Kai Ramadan ka ranah mutane wlh tinkafin a haifeka Dan dambe ke canza sheqa
@alameensokototv4966 ай бұрын
Tooo
@faroukabdullahikaoje2147 ай бұрын
Al,Ameen abinda yasa Gara yake wahalar da Ramadan shine shi Ramadan dan demben gyara ne duk wanda zayyi dambe da shi sai anyi mishi gyara yake dambe da shi saboda idan bai san mutum ba babu abinda ya iya
@alameensokototv4967 ай бұрын
To
@umarabubakar-mo2bt7 ай бұрын
Al Amin Amma suna zuwa birnin kebbi
@alameensokototv4967 ай бұрын
Kim la
@bishirdauda62647 ай бұрын
Allah ba abin da ba ya hadawa. Yana iya hada ma bawanshi triliyan ma, ba biyu ba
@alameensokototv4967 ай бұрын
Gaskiyane
@BachirKader-ee2ul7 ай бұрын
Al Amin se fira takai dadi seka ksake dan alha agera
@alameensokototv4967 ай бұрын
Gaskiya Babu wani gyara daza ayi ka kallah haka in zaka iya
@BachirKader-ee2ul7 ай бұрын
@@alameensokototv496 ok akamuna tu gaba
@MansourousmaneMansourous-ty9ci7 ай бұрын
Ramadan kace zazu cin amana yayi wa jamus shikuma dogon shamsu fa kuma su shaken mai takwasara fa miyasa baka yin maganar su wanan son rai ne kawai irrin na jamus kake nuna wa kan zazu kar ka mance zazu fa shi yafara bugeka kenan wanan yanuna kai mai hassada ne
@NazeerLAbdul7 ай бұрын
Ya kamata ka gane an yi masa tambaya ne game da Zazu ba wai game da su Dogon Shamsu ba, sannan tsakaninsa da Zazu akwai alaƙa mai ƙarfi.