جزاك الله خير الجزاء في الدنيا والآخرة ويجعل عملك خالصاً لوجه الكريم يارب يالشخ بلو يابو
@ابلهسيمه8 ай бұрын
بارك الله فيك اخي الكريم
@ibsnomaa11 ай бұрын
Ya Allah ka saka mana ga Buhari. Ubangiji Allah kada kabashi jin dadin rayuwa, Allah ka tsinema Buhari albarka, ka la'ance shi ya Allah
@abubakaryakububagudo3111 ай бұрын
Wllh malam muna bayanka don ka kara ci ma buhari mutunci ka kara muzan tashi shege mugu azzalumi dan dam balalla ya Allah kada kadau ran buhari sai ka walakan tashi tun nan duniya kuma kashen shi yayi matukar muni ya Allah tsinema general buhari kuma ka hadashi da,wanna zi ati garr..ka a ranar mutu warshi.
@salischannel659311 ай бұрын
Allah se ya saka mana, zalunci n Buhari da tinubu
@MusaKalle11 ай бұрын
As des sa sa@@salischannel6593qqaqq
@ابلهسيمه8 ай бұрын
جزاك الله خيرا
@Abdullahisabo-b5b4 ай бұрын
Jaksllahu khairan
@BuhariLawalgarhi10 ай бұрын
Allah yakawo mamu sauki cikin wannan kasa tamu tagado ameeen
@NUHUMMOHD11 ай бұрын
Akramakallah, duk maganganun da kayi Gaskiya ne. Duk abinda Annabi(SAW) ya fadi, babu Wanda Buhari bai aikata ba. Yai alkawura gare mu bai cika ba. Saboda haka ku sa Ido kuga yadda zai zamo kafin mutuwar sa. Tun daga nan Duniya sai Allah ya wulakantar da shi kafin muje Lahira ya tadda zaluncin da yai GA mutanen da ya yaudara suka jefa masa kuri'ar su. Allah ka Isar mana
@idriszakariyya71911 ай бұрын
ALLAH GAFARTA MALAM GASKIYANE AMMA KABARSHI A BUHARINSA B MUHMDU BAH
@ابلهسيمه8 ай бұрын
الله يعطيك العافيه يا شيخ الفاضل
@salischannel659311 ай бұрын
Allah bada lada 😍
@belloamiu851511 ай бұрын
Allah yakara Lapia daddy
@AbdulNass-zg2pq11 ай бұрын
hmmm Gaskiya ne Allah yasa mudace
@abubakaryakububagudo3111 ай бұрын
Kaji zancen gaskiya malam har yau duk nigeria kai kadaine mai fadin abinda ya kamata amma duk malaman nigeria sun kasa fadin abinda yadace Allah ya kara girma da matsayi.
@AbbaaHarun176111 ай бұрын
Allah YasaKada Alkhairy mlm
@MahadiMahadi-h5z11 ай бұрын
Allah sawaqa
@YussoufarkHaboumk-d3s11 ай бұрын
Masha allha allha ya karama malan lafiya
@Chiarmor3pi6z11 ай бұрын
Allah sa mudace. Allah taimaka
@ibsnomaa11 ай бұрын
Allah ya saka maka da alkhairi Malam
@TajjaniYakubu11 ай бұрын
Gaskiya nada mallam bello
@MuazuMusa-gt2ei11 ай бұрын
Gaskiya kam
@dahiruhakimi993511 ай бұрын
Malam akwai kabiru gwanbe
@garbamohammed994811 ай бұрын
Allah yasakawa mallam
@AbubakarYunusMuhammad11 ай бұрын
Allah Ya Saka
@HafiyyaHashim-v7q11 ай бұрын
Allah asaka da alkhairi mlm
@SimailAhmadumar11 ай бұрын
Allahu akbar
@AbubakaAli-l9pАй бұрын
🙌🙌🙌🙌🙌🙌🙌🙌👍👍👍
@SaniSoja1-vy7io11 ай бұрын
wlh malam muna bayanka
@RabiluHaruna-o2w5 күн бұрын
Asilm
@namalamfaruk283711 ай бұрын
Allah ya saka da alheri.
@madinahsaudia9811 ай бұрын
😂😂😂😂wai amadun legas😂😂
@NafeesaMB-fh3yp11 ай бұрын
😂😂😂
@YusufYunusagobeer11 ай бұрын
Byby❤
@sadiqsuleiman140811 ай бұрын
Yayan sheguba yadda suka barmu haka suka bar iyalansu karyane kawai Raina mana wayo suke
@SaniSoja1-vy7io11 ай бұрын
Aslm
@laminulams872311 ай бұрын
Durun uwar Buhari.
@sadiqsuleiman140811 ай бұрын
Bayan Kai malan maga wani marakunyar malamin da zansake chewa muzabi wane machuchin tunda bazasu fito fili sugaya musu gaskiyaba
@MaigaDanMamam11 ай бұрын
Babouta
@yusufnurudeen553011 ай бұрын
Malam Bello Yabo Kamata yayi ireirenku su dinga fitowa takara Amma wannan surutan na Baya fage Babu inda zasu kaimu.amma maganar kace wai cire subsidy Laifin Buhari ne wannan ra'ayinka ne,shin an cire a Mulkin Buharin?ya Kamata mudinga Adalci ko da kuwa akan kawunanmu
@nasirumainasuleiman314611 ай бұрын
Aishe Bello Yabo karyan tauhidi yake. Suna anfani da malanta idan bukatantsu bata biya ba sai suyita tunzura mutane wanda basu san me suke ba da sunan addini. Yanzu cin zarafi da koyarda rashin kunya shine addini. Wannan shine tsantsan son zuciya.
@ibrahimtukur23811 ай бұрын
Malam itafa gaskiya gaskiya ce!
@ibrahimtukur23811 ай бұрын
Toh rashin sanin ciwon kai fa?!
@ibsnomaa11 ай бұрын
Mutane irinka nada wahala su gama lafiya saboda mugun nufi da kake sanya cikin lamarin ka. Duk yadda mutun zai fadi gaskiyar matukar kunsha banban dashi a akida ko wani ra'ayi to sai kun kawo cikas. Allah ya shirya ka