Mudai Allah ya shige mana maga a duk lammuranmu ya Kuma karemu da iyalalmu da Malaman,mu Kuma a matsayinmu na musumai mu yawaita Istigifari,,,sannan kuma ku malaima ku cigaba da hakuri kuyi koya da manzon Allah (SAW)
@abdullahi001salisu2 ай бұрын
Bamu yarda ba zanga zanga dole insha Allah saimun fito
@gaddafiumarmanji48322 ай бұрын
Malam Allah yakara muku nisan kwana da lapiya da arziki
@AliyuUmar-k9r2 ай бұрын
Allah yasa ka jagora yaja Kwana
@RUFAIHARUNA-ni6fm2 ай бұрын
Allah y maimautamana y sakamukuda alkhairi
@uthmanabubakar48632 ай бұрын
Ma Shaa Allah. Jazakumullahu khairan Wa Zaadakumullahu ilman
@IliyasuAbdullahi-bl6kv2 ай бұрын
Malam allha yasakamuku da alkairi aishuwa gabanninne basajin wa azi bayau kukemusu wa aziba ammabasaji shiyasa
@dantatayola21082 ай бұрын
Allah biyaku da gidan aljanna akan abinda kukayi amma yanzu hakurin talaka yakare yamaida tallafin mai kawai shine mafita
@AuwalBadaruwa2 ай бұрын
Allah yakawo mana sauki acikin rayuwarmu ameen Dan matsayin shugaba annabin rahama S A W
@SHAMSUDEENMUHAMMAD-nv8uk2 ай бұрын
Allah ya saka maku da alkhairi
@AbubakarMahmud-gk3rr2 ай бұрын
Gaskiya Malamay kunyi kukari ALLAH Day yataymaka❤❤❤❤ ya kara hada kanku
@ibrahimmuhammad23072 ай бұрын
Malamai Allah yasaka muku da alkhairi
@abdulraufabubakar1522 ай бұрын
Walllahi muddun aka Qi daukar matakin gaggawa kamar yadda ana rantsar dashi yadau matakin gaggawa munason ya Mayra da tallafi man fetir
@salisuibrahim36922 ай бұрын
Malaman ya Raina wlh. Ya iya cire tallafin Mai lokaci guda Amma bai iya mayarwa lokaci guda ba
@sadiyausman-s9o2 ай бұрын
Wallhi masu zagin malamai kuji tsoron Allah,kukiyayi ranarda zamu rasa malam dazasu gaya mana gaskiya, wlh duk ranar damuka rasa wadannan malaman munshiga ukku,sbd haka suna iyakar kokarisu yakamata musan abinda muke,Allah yakawo mana karshen halinda muke ciki a Nigeria.
@abdulrazaqdahiru15392 ай бұрын
Ai yanzu sunzama cida addini ai
@IdrisInusa-m8h2 ай бұрын
Mashaallah hakayakamata Allah badamafita. Daga Idris dan nigar
@shamsuddeensaleh39352 ай бұрын
Ai maganar haquri fa be taso ba. A gyara kawai shine maganar gaskiya Idan ba haka ba mu fito muyi zanga Zanga. Haquri kam bazamuyi ba saboda mun gaji
@Nakowaofficial2 ай бұрын
Allah ubangiji yasakamuku da alkairi ya Kara amintar daku wajen fadan gaskiya da tsayuwa akanta sukuma shuwagabannimmu Allah yay riko da hannunsa Wanda bazasu shiryub Allah ya kifar dasu ya cenzamana Wanda sukafi amen yahayyu yakyauum from Huzaifa nakowa daga Kano state
@RadjiSalissou2 ай бұрын
Allah saka da alkairi
@muhammadbasheeradamu48712 ай бұрын
Wlllh badon Allah kukeba kaway aljihun ku kuke karewa Yan yaudara
@SHAMSUDEENMUHAMMAD-nv8uk2 ай бұрын
Kai jahinine
@mubarakmuhammad86232 ай бұрын
Aa kayi mushu uzuri sunyi abunda zasu iyayi sauran ya rage ga shugaban kasa yayi abunda ya dace kafun lokaci ta kure mishi
@yusufmuhammed85792 ай бұрын
Allahu Akbar...... Malam Allah ya saka da alkhairi. Amin
@nuramurtala77592 ай бұрын
ماشاء الله
@BioMa-l5c2 ай бұрын
Good ❤
@Muhammadbala0142 ай бұрын
Malamammu mungo de Allah yakaramaku hakuri da mabiya
@AbdulsalamAbdullahi-i4m2 ай бұрын
Zanga zanga dole
@sharifabdulsalam74152 ай бұрын
Jazakallahu khairan kathiran
@MuhammadSrafi2 ай бұрын
Allahu akabar wllh nima nayi kuskure saboda rashi binkice
@AlfanassirouAdamou2 ай бұрын
As.amin.alaya.sakada.alkeri
@AbubakarAbdullahi3692 ай бұрын
Jazaakumullahu Khairan
@AbdulsalamAbdullahi-i4m2 ай бұрын
Bamu yards ba zanga zanga dole
@AbdulbakiIdris-k1p2 ай бұрын
Allah yabiyaku da mafificin alkhairi
@YakubaLawan-v1m2 ай бұрын
Injarasukeso sumai do datallafi kafun zangazanga
@AdamuAlhajiBashir2 ай бұрын
Karyane malam daga zuwanku sai ajanye zanga zanga ina sakamakon zuwan naku
@sadiyausman-s9o2 ай бұрын
Kai! Baikamata kadubi malam ba kace Yana karya,Amma gaskiya bakada tarbiyya kakiyaye harshenka,kakumaji tsoron Allah.
