Bama tare da Yan sharholiya Yan zanga zanga wlh muna tare da malamman mu matukar baisabawa koyarwa Annabin rahama Annabi Muhammad s a w ba
@SaaduAbubakar-zy1ox16 күн бұрын
Sakallahhu.khaira
@PrinceSanusiblack18 күн бұрын
Mgn zanga zanga ba mussulumai kadai yadafa aman mayasa duk musulumi ne suke ta tayar da muriyoyinsu akai dan Allah 🙏 mukayawa kaimu gaskiya anagereya fa akwai manya pastoci aman sunyi suru aman gaci yakai mussulumai so suke suci amana junansu Allah ya sa mudache
@LegendSmoke14 күн бұрын
Ya Allah ya kawu mana sauki wannan lamari Allah kaikadai kasan komai 😢
@abubakaryabo625617 күн бұрын
Masha Allah ur absolutely right malam
@YusufDatti-z4m20 күн бұрын
Me yasa bakwa gayamusu abitsarin allah sai dai tsarin yahudawa kaf mlmn najeriya malami daya kawai yakekira abitsarin allah
@makharajausman219619 күн бұрын
Wane malamine fadamana sunanan sa
@BasiruUmarAhmad-bw3rxКүн бұрын
Malam kaima kasha Kudikenan Kudeji tsoron Allah
@alhaliyumuhammadinuwa776618 күн бұрын
Arne yanamagana baffa hotoro makiyin iyayen manzon Allah s.a.w
@MuhammadUmar-sl1os6 күн бұрын
Dan Allah mubi maganar maluman Mu s'une Toshin alumma.mudai n'a zagin su s'une magada annabawa.muyi karatun ta nitsu
@UsmanMohammedAdamu-ur6rz20 күн бұрын
anyi zanga zanga a Kenya anyi nasara ko baayi bh sunyi nasara
@ABDULSALAMAHMED-ze4ue20 күн бұрын
Kaifa makiyin manzon Allah ne sakarai wawa ibilis
@ismailaadamushitu897018 күн бұрын
Ikon Allah
@abubakarismail897520 күн бұрын
Allah ya Kara ma malam Lafiya Amin
@ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH20 күн бұрын
Zanga zanga fa ba rigimaa bace, Nuna bacinrai akeyi GA gwamanatiiii
@sakinadeeni471318 күн бұрын
Idan wasu zasu yi a nutse ai wasu 6ata garin baza suyi bi abin a hankali ba, ga abin namu ba tsari, wata qasar idan za ai zanga zanga ana sa Yan'sanda a wajen ba me yin fada amma Nigeria ba wannan tsarin Mu tuba kawai mu koma ga Allah a dena sa6onsa da zalincin kashe kashen mutane da shirka, gsky Allah yn haquri damu amma ana abinda aka ga dama a duniya, sai de Allah ya ganar damu ya shiryemu
@ibsnomaa19 күн бұрын
Nidai ban tsaya na saurari wannan malamin ba, saboda tun farko na fahimci bamu tare da haka rashin adalci ne nayi wata magana game dashi. Abu daya ne kawai sai munyi Zanga Zanga insha Allah. Shima ya karbi kason sa
@yunusasalisu689119 күн бұрын
Mallam hakuri zakayi.sai anyishi.
@bashirumuhammad833920 күн бұрын
Alhamdilillah alakullihalin gaskiya ne Mln kayi magana mln Allahu ya Kara lpy mln
@YahuzaMohammed-j2p14 күн бұрын
Dole ne mufito zanga zanga
@MusaShehu-n1i15 күн бұрын
Malam duk mun san da waddannan a yoyi da hadissai a bin da muke so ku tunkari Gwamnati ta kawo muna sauki ta hanyar rage kudin mai.
@hamisutukur443020 күн бұрын
Masha Allah Allah yasaka wa mlm da mafificin alkairi ❤❤❤
@aminuumarbala54120 күн бұрын
Wallahi zanga zanga bazata gyara kasar nan bah, abu daya nrh zai gyara kasar nan shine mu gyara kawunanmu mu komawa Allah kowa yasan ta'asar da yake aikatawa
@ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH20 күн бұрын
@@aminuumarbala541 Tayayaa?
