Allah ya kawo muna karhen matsalar tsaro A wannan kasa ta mu 🇳🇬
@SadiqShuaibu-w9f4 күн бұрын
Allah ya tsinema bello turuji albarka
@aishaismail15705 күн бұрын
Shege ne Bello Turji. Allah ya TSINE ma sa. Allah ya Saka mana. Allah ya kone Bello Turji da wutar Jahanama. Bello Turji, manafiki ne. Ya Allah kasa a kama shi. Uwar sa ta yi asara. Allah bamu yafe ba. Ka saka mana.
@زيتزيت-د6ع5 күн бұрын
Bello turji qarya yakeyi ai imma dagaskene ai sojojine sukakashe ai sunsan inda sojojinsuke suje sudauki fansa awajan sojojimana
@SadiqShuaibu-w9f4 күн бұрын
Gaskiya ne oganah
@omaramani29625 күн бұрын
Allah ya tsine maka albarka turji allah ya hallaka ku baki daya
@sadiqumarkhalipa66695 күн бұрын
Hmm Allah yakawo muna dauki Allah shi wal wale muna
@Ummuaysha76855 күн бұрын
Amin
@marymchcn40665 күн бұрын
ni wlh muhammadu turji dayakecewa ne yakeban haushi yatsaya a turji mana amma saiyanasa suna me daraja 😭😭🇸🇦🇸🇦
@aminutukursifawa-yh6zn5 күн бұрын
Allah ya kawo muna ƙarshen matsalar tsaro A wannan ƙasa tamu Nigeria
@abuKhalidsayyadiMahamadou5 күн бұрын
wallahi wallahi ba wanda ke Kan Bata pace Ku da muya gun malamai
@adamumusa78135 күн бұрын
Maganganun Turji ba abin gaskatawaneba.Maras Imani kome yana iyafadi domin ayarda dashi. Ya Allah Kar kabar Turji kamar yadda Ka gama da Firauna da ireirenshi.
@alhassanmudasiru40665 күн бұрын
AI DA SHURUM DA SHARRIN IAN BID'A AKA FARA KASHEKASHEN BOKO HARAM DA WANNAN DA DUK WANI KASHEKASHE TSAKANIN MUSULMAI DA MUSULMAI A DA DA YAU
@JamiluIbrahim-t5x5 күн бұрын
Kai Kuma wawa ai kune Yan bidia ar jakin damakune Yan izalar@@alhassanmudasiru4066
@ExcellensHP075 күн бұрын
Macha Allah nasiha tayi
@deenworldtv63025 күн бұрын
Akwai wani karen yahudawa kamar ka ne bello turji shine babban Karen farautar yahudawa
@Saddamadamshariffsaddamadamsha5 күн бұрын
daza.abamu bindugu matasan arewa abamu dama na koda sati biyu ne kadai mushiga jeji muyi rihazal muyi murna da pati wllh babu sauran wani dan ta adda dazai rage
@Yahuzaadamumallam1115 күн бұрын
Ikon Allah
@user-yu2io9ev5iКүн бұрын
Matsiyaci kardshensa ya xo in Sha Allah. Allah kaskanta duk Wani Dan ta'adda.
@FatimaMuhammedlimanFatimaMuham5 күн бұрын
Matsiyaci ba, KU suntuba sai sunshiga wuta tsundum iinsh Allah, Allah yatsinewa Duk wadda yakijin dadin abinda yakifaruwa damu ya Rab ka isar mana Allah ya isarmu😢😢😢
@MustafaAbubakar-nd5nz5 күн бұрын
wlh Babu Wanda ake zalunta irinmu mufilani Allah yabamu dace
@muhammadbinali.5 күн бұрын
Wannan maganganun bello turji akwai muhimanci gaskiya
@yushauabdullahi70555 күн бұрын
inamaku fatan alkhairi allah ya kareku ga sherrin masu sherrin
@DaudaSulaiman-ju1si5 күн бұрын
To kowayasani bello turji daurin gindi yasamu amman in sha Allahu Allah zai kowo karshensu dasu daiyayen gidansu
@Yahuzaadamumallam1115 күн бұрын
Gaskiyane mlm akwai abun mamaki nadangana kansa da musulumci
@IssaHoussaini-rl2tr5 күн бұрын
Allah ya saka da alheri da nasiha mlm amine
@MohammedHaruna-u3j5 күн бұрын
Bello turji barin shi dama aka yi kowa ya sani,Yana da iyayen gida daga cikin yan siyasa da shugabannin Nigeria.Abin kunya ya tabbata a Nigeria.
