A ranar Yuni 20, 1996 Gwamnan Kano Muhammad Abdullahi Wase da mutane 12 suka rasu a hatsarin jirgin sama a Jos
Пікірлер: 23
@engineerbalagombe73882 жыл бұрын
Allah ya Saka muku da Alheri
@tarihitv2 жыл бұрын
Ameen. Muna godiya ƙwarai
@musausmantv Жыл бұрын
Muna yara akayi rikicin nan na kashe Gideon. Kasancewar a unguwar mu ta Kurna abin ya faru.
@tarihitv Жыл бұрын
Allah sarki
@rahotannidasakonni66002 жыл бұрын
Ashe dai Ganduje ya kuru! Allah ya ji kan wadanda su ka rasu
@tarihitv2 жыл бұрын
Ameen ya Allah
@rufaisarki93182 жыл бұрын
Allah Ubangiji ya jiqan su 🙏
@tarihitv2 жыл бұрын
Ameen ya Allah
@adamuhamza23952 жыл бұрын
Allah ya jikansa ya masa rahama Allah yasa mujika da imani
@tarihitv2 жыл бұрын
Ameen ya Allah
@umarabdulkadir6533 Жыл бұрын
Ina jin Dadin Wannan shiri sosai
@tarihitv Жыл бұрын
Kai madalla
@musausmantv Жыл бұрын
Na taɓa ji ance wai shi Wase ɗin da kansa ne yake tuƙa jirgin. Suna tare da Yakubi Shandam da wani Ƙwara Kamal.
@tarihitv Жыл бұрын
An ya kuwa
@musausmantv Жыл бұрын
@@tarihitv bani da tabbas. Agidan rediyan Vision naji, awani shiri na Nageda na waƙoƙin Shata. Sunyi sharhin waƙar Shata ta Yakubi Shandam suka bada labarin har zuwa mutuwarsa. Shine suka ambaci hakan. Cewa Wase ne yake tuƙa jirgin, akwai shi Yakubi din da wani Ƙwara Lebanis wai shi Kamal. Amma ai na gamsu da binciken ku ƙwarai da gaske. Ai Na gamsu da binciken ku
@tarihitv Жыл бұрын
@@musausmantv to muna godiya.
@ShamsuRabiuGaladunchi2 жыл бұрын
Ga Wase ga waɗanda ya sa aka kashe saboda kashe wanda ya wulaƙanta warƙoƙin Quran. Allah Ka bamu damar tsaya wa gaskiya koma mi muke tsoron rasawa, koma wa mike son faranta mawa.
@tarihitv2 жыл бұрын
Ameen ya Allah
@MrARilwan2 жыл бұрын
Ikon Allah, ina JS3 lokacin. Ranar da safe wani dan ajinmu ya shigo, cikin wasa yace Col. Wase ya mutu, kafin ya fashe da dariya, yace wasa yake. Hala kuwa, zuwa rana Radio Kano suka sanarda labarin mutuwar Wase. Allah Yayi mana kyawun karshe.