Ай бұрын
@@murtalaabubakar2215wadansu malaman azzalumai ne
@FatimaAuwal-f3r2 ай бұрын
Allahu Akbar wannan bawan Allah ya burgeni
@amanar.8428Ай бұрын
meyasa baykawo karshan ta'adanci ba tinda shi da yazo kusa da inta'adda basu iya yin komi. ay yakamata kulum yana tareda sojoji yana gaba. 🤔akara bincika labarinan day
@UmarbandeАй бұрын
Dan shine yaron kirkine shima kamar babanshine dan azimda uce tare mukai aiki abirnin kebbi yara akarkashina
@رضوانربيع-خ5ضАй бұрын
Inama nine nakeda wan nan damar mutane masu kisan kai sutaho garinmu zasu kashe mu insamu dama akansu wlh insunkai millions 50 inzan iya duk sena fille musu kai domin nasan ko awace kasar nake rayuwa kasace da shugaban nin siyasa suke turo Fulani suna kashe Mutanen Arewa babu wanda zanbari araye wlh ai yanzu ba a kama mekisankai abawa gwamnatin Nigeriya andena domin masu kisan kan yaran sune
@amanar.8428Ай бұрын
😂😂😂😂😂 harkar tanason binciké
@KabiruAhmad-y3rАй бұрын
Masha allah dakyu
@hassanumarumar657724 күн бұрын
Bunxa
@mansooryahaya8443 ай бұрын
Masha Allah
@justmagaji2 ай бұрын
Dan Allah Ataimakamin da number baba ummaru
@abbasharuna95673 ай бұрын
Muna gdy sosai
@AbubakarUmar-qd2ws2 ай бұрын
Ba'acewa sihiri mu'ujiza domin duk sihirin da kayi wani sai iya koikwaya Amma mu'ujiza bata kwaikwayuwa gagara koyo kenan
@AmadouAmadouhadiza2 ай бұрын
Summa autan hajia ommarou kafi wa kagi kane kafi rankeranken aure gouga ba tsoron rame saidai abun ke ciki ya kasheka allah kareka
@muazzamibrahim49482 ай бұрын
Kila ma an sake su Wallahi saboda shi yasa abun yaki ci yaki cinyewa
@Hauwau582 ай бұрын
Masha Allah
@Kebbifestival4062 ай бұрын
Suna Matukar Taimako. Yan Siyasa suke hana Ruwa gudu