@muhammadmusa31375 күн бұрын
Ai matawalle da Christopher musa da tunubu da buhari da shi turjin wlh Idan kaga basu shiga wuta ba toh wlh firauna ma yanada i hope ammah su matawalle aljannah batasu bace
@mubasshirabubakar5 күн бұрын
@Al-FurQan wal huda TV (Abu aisha) maganarka daidai take maganar dan ta'adda ba'a yadda da'ita. Kabinciki malamman tarihi hillaninin wannan yanki na zamfara tun zamanin bello dan fodio sukayi tawaye suna kashin al'umma, kuma ba basu taba bariba kawai yanzu sunsamu improvement ne , dasuka samu bindugu ahannunsu
@Dahiru-s7q5 күн бұрын
Bello turji yaji maganar shekaune cewa Isa dagutune
@Sadiyamk5 күн бұрын
Irin wannan maganganun na bello turji su kesa wa ana kiran musulmi yan ta'adda, Allah ya saka mana ameen
@user-fy1yp6xw1x5 күн бұрын
Gaskiyane maganarka malam bakarya acikin mugane yansiyasar nigeria basanmu sukeba
@AbdullahiASuleman5 күн бұрын
Malam karka manta bamunen gari suka kashe musu shanuba
@MamanWaizina5 күн бұрын
Yaa Allah kakawo mana mafita 😭😭😭🤲🤲🤲
@ChefChef-q7t6 күн бұрын
Ai tinubu ne bayahude.Allah ya watsar dashi.
@bsrbsr44995 күн бұрын
Gamagana afili wadanda suka kashe shanunshi sune kuma suka zagayo suna bashi makamai yadaufansa da hadafada Allah dai yaisa.
@AssoumaneYahayaHousseiniIbrahi5 күн бұрын
Allah yasa mu dace . Abin mamaki wai bayahude dan ta'adda makiyin Allah azzalumi yana jin gina wannan miyagun kalamai ga mutanan da babu dalilin daze nuna haka
@alhassanmudasiru40665 күн бұрын
AI DA SHURUM DA SHARRIN IAN BID'A AKA FARA KASHEKASHEN BOKO HARAM DA WANNAN DA DUK WANI KASHEKASHE TSAKANIN MUSULMAI DA MUSULMAI A DA DA YAU
@NasuruNasko5 күн бұрын
Ammafa bello turji gwabnatine
@SidiMustafa5 күн бұрын
Allah ya kayomana zaman lafiya adikan kasashan musilmi
@hamayehamsou44125 күн бұрын
Allah SW ya walakanta ka dan iska kay ko karan cristopha ko
@ConfusedBabyOctopus-ny7vz5 күн бұрын
Malam koh suh tuba San Allah ya dadana musu wuta don suh muna fuqan mazon a s w ne kuma hada masu dare musu gida suyi wannan taa Dan ci malan Allah ya Saka da alhkeri
@ummulkulsumibrahim99625 күн бұрын
Aslm Allah ya kawo mana karshe su tare da magoya bayan su komai yayi tsakani yana tare da sauki in shaa Allah. Allah ya saka da mafificin alkhairi ameen ya Hayyu ya Kayyum muna gdy sosai
@abuKhalidsayyadiMahamadou5 күн бұрын
abin mamaki kana cewa kiristofa mai girma kiristifa musa to dan allah wai shi musan musulmine shi kuma addini yake wa aiki koko dimokiradiyya
@abdullahiabubakar91965 күн бұрын
Hahaa Gaskiya duk mai hankali yasan Bello turji bashi sako akeyi ya yazo ya fadi. Ni nasan ko rubutu bai iya ba bare karatu. Allah yayi mana maganin su ameen?
@bsrbsr44995 күн бұрын
Nifa shawarata shine mu talakawa da kananun jamiai migangami mukashe dikwani babban jami'i da ke Fadin Nigeria musamman irinsu kiris toma musa .
@ChefChef-q7t6 күн бұрын
Suna da reseaux duk inda duke, Tinubu yasa aka kafasu. Ba a boyema Allah in Sha Allah.
