Yauwa Matan Arewa Sun Fara Yin Maganin Yarinyar Nan Data Addabi malama Juwairiyya Kalli Tonan Asiri.

  Рет қаралды 9,077

AL-Ishara TV

AL-Ishara TV

Ай бұрын

Subscribe AL-Ishara TV

Пікірлер: 53
@Hussaini611
@Hussaini611 29 күн бұрын
Malama Agaskiya naji dadin kalamanki kuma sosai Allahu ya karawa Rayuwa Albarka
@user-ti3ik4ts4j
@user-ti3ik4ts4j 24 күн бұрын
Gaskiyyane
@PEN-Mawii
@PEN-Mawii 29 күн бұрын
WALLAHI BILLAHI MUN JINJINA MIKI SOSAI 👍🙏🙏👍👍 ALLAH YA SA KIMUTU MUSULMA MUMINA ALLAH YA ALBARKACI ZURIYARKI
@wambai17
@wambai17 28 күн бұрын
Uwa uwace Allah ya saka miki da alkhairi ya Kare iyali
@FatimaShuibu-ir3fn
@FatimaShuibu-ir3fn 29 күн бұрын
Yayi mamana Allah yasaka miki da alkairi
@AminuAbubakar-c7n
@AminuAbubakar-c7n 29 күн бұрын
Gaskiyane malama Allah ya Sanya alkairi
@salihuibrahim9850
@salihuibrahim9850 29 күн бұрын
Gaskiyane Allah ya saka da alkairi
@mukhtarumar1228
@mukhtarumar1228 29 күн бұрын
itama yarinyar nan ni ina ganin kamar ta dauko kwangilane na makiya musulunci afakaice allah yashirye ta bisa tafarkin annabi sallahu alaihi wasallam
@salihuibrahim9850
@salihuibrahim9850 29 күн бұрын
wannan shine ilimi mai anfani
@MaryamAbubakar-dt1hw
@MaryamAbubakar-dt1hw 21 күн бұрын
Wannan shine gaskiya Allah y Saka d alkhair ameen
@uthmanabubakar4863
@uthmanabubakar4863 26 күн бұрын
Ma Shaa Allah. Jazakillahu khairan Wa Zaadakillahu ilman.
@maimunahussain4896
@maimunahussain4896 18 күн бұрын
Jazakillahu bikhair ❤ Muna tare dake Wllh
@HadizaMohammed-i8r
@HadizaMohammed-i8r 21 күн бұрын
Allah ya sakamiki da alkhairi 🙏🙏🙏
@mustaphasaidu-lt1lx
@mustaphasaidu-lt1lx 29 күн бұрын
Malama, Allah Shi qara ma rayuwa albarka.
@AminuYau-te9bx
@AminuYau-te9bx 21 күн бұрын
Wannan matar don ba yarinya bace muna rokon shiriyarta idan mai hakane. Mutane yanzu ana neman suna da burgewa ta ko wani hali. Son suna da burgewa zai Kai mutum ya Kuma baro. Allah Ya kara mu dukka. Ameen
@rashidaabubakarjamda7198
@rashidaabubakarjamda7198 15 күн бұрын
May Allah reward you. Allah ya shiryi wannan yarinyan.
@hauwatahir8040
@hauwatahir8040 14 күн бұрын
Slm Alkm Malama, May Allah reward you for speaking out and cautioning our Northern muslim women(both the house wives & working Muslim women). I like the way you explained that if a Muslim man is not treating his wife right or doing wrong in his marriage, it is between him& Allah. And their wives should be praying for them to become better husbands & better Muslim men in General. If they refuse Kuma, Allah is waiting for them on Judgement day. But that is not to say Muslim women should be brainwashed or incited to become disobedient to their husbands. Every Muslim Woman who has been exposed to Islamic knowledge through Islamiyyah etc knows that her paradise lies under the feet of her husband.. Malama na jinjina Miki. Allah ya kaara mana irinku 'a al'umma, wadanda zasu Rika tsaage gaskiya. May Allah reward you immensely with Jannatul Firdaws. I just pray that Allah guides this lady"s heart to the teachings of true Islam. She should research Why Islam is now the fastest growing religion in the world? Especially in the U.S & the UK? Infact, statistically, it is their women that are converting to Islam in very large numbers. There are at least 20000 converts yearly in the US. And this figure was only in the early 2000s . Today, the number has probably increased. Allah ya sa ta gaane. Amin.
@ArmiAtto-hf1ho
@ArmiAtto-hf1ho 29 күн бұрын
Gaskiya malama yayi Allah karemu
@AliyuSani-vm2dy
@AliyuSani-vm2dy 29 күн бұрын
Allah ya saka da alheri
@aishabulama-v6t
@aishabulama-v6t 25 күн бұрын
Masha Allah
@maryamsani3160
@maryamsani3160 28 күн бұрын