@bellodanogatv822320 күн бұрын
@@ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH Manta dashi, yaje yabibiyi karatun margayi sheikh jafar Narantse da Allah malamannan suke Kara daurewa manyan gwamnati gindi, Abunda akeyi a arewa wallahi ba ayinshi akudu mumunzama koma baya akodayaushe
@MurtalaBala-zj9rx11 күн бұрын
@@aminuumarbala541 Ppp Pp P P
@user-ep8sw5kr4c20 күн бұрын
Asl masu commmets don Allah kudaina Rashin Kunya d Rashin imana GA malamai baidacebawlh GA Duk musulmi
Hotoro kenya sunyi nasara ko basuyi nasara bh wallahi ana nasara a zanga zanga wasu lokutan wasu kuma baayi amma zalincin Nigeria yayi yawa mutune mufitu kenya sunyi kuma sunyi nasara America suna zanga zanga ko basuyi
@AbdulMuhyideen15 күн бұрын
Zanga zanga
@yusufsafwan10 күн бұрын
mu matasa ba mahaukata bane . kuma nayi farin ciki matuka kasancewar ku masu hawa mumbari kunrazana😄cewakawai mukayi zamujawoku amma kowa yazo gurin karatu sai yafada😃
@aliyumidriss522320 күн бұрын
Allah yasaka da alkhairi malam
@abdourrahmanedoudou862920 күн бұрын
mma se kunema gafarar yan chiait saboda sun jima sunayi
Mlm zzakzaki yayi gas kiya dayake kira abistarin allah abar conception
@MohammedAbdo-w2u20 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤❤
@abbaqjkxkrimandi316020 күн бұрын
Allah yasinemusu malan demokradiyya lalacaccan
@user-by4uy1sz1z20 күн бұрын
Kaji maganar hankali Allah ya tssare mana malaman sunnah
@Sirnajjashi20 күн бұрын
Hakika ni a irin tawa fahimtar, ba makawa Sai malamai masu hankali sun kula da koyamana tuba zuwa ga Allah dare da rana, hakika jahilci yayi yawa a wannan kasar tamu, Kuma ba Abinda ya jawo kamar MAYAR da aqida addini, Abinda nake nufi kowa aqidarsa itace aljannarsa.
@kabirmuazu951020 күн бұрын
Shedan ya tsomo baki
@bellodanogatv822320 күн бұрын
Gaskiya malam cikin girmamawa kuyi koyi da sheikh jafar😢 2005 sheikh jafar yayi waazi akan mutanen arewa da akakashe mazauna Lagos sama da mutun dubu akayi asarar rayukansu, Shikadai yake hawan manbari yake kalubalantar gwamnati ubasanjo Kuma yayikira ga gomnonin arewa da sarakunan arewa, Idan gwamnatin tarayya batadau matakiba to manyan arewa sudauki mataki, Inkuma manyan arewa suma suna jintsoro yacce wallahi SE yajjagoranci matasa anje kudu domin ramuwa, Amma Rai yayi halinshi, Segashi Bayan ranshi kisan kiyashin da akeyiwa arewa tanunka sau dari, Amma Babu malamin da yakeyin Kira kamar na sheikh jafar, Koda rayuwar matasa zatayi sanyi Tomu wallahi SE munfita, agarimmu bakaisa kaje gonaba😢
@yahayaadamu-d7f19 күн бұрын
Hhhmm kuma wallahi sai mun fara jifan ku miyagu masu bin azzalumai
@sakinadeeni471318 күн бұрын
Mallamai fa, wallahi kar ku fara kar ku bude hanya, idan wadanda ba musulmai su kayiwa Mallamai hk zaku ji dadi, sbd ko wani kaiwa haka Allah baze bariba bare masu isar da sakon Allah, ba dole ne ku dauki shawararsu ba, ga wadanda suka dace a jefa baku jefa baku yi ba sai Mallamai ko suma shugabbanni idan suka 6aci cewa akai ai musu addu'ar shiriya, kawai mu gyara halinmu mu dena sa6on Allah da kashe kashen mutane da shirka d/s sai Allah ya yafe mana ya bamu shugabbanni nagari
@UsmanMohammedAdamu-ur6rz20 күн бұрын
rayuwa da kukeyi na kafirta musulmi koh
@abdourrahmanedoudou862920 күн бұрын
malamai ko kun man tane Democaradiyane Ake Nigeria to zanga zanga itace mataki nafarko asarin mulki Iran an tu tar dakai naneman gera idan ba a zanga zanga amulkin d m c tozaayi dan niyane
@AbubakarilyasuJido20 күн бұрын
Masu Muslim Muslim wahabiyawa Allah yasa tsakaninmu daku y'ayan tsiya.
@abdourrahmanedoudou862920 күн бұрын
dama dasukecewa ko suka haramta Zanga zanga saboda kar hasan halin salue ciki kutalakkawa sukuma bakinsu achape da maski
@AbubakarilyasuJido20 күн бұрын
Dan gindin uwarku Sai Anyi shigu y'ayan wahabiyawa.
@ibrahimburgaabdullahi387220 күн бұрын
Al umma suna bukatar tarbiyya zanga zanga ba dai dai bane
@bashirsaidu305620 күн бұрын
Baffa yanzu kai balamibane dan iskane kawai
@MuazuAhmad-rb9rl20 күн бұрын
Allah madaukakin sarki ya bamu Zama lafiya, kwanciyar hankali da wata. Allah madaukakin sarki ya kara hore mana abinda zamu ci halal malak. Bamu goyon bayan duk wata zanga zanga.
@YusufDatti-z4m20 күн бұрын
Me yasa bakwa gayamusu abitsarin allah sai dai tsarin yahudawa kaf mlmn najeriya malami daya kawai yakekira abitsarin allah