@Amadounouhnou5 күн бұрын
جزاك الله خير
@OkashaabdullahAlfauzan5 күн бұрын
Ko In sha ALLAH bai iya faɗa ba fa 😢😢😢 cewa yake In sha ma Allahu , kai jama'a gaskiya wannan ƙasar ta mu akwai matsala wallahi 😢😢
@alhassanmudasiru40665 күн бұрын
AI DA SHURUM DA SHARRIN IAN BID'A AKA FARA KASHEKASHEN BOKO HARAM DA WANNAN DA DUK WANI KASHEKASHE TSAKANIN MUSULMAI DA MUSULMAI A DA DA YAU
@OkashaabdullahAlfauzan5 күн бұрын
@@alhassanmudasiru4066 Ni ban gane me ka rubuta ba
@Khadija-y3p5 күн бұрын
@@OkashaabdullahAlfauzanwlh kuwa Amma abin takaici Yana danganta kanshi da musulinci😢
@OkashaabdullahAlfauzan5 күн бұрын
@@Khadija-y3p Allah ya Isa wallahi kawai suna batawa musulmi da Fulani suna
@muhammadmahmud48414 күн бұрын
Ko wane bangare na yin nasa ɓarnan ƴan sakai su yi nasu ƴan bindiga su maida martani kuma duk akan talaka yake ƙarewa. Allah ya kawo mana ƙarshen wayannan masifun
@TiriHassane5 күн бұрын
Muna godiya da wanan jan hankali
@alhassanmudasiru40665 күн бұрын
AI DA SHURUM DA SHARRIN IAN BID'A AKA FARA KASHEKASHEN BOKO HARAM DA WANNAN DA DUK WANI KASHEKASHE TSAKANIN MUSULMAI DA MUSULMAI A DA DA YAU
@MuhammadSani-q2y5 күн бұрын
Wlh shuwagabannin arewa allah bazai barku ba duk halin da musulmin arewa da ita kanta arewan take laifin ku ne kuda malamai
@abuKhalidsayyadiMahamadou5 күн бұрын
kai kuwa da kake nan bamuga abinda kake tsina nawa addinin musulunci ba kanata aibata mlm Muhammad bn yusuf kana laka masa kalmar ta'addanci to kasani allah zaiyyi'muku shara'a gobe kiyama
@welcomeramadan31115 күн бұрын
Inna lillahi wainna ilaihi Rajiun Nigeria kenan Allah ya ISA bamuyafeba
@abuKhalidsayyadiMahamadou5 күн бұрын
mlm Muhammad bn yusuf yayi tashi ya wuce yayi wa addinin allah ta'ala aiki allah ya jikan sa da rahama
@alhkabirusuleiman61365 күн бұрын
Aslm lallai bello turji yan tare dawasu makeyamusulinci
@MohamdNigr5 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🇳🇪
@jibrinalkhaseem52785 күн бұрын
Lallai randa turji saishigo hanu za asha bayanai
@sulaimankhairan54805 күн бұрын
Kai jama a kaji wawa ni dama na dade ina fadan bello turji akwai masu goya musu baya inda zaka gane duk magan ganun da yake gaya masa ake ko kwanan wata bai iya fadaba,wai October to yaushe ne muka kai October ban
@Khadija-y3p5 күн бұрын
Wlh kuwa😢
@Chamaki-qb9eu5 күн бұрын
Amin summa Amin 🤲😢😢
@HassanYakubu-kp7ei6 күн бұрын
Lalle Bello turji jahiline Kuma munafikaine Muna rokon Allah ya karyasu Allah yasa rayuwarku tazama tarihi bijahi Muhammadu rasulillahi saw
Naji yace yace October 😅 Kuma naga September muke 😮
@AbdullahiMamuda-g3f5 күн бұрын
slm dan Allah mln ni kabilar zurune kuyita kokarin da kukeyi mutanen da suka musulunta basusan addiniba wasu naridda mln acikin kabilata ta zuru daga Umar Muhammad danzuru hzwsslm.
@Freedom-l1g4 күн бұрын
Subhanallah... Gaskiya ya kamata a duba a kawo taimako a wannan wajen naku...
