Al amen fatan alkhairi Dan Allah yaya sunan wannan makadin wanda kandasaka a wannan hiran
@alameensokototv496 Жыл бұрын
MAINAKADA BAKURA
@lawalemirkaura7207 Жыл бұрын
Assalamun alaikum warahammallahu Taalah Wabarakatuhu Al Amen don Allah kataimake ni da wakar Mamman ta Mai nakada Bakura
@alameensokototv496 Жыл бұрын
To
@alameensokototv496 Жыл бұрын
Aha
@rabiulecturer4051 Жыл бұрын
Ammade maganar dayake ta cewa su suka koyawa me caji dambe akwai kuskure domin me caji abokin damben musan Kadunane ba shagoba, Kuma me caji Naga yayi tashe a Lagos harma musan kadunan yasha kasa
@alameensokototv496 Жыл бұрын
To
@jamilusuleiman1079 Жыл бұрын
Muna ta jiran Nura Dan karami
@alameensokototv496 Жыл бұрын
To
@usmanbashirisyaku1684 Жыл бұрын
Al ameen ayimana hira da chindon gurumada
@alameensokototv496 Жыл бұрын
To
@zayyanaabdulrahman9049 Жыл бұрын
Gaskiyane yabuge Dan rabi a katsina shima ya fara bugeshi a katsina duk dambenda ya fada gaskiyane sanyi yaki sosai a katsina har isiya na wukari ya buge shida babangida Dan funtua