Hankalin Muslmin Najeriya ya fara tashi kan zargin yunkurin sauke sarkin musulmi da MURIC ta yi
Пікірлер: 10
@IbrahimHaruna-rk5ym3 күн бұрын
Allah duk wanda adda hannu ko wata gudummuwa Allah ka wulakantasu Allah kayi musu mugun karshe Allah kada ka nufesu da samun Rahamarka Albarkachin Rasulullah S A w Amin Amin Amin Ya hayyu ya kayyumu
@EshaBabah-tj5tg3 күн бұрын
Innalilahi wa'inna ilaihi raji'un!!! ubangijin rahma jinkai gafara afuwa yafiya tausayi ya hayyu ya qayyum birahmatika astagis ya badi'ussamawati wal'ard, garka nufe mu da wannan lamarin a garin mu na sokoto!!! Alfarman ANNABIN RAHMA S'A'W' DA ALQU'RANI 🤲🤲🤲
@MuntakaSuleiman-dn7wb3 күн бұрын
Masha allah
@zinariyawaziri36892 күн бұрын
Anya wannan gwabna ko cikakken basakwatta ne?Gani ga Kanawa ishi Sakkotawa su jajirce.
@user-lr7jv5rz2z3 күн бұрын
💔🇳🇬🇳🇬
@zubainaibrahim88663 күн бұрын
Yanadaga cikin shiri da akeyi wurin anfani wasu tsirarun musulmi domin tada husuma atsakaninmu muyaki juna murushe yankinmu. Donhaka muyi hattara kuma mukiyaye mutuncin addininmu da mutuncinmu dakuma yankinmu
@usmanudadda993 күн бұрын
Kai toh!! Wai ni me yasa duk Wani Dan shege da shegiya in ya Sami mukami na siyasa, Babu Wanda yake son ya tozarta Sai sarakunan gargajiya ne? Duk Wani Dan iska ya Kanata ya fahimta cewar akwai bambanci tsakanin duk Wani ba saraken da Za a ce masa sarkin gari kaza, DA Kuma sarkin musulmi. Shi sarkin musulmi tozarci a gare Shi, tozarci ne ga musulunci da Kuma illahirin al'ummar musulmi.
@JIKANDAULA3 күн бұрын
Waye bata hana a cire shi saboda babu wani aiki da suke yi ga al'ummar musulmi