@israhabdulkadiradam5761Күн бұрын
Hahaha wai yaci naman doki 😂😂
@AssoumaneYahayaHousseiniIbrahi5 күн бұрын
Kaine karen yahudawa
@alhassanmudasiru40665 күн бұрын
AI DA SHURUM DA SHARRIN IAN BID'A AKA FARA KASHEKASHEN BOKO HARAM DA WANNAN DA DUK WANI KASHEKASHE TSAKANIN MUSULMAI DA MUSULMAI A DA DA YAU
@nasirumuhammad21103 күн бұрын
Wai acikin watan October!!!!
@رضوانربيع-خ5ض5 күн бұрын
MLM Akwai Fulani Dayawa dasuka karbi cristanci musamman ayankin yola da wasu yankunan Yakamata mu farka domin kowa a arewa yana tunanin cewa ai duk Fulani musulmai ne to da haka za adinga zaluntar Mutanen Arewa musulmai masu daurewa waɗan nan yan ta'adda fa bafa musulmai bane shi yasa zaka ga ko kama su akai ba a kashe su saboda daurin gindi da kafurci yakeda shi a Nigeria
@murtalaabubakar22155 күн бұрын
@@رضوانربيع-خ5ض saidai Kuma mu tare dasu muke Shiga masallaci muyi Sallah kako ga Kenan banida hujjar Da Zan Kira su Da kafurai
@kmuhd94735 күн бұрын
Ikon Allah Allah yayimana maganin 😢
@arewaummahtv285 күн бұрын
Aslm, shin shunun da Bello turji ke magana akai halastattune ma tunda farin? Wannan shine tanbaya ta
@KatangaMachila5 күн бұрын
A.ina sojojin Nigeria sukayi Yaki da bello turji?
@SmGeneral-l8g5 күн бұрын
Chekau addini sukeyi
@muhammedabdul69195 күн бұрын
Zahirin magana,duk wanda kaji yake cewa ,wai an zalince sune yassa suke aikata haka ,toh yana da saqo.
@alhassanmudasiru40665 күн бұрын
AI DA SHURUM DA SHARRIN IAN BID'A AKA FARA KASHEKASHEN BOKO HARAM DA WANNAN DA DUK WANI KASHEKASHE TSAKANIN MUSULMAI DA MUSULMAI A DA DA YAU
@abdouhalilou-r8x5 күн бұрын
daga lokacin da kaga anzauna lafiya to ba shakka gomnnati tayi abin da ya dace ga alama yana cike da ƙwarin gyuwa wajan bayyana abin da aka yi musu
@KanoKano-c7e5 күн бұрын
Wly anadagamusu kafa kowa yafuto da makamai ayi nafuto
@basharidris92305 күн бұрын
Eh shi turji kawai shiure-shiure kawai ya keyi amma gaskiya sakon su malam Murtala, Bulama da Dan Bello yana isa Alhamdulillahi
@Freedom-l1g4 күн бұрын
Kwarai kuwa
@TiriHassane5 күн бұрын
Dan Allah in ba damuwa a Sakani group na whatsapp
@zinariyawaziri36895 күн бұрын
Duk wannan kau da hankalin mutane suke yi,can gefe kuma miyagu na ta sace dukiyar ƙasa. Idan da suna da niyyar kama shi da an kama shi.To mene ne ya sa aka bar shi?
@muzagayatv9435 күн бұрын
Masha Allah
@SirajYousuf-m8z6 күн бұрын
☝️😭🤲🤲🤲🤲☝️
@MusaAlhajiBoyi5 күн бұрын
Jahili kawai wai watan october awatan october muke yanzu? Masoraci yafito fili yashiga cikingari mana yadaina zama a daji jaki wawa dabba jahili mai aiki irin nayan wuta YA ALLAh KAFIN KA KARBI RAYUWAR WANNA DAN SHEGIYA KACIREMAI FARINCIKI ARAYUWARSHI KAHADA RIKICI SAKANISHI DA YAN UWANSHI YARANSHI KASHIRYAR DA WAYANDA SUKEDA RABO.
