Allah kabarmu da so ma,aiki Alah ,S.A.W,ya bamu ikon bi sunnanshi Ameeen Allah ya shiryar damu shiryar Addinni muslunci
@abubakarabdullahi6183 Жыл бұрын
A kullum soyayyar Annabi (SAW) tana gudana ne a cikin zuciyar bayin Allah tare da tsananin ladabi da dabi'ar qan'qan da kai, idan aka fadi Ma'aiki (SAW) ba kamar yadda kake iya fadar Annabi (SAW) cikin zafin kai, rudani da rashin tarbiya ba. Babu shakka rashin ladabi da sanin abunyi suka ya sanya kafara neman yanka wuyanka da wukar dake bakinka da sunan soyayya, domin babu inda Salatul fatihi zatafi Salatul Ibrahimiyya, komin girman fa'idar dake dauke acikin Salatul fatihi bisa ma'ana. Yakamata hankali da ilimi su sanya kasan cewa dukkan abunda Annabi (saw) ya sanyawa hannu, har duniya ta nade babu abunda zai cimmasa balle yafishi. Haryanzu amatsayinka na almajarin Tijnaniya baka iya bambance falala da daraja, Annabi +saw) ya wuce tunanin duk wani mai tunani, haka kuma dukkan abunda yafito daga gareshi, babu wani hankali da zai iya hikayo haqiqanin daraja da falala na wannan abu, saidai na daga abunda shi manzo (saw) ya ambata yazama ilimi ga al'umma. Manzon Allah saw koda Atishawa yayi yace shine salatinsa, ba harafi zuwa kalma ba duk wanda yace zai fada mana koma bayansa amatsayin wanda yafishi a kololuwar daraja da falala sai mun mayar masa da abunsa.
@NafiouMoustapha Жыл бұрын
Wannan itace soyayyar annabi s.a.w
@BaralabaCikaji Жыл бұрын
Sheikh Sani Abdul kadir khalifa Zaria masha Allah darikarsu me tsaftace tun ta dacan Alhamdu-lillah
@maryam_shorts_tv4064 Жыл бұрын
Aslm Malam Abu A'ishah ana maka nasiha naga kamar kai Malami ne kuma ɗan jarida en zakasa photon yan uwanka malamai kasa masu kyau na lura tun bayan kama Abdul fatahi kasamu photon sa babu riga kana ta sakawa kaji tsoron Allah kar kaci mutun cin malamai mu subscribe dinka bamajin dadin Abin da kake duk da yake Ni ba izala bane kuma ba dan DARIQA bane Allah yasa mugane
@abdulusman2963 Жыл бұрын
Kai Dan shi'a ne ko Quraniyun??? Kar ka zama munafiki mana.. Ya zaka ka kare karyayar hakori, zindiki Mai singleti, jahili Mai fifita maganar shehun sa sama da na Anabi SAW..
@BaralabaCikaji Жыл бұрын
@@abdulusman2963Sallallahu alaihi wa sallam ❤
@NafiouMoustapha Жыл бұрын
ai abulfasadi bâ malami baneshi jahiline mai girman kai acigaba da sa hotonsa ahaka dan baida wata darajja sakarei kawai
@MsMina-s8d11 ай бұрын
🥰 ماشاء الله تبارك الرحمن بروك الله فيك وجزاك الله خيرا 🇳🇪🇸🇦👍
@hapsatsali8739 Жыл бұрын
Ga wa wa sabon mahaukaci abin dariya hhhhhhj😄😃😀😅😆😂🤣😅🤩😆😄😃😀😛😋😜😜😛😋
@abulfathi_11 ай бұрын
Slm Barka Malan mai alfurqan agaskiya Kanada sonzuciya domin ashafinka kana wasa da hankalin mutane dilili shine babu irin kariya da bakuba DC Idriss ba akan kalaman batanci ga janabin ma aiki sekuma naga DC Idriss yafito yaci mutuncin Musuluman plastin cewa yan bidi a ne bakayi taalikiba akan haka shin su koda yan bidi a ne basa buqatar agaji to muna so kafito kayi bayani
@TukurMuhammad-i3m Жыл бұрын
Wnn itace fatawa ta gaskiya ba zagi ba chin mutunchi KOWA Allah Y Kara basira
@abulfathi_11 ай бұрын