@UsmanAminu-pm4ew2 ай бұрын
Allah tsani muka albarka ku azalimai ne!
@zaharadeenabubakar80762 ай бұрын
Allah ubangiji ya kawo sauki ga Yan Nigeria Baki daya.
@salisuibrahim36922 ай бұрын
Ko kunyar fadama bayaji. Allah ya shiryemu ya shiryi malaman mu, Amma dai wlh kunji kunya!
@attahalhmallam57932 ай бұрын
Maqaryaci zamu tsaya a gaban Allah dakai .... Duk da bama daga cikin masu son zanga zanga Amman wadannan malamai
@abdul-fq2nr2 ай бұрын
Dan gidan marasa tarbiyya
@muhammedsunusiyusuf49982 ай бұрын
Bama son tatsuniya ya mai da talafi nan kawai
@UsmanAlfah0902 ай бұрын
Masukudi kuke zuwayiwa ta ziya ga talakawa Nan anata kashewa ubanwa yaje ta aziya acinku wlh se Allah ya isarwa duk wanda akakashi kunje maula wai kunje ta aziya kuna fassara qur ani amma bakwa aiki dashe
@gamboharou94002 ай бұрын
Jazzakallahu khairan
@KhuadijhUnus2 ай бұрын
Allah yasakamu ku daalkairi
@samanmusa58962 ай бұрын
Karyane zanga zanga tananan ba fashi
@ibrahimmuhammad23072 ай бұрын
Mukuma Allah kasa mugyara halinmu
@mahmudtanko97682 ай бұрын
Wllh bamu yar dada kuba muna zargin kun je karban rabon kune
@bachirbachir-tu8fbNiger2 ай бұрын
امين
@muhammadbasheeradamu48712 ай бұрын
Wannan makaryaci ne wllh, kaway contact suka karbo,waye besan haalin Saba shida kabiru gwambe da Yan dariqa masu son kudi
@JAMILUIDRISRABIU2 ай бұрын
Allah yasa da Ku kaje kumdi abinda yadache
@munkailailiya72382 ай бұрын
Ba zamu yarda da alkawarin ƴan siyasa ba yanzu domin haka Buhari yayi mana a baya mukayi hakuri na shekara takwas babu komai da yayi mana sai dai zaluntarmu da yayi,wannan daga zuwa ya janye tallafin komai yasa mutane cikin kunci da talauci,dan ku malamai kunfi ƙarfin bukatunku shi yasa kuka amince da maganar shugaban kasa wanda kunfi kowa sanin cewa alkawarin boge ne da yaudara kawai. Ya kamata ku gaya masa ya dawo da tallafin mai ba alkawari ba domin an daɗe ana ruwa kasa na shanyewa.
