Subhanallahi!! Yanzu musulmi su da kansu suke , cutar da manzon Allah. Ta hanyar kirkiro karairayi su danganta su dashi. Sannan so ake dole sai ka gaskata abinda aka fada. Masuyi su saurari hukunci Allah akan su.
@ASHABULKAHFIONLINETV Жыл бұрын
Wannan gaskiya Allah bazai bari ba
@sanimohammed2122 Жыл бұрын
@@ASHABULKAHFIONLINETV Sannan wadannan littafan su muke kallo da daraja su kamar Qurani. Musulmi na kirki Kam ba zai yadda ko karbar hakan ba. Wadannan littafan ba na musulunci bane. Yahudawa ne dasu.