Ba haushe baya kashe kowa, baya ga hakka bawani harce hausa fulani. Bahaushe daban bafukatani daban. Su dai fulanin su suke kashe Yan uwan su. Su kwace musu shanu Allah ya sakawa Yan sa Kai da Alheri bamu yarda da wani kalmar hausa fulani ba Dan Fulani Yan ta'adda ne
@issoufboro9874 ай бұрын
Kai munafiki né ka bin shinkafi har kwata ta Yan kan fulani... Zalumci né ya kaisu haka
@issoufboro9874 ай бұрын
Kai munafiki né ka bin shinkafi har kwata ta Yan kan fulani... Zalumci né ya kaisu haka
@allassanabdoul62442 жыл бұрын
Allah ya kiywata Allah ya samugama da duniya lfy
@khadijahahmad22102 жыл бұрын
Amin
@alousoufianou98472 жыл бұрын
Allah ya sa akarar daku baki daya, ku azzalumai ba kuma ai malam su ne suka fara domin su ke tare hanyar en kasuwa suna musu fachi
@fatimaabdulmalik2252 жыл бұрын
Allah swt ya kawomana karshan wanna musibar yakuma karya alkadarinsu Amin.
@fauziyyasanimuhd56712 жыл бұрын
Wlh karsuji noma allah zasu iya kashesu
@bashirusman35662 жыл бұрын
Allah ya isa
@abubakaribrahim22852 жыл бұрын
Wlh nikan in zargin Dan jaridan Nan Wlh
@nawasmuhammed48872 жыл бұрын
Amma wannan karya yake ya kuke kashe Yan uwanku Fulani a daji ku kwashe musu shanu
@fatimakeraukerau48762 жыл бұрын
Maganar gaskiya Adena maganar hukuma acikin wa'annan matsalolin Allah shinezemana magani Tunda duk Inda tajetadawo akan talaka yakekarewa. Idan ansasanta abar talakawa suyi noma susama abinci
@nawasmuhammed48872 жыл бұрын
Wallahi karya take acikin mafi yawan maganganunsa
@ibarhimabdoullahi24922 жыл бұрын
macha allah malan allah ya karalafiya
@NrsKDDano2 жыл бұрын
Rashin Adalchi yake kawo irin wadannan al'amari... Idan an kaima Mai laifi Sai a hukuntashi dai dai laifin sa.. .. Tare da barin Wanda Bai da laifi....
@fatimakeraukerau48762 жыл бұрын
Allah yakawomana mafita
@malanusmanmalanusman66262 жыл бұрын
Allah ya shiryaku
@sadiqnataala55372 жыл бұрын
Wallahi wadannan mutane tunzurasu akayi tun asali sakaci kuma sai ya Kara musu karfi
@salehibrahimsaleh12322 жыл бұрын
Ya Allah mun tuba ka yaye mana musiba a cikin wannan kasar tamu ta Nigeria
@fauziyyasanimuhd56712 жыл бұрын
Insha allah sai kunyi mutuwar wulakanci bi'iznillah
@lsmailabdoulahi20892 жыл бұрын
Allha ka isarwa talakawa
@mohaamohaa6553 Жыл бұрын
السلام عليم
@Salim-tchadou8 ай бұрын
❤❤❤❤❤❤inama fatan alhiri ❤❤❤❤❤❤
@ummufahad75482 жыл бұрын
Allah yayi mana maganin ku.
@امكوثرامكوثر-ك5ظ2 жыл бұрын
Ameeeeen ya allah
@adoadamsy912 жыл бұрын
Love impossible
@fauziyyasanimuhd56712 жыл бұрын
Innalillahi ubangaji ya shirya
@eshababah55762 жыл бұрын
UBANGIJIN RAHMA JINQAI GAFARA AFUWA YAFIYA TAUSAYI YA HAYYU YA QAYYUM BIRAHMATIKA ASTAGISU YA BADI'USSAMAWATI WAL'ARD ALLAH YAKAWO MUNA QARSHEN WANNAN AL',AMARI AMMAFA MUSAN WANI ABU DAYA DUNIA TAZO QARSHE DUK YANDA AKAYIFA DUNIAR NAN BAZATA DAWO DEDEBA SBD YANZU FA DUK ABINDA ANNABIN RAHMA S'A'W YAFADA BABU ABUNDA DAI FITO FILIBA,SO THE ONLY THINGS ARE ADDU'A ALLAH YASA MUGAMA DA DUNIA LPY ALFARMAR ANNABIN RAHMA S'A'W 🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@ayubaisah28612 жыл бұрын
Slm malan, Aiko Libya baxa aihakaba
@abuaishaalfurqan2 жыл бұрын
kaji gaskiya
@harunabose12422 жыл бұрын
Innalillahi wa Inna ilaihi rajiuun 😭 gsky da akwai babbar matsala a kabilar fulanin mu, watau a fahimtata yadda Allah ya jarrabi musulunci da musulmi haka Allah ya jarrabi kabilar mu ta fulani ta yadda suke da son rai gamida son zuciya dukda nasan irin zaluncin da ankai musu Amma wannan abinda sukeyi zunzurutun jahilci ne tsantsa wlh. Kai jama'a 🤔yau kanaga mutanen Nan Basu da addinnanci sannan Basu San bafullacen garibah? Allah ka rabamu da sharrin jahilci. Allah wadaran naka ya lalace.
@حفصهحفصه-ذ4ي2 жыл бұрын
😭😭😭😭
@nawasmuhammed48872 жыл бұрын
Dan iska yatara kudin Haram yanaso yashigo gari ya wataya yaci kudinsa a natse yake wannan magana ,ya matsu da zama daji