@muhammedsunusiyusuf49982 ай бұрын
An Dade Anna ruwa kasa na shanye wa
@NasiruIbrahim-ox1dm2 ай бұрын
All sa mudace
@SYSH-c1m2 ай бұрын
Malamai suna iya kokarin su, Ammadai shi tinubu duk maganganun shi siyasa ne kawai yakeyi da malamai
@nasirmohd89322 ай бұрын
Ba abunda kukayi kuma wllh Allah zai mana sakayya daku
@Coach_Ahmady2 ай бұрын
Duk wadda be yadda da abunda shugaba ya faɗa bah kutmar ubansa. Allah yabiya ku da mafificin alkhairi maluman mu
😂😂 Mallam zaka iya ranse da ku ka gama Bashi shawara ba a Baku komei ba
@sulaimanabubakar-qn3bo2 ай бұрын
Hmmm
@alkasimturaki81942 ай бұрын
Sheikh bala lau babu abinda tinubu zai yi fa saboda haka zanga zanga dole
@yahayaridwan90042 ай бұрын
Allah ya saka maku da mafificin alkhairi
@HassanatShehu2 ай бұрын
Kunyi kokari Amman wlh sae munyi
@HauwaYakubu-tm1sh2 ай бұрын
Zancen banza, a tsawon awa biyun iyah abundakuka tattauna Kenan? Gaskiya malam wannan mgnar baza gamsarda da talaqawan kasan Nan ba, yarenda sukafi tsoro kawai zatayi... Me rabon zuwa Badi sai yake... Amma bazamu zauna yunwa ta illatamu gara afuto ayi abunda basaso. Tunda sunjima suna mana abunda bama so
@KhuadijhUnus2 ай бұрын
Yadawo datallafin fetur
@maamunuumardanmarna31612 ай бұрын
Aa wannan tafiyar taku bazata hanamu shiga zanga zanga ba sbd duk abunda kuka tattauna bamuji mafita ba kawai kunyi hira ne kuntaso
@rilwanumasud91632 ай бұрын
Tashi daya ya janye tallafin man fetir, ko office bai shiga ba, ya karya dala ya janye tallafin man fetri, bandits suke bayyna har a social media amman ba a iya kama su. Yadda duk wannan ya faru take, haka muke son ai maganin su take shine kadai zai hana mu zanga-zanga.
@elkhamiscomputers71292 ай бұрын
Shugaban kasafa baya kyautawa gaskiya, kuma bayida niyyar saukakawa talakawa, if not meye yaketa sayan jiragen sama da ruwa????? An rainawa talakawa wayo wlh, malamai Allah yasaka muku da Alkhairi
Tun da baza ku iya sa shugabanin mu waazi suji ba muma baza mu kara zaben candidate din ku. Ai dole ana bukatan kuriar mu talakawa Allah ya kaimu 2027 lokaci alkali
@HalimaAbdullahi-ir3yv2 ай бұрын
😂😂😂
@SHAAYAUAHMEDAHMED2 ай бұрын
Allah yasa da gaske kakeyi
@ABUBAKARBabasadik2 ай бұрын
Aikin banza munafukai banza
@ShamsuddeenSaleh-ly8xz2 ай бұрын
Munafukan banza da wofi. Kunje wajen shi kun fito kuna cewa mutane suyi haquri? Saboda munafurcin banza da wofi. Har zuwa yaushe zaa cigaba da haqurin
Wallahi Tinubu bai tausayin talaka ko nufin alheri akanmu sai dai abin da abin da turawa suka fada masa, sannan Tinubu pastoci ya fara kira sanda zai kaddamar da takararshi bai gayyaci Malamai ba, wallahi muji tsoron Allah, Mallam basu cikin wahalar da talakawan Nigeria suke ciki, Manzo S.A.W da sahabansa basu tara kudi ba sunyi wa'azi da baki kawai suna jin dadi sauran mutane na shan wahala. Mai yasa yanzu malamanmu su baza su shiga cikin talawa a wahala tare ba? Mai yasa suke gasar sanya riga da hula mai tsada? Shin Mal. Abubakar gumi bai samu damar haka bane amma yaki? bani acikin masu zagin mallamai ko wulakantasu amma karara Tinubu ya nuna bazaiwa musulunci aiki tun kafi zabe amma akace wai abar Atiku da kwankwaso a zabeshi saboda Musulunci, Ya baiwa kafirai mukamai fiye da musulmai amma anyi shiru, ya cutar damu akan aikin hajji anyi shiru, ana kashe musulmai a jos matarshi ta kaiwa kafirai gudunmawa anyi shiru. Dole matasa su fara zargin yin shiru malamai alhalin su sukace a zabi wannan gwamnatin do musulunci.
@UsmanImam-h9q2 ай бұрын
Useless man, why do you not ask him to bring back our subsidy?
@alhassanibrahim5072 ай бұрын
To sannu shugaban marasa tarbiyya dan gidan jahilai wanda baisan darajar Mallamai ba! Da wannan rashin da'an naka ne kake fatan shugaba yayi maka adalci, bayan ka kasa yiwa kanka adalci dinma, yana da kyau ka sani cewa duk dangin ku babu kamar Sheikh Abdullahi Bala Lau da kake zagi daga karshe ina tabbatar maka ba dabi'ata bace cin mutuncin mutum koda kuwa a social media ne amma ire iren ku sai da mayar da martani wataqil ku gane aha!