Muna so mu sani da salafiya da izala da dariqa da qadiya shin duk kansu ba Musulmi bane ehhhhh to muna so kafito kagaya muna saura macayayinsu agareka
@abusalmamambila992 Жыл бұрын
Baku San Annabi Saw ba babu wani abun alkhairinda bawa zai samu bai biyo ta hanyar Annabi ba Saw, kamar yadda Annabi Saw yace Allah shine Mai bayarwa nikuma Mai rabarwane Wannan Hadisi yana aiki daga farko har karshe
@mahamadousani5408 Жыл бұрын
Hummm
@abdullahimhassan3730 Жыл бұрын
Allah ya Saka da mafificin alkairi Allah ya qara nuna mana gaskiya ya bamu iKon binta yanuna mana karya ya nisan tamu da ita amee ya hayyu ya qauyum
@JibrinUsman-se4cz5 ай бұрын
Taya zasu yimasa magana tinda suna goyon bayan akidarsu ta kafirci da wulakantta Annabi sae anyi maganar tauhidi sai su juya suyi qazafi munafukan addini
@abubakarsalihubahashime8263 Жыл бұрын
Gaskiya ne Amma kana yin maili kamata yayi katunkari gaskiya kawaii indai har gyara za kayi mallan
@daboibrahim3769 Жыл бұрын
Allah Sarki, Allah yayi maka don janye abinda yake ba daidai ka karbi abinda yake daidai.
@YakubuADAMU-l7y11 ай бұрын
Zanyimaka tambaya shekaran hamsi da akwai izalla to inason amsa indagaske
@YakubuADAMU-l7y11 ай бұрын
Zanyimaka tambaya shekaran hamsi da akwai izalla to inason amsa indagaske
@abuabdallahabuabdallah3077 Жыл бұрын
Allah yatsaremana imaninmu
@abuaishaalfurqan Жыл бұрын
Amin.
@yusufissa5429 Жыл бұрын
Amin. 0:15
@dawudibrahim143811 ай бұрын
Alhamdulillah Gwara KU Gaya Wa Kowa GASKIYA
@MoussakallaSalele Жыл бұрын
Doniya de bagidan zama bane kuma qarshen alawa qasa
@YakubuADAMU-l7y11 ай бұрын
May SA Ku izalla kunna da sabani Ku sharul makan
@AwwalAbdullah-qh6fz Жыл бұрын
Tijjaniyawa ku guji son zuciya ku tsorachi Allah
@balamijinyawa7909 Жыл бұрын
Allah ya Saka Maku da Alkhairi maiyawa ya kyata mako.
@abdullahiuzaifahaladu1618 Жыл бұрын
Kai mufa bajahilaibane menene tasa bakasaka na ibrahim khalil ba koshi ba malamibane idan ana magana ta ilimi masu ilimi akebari suyi bayanin daidai dakuma badaidaiba, batreda cinmutumci ko aibata wani bangareba domin jama'ar musulmai sufahimci daidai dakuma ba daidaiba domin agyara amma anmaida musulumci siyasa kowane banza dayaci yakoshi sayya ware yace babu wanda ya'iya saishi Allah kaganar damu.
@bilyaminuabdullahi Жыл бұрын
Wallahi tijani qaryayakeyi bai hadu Damanzun Allah S.A.W ba
@abdullaimuhammad7268 Жыл бұрын
Kada karantse
@HassanMmuhammad-t2s11 ай бұрын
Allah karabamu da sharrin iyan midiya
@aboubacarsahibou.adarnagat414 Жыл бұрын
Allah ya rabamu da sherin mai singlety Amin
@MohamedRamatou-pe3gz Жыл бұрын
😂😂😂😂
@NafiouMoustapha Жыл бұрын
Amin wllh
@RabiouAssoumane Жыл бұрын
اتق الله 😊
@mahamadousani5408 Жыл бұрын
Qalubale
@namalamfaruk2837 Жыл бұрын
Wai ni abinda na ke mamaki yadda mutum zai daukaka abinda wani yayi ko koyar fiye da karantarwar Manzon Allah S.A.W..subhanallah. Yy mutum zai karanta salatil fati a sallah? Da wace hujja? Ta yaya mutum zai dage wai malamin sa baya kuskure? Gaskiya shawarata shine yan dariqa su saki hnyr Tijjani su kama hnyr Manzon Allah S.A.W. .