@Freedom-l1g4 күн бұрын
Amiin summa amiin
@زيتزيت-د6ع5 күн бұрын
Dama ai kiristopa musa munafukine da bello turji dasojojin turawa dayahudawa sukeyiwa aiki da shugaban qasa datalakawa turawane suke mulkammu shiyasa matsalar tsaro yalalalace komaima yalalace wallahi ean siyyasa datalakawa kowa yafarka afara tinanin yandaza ayi mufita daga hanun turawa musamu eanci datsaro
@abdullahihabubakar91725 күн бұрын
Malam kaima fa munafiki ne Akwai son zuciya a maganganun ka
@bsrbsr44995 күн бұрын
Kai Bello turji dan uwarka ubakama ba kasurgumin dan luwadibane antabakamashi awani kauye yanaluwadi akakonashi dalilin hakane uwarka takamu daciwan kansa da H i v sabida gubar dayakezubamata
@Khadija-y3p5 күн бұрын
Ina kasamu Wann labari😳
@bsrbsr44995 күн бұрын
@@Khadija-y3p nibanabada bayanau ga yan Nigeria
@MammanOusouman5 күн бұрын
😂😂😂😂😂
@murtalaabubakar22155 күн бұрын
Ga uwayen gidan su Kamar haka! 1 Sheikh Ahmed Gummi Ahmad Gummi ya fito waurare Da Dama ya fada MA Duniya cewa zaluntar Fulani akayi Shi yassa suke kashe mutane Shin Wai waye ya zalunce su? Shuwagannin ne? Takalawa ne? Idan shuwagannin ne suka zalunce su, to ai ba su kadai Ake zalunta ba a kasar Nan Idan Kuma akace takalawa Ni Ina mai tabbatar Har I zuwa yau bansan Wani Abu guda Daya Da muka taba yi musu Ba Amma Sun Zo Sun kashe Muna Yan uwa 2 Shugaban miyetti Allah kauyal Hore Shugaban miyetti Allah ya taba fitowa ya fadawa Duniya cewa a daina kiransu Yantaadda a Kira su Masu Boren neman hakkin su Neman hikkin su GA waye? Ga gwanati Koko GA talakawa? In GA gwanati suke neman hakkin su, Shin Basu San irin yadda yan neja delta sukeyi bane? Koko Sai Sun kashe mune sannan gwanati zata Basu hakkin su Da Ta rike? Idan Kuma takalawa ne suka zalunce su ai Ina Ganin kuskure ne Ko Bata lokaci mutun ya saurari wannan uzurin nasu, dalilin kuwa shine, Shin tsakanin su Da takalawan Da suke kashe wa Koko suke Kama wa Sai an Biya su kudin fansa waye yaci hakkin Wani? Koko waye ya kamata Duniya tasan cewa an zalunta ya nemi hakkin Shi? yanzu haka Nan a wayata inada bidiyon lokutta Da Dama da muke yi musu aikin Gona Amman Hakan baisa sun daina kashe mu ba Kuma a haka mun hakura Mun zauna tare dasu Kuma bazamu Iya fitowa muyi bidiyo mu gayawa Duniya halin Da muke ciki Ba Saboda Idan suka Gani zasu kashe mu Tunda Suma Suna Hawa social media din Kuma sun San fuskar mu Allah ya isar Muna Da isar sa ya Kuma bamu Zaman lafiya
@Khadija-y3p5 күн бұрын
Innanillahi wa Ina ilaihi rajiun😢
@Freedom-l1g4 күн бұрын
Gaskiya maganar ka abin dubawace
@ahmadsaad94656 күн бұрын
Dimukuradiyya yaudara
@alhassanmudasiru40665 күн бұрын
AI DA SHURUM DA SHARRIN IAN BID'A AKA FARA KASHEKASHEN BOKO HARAM DA WANNAN DA DUK WANI KASHEKASHE TSAKANIN MUSULMAI DA MUSULMAI A DA DA YAU
@abuKhalidsayyadiMahamadou5 күн бұрын
dimokaradiyya kafirci ce
@medamaousman65415 күн бұрын
Dakiki ne jahili Allah ya isa.
@MutariMamuda6 күн бұрын
Dan Allah asani a group naku akan fadan Palestine da izrail
@alhassanmudasiru40665 күн бұрын
AI DA SHURUM DA SHARRIN IAN BID'A AKA FARA KASHEKASHEN BOKO HARAM DA WANNAN DA DUK WANI KASHEKASHE TSAKANIN MUSULMAI DA MUSULMAI A DA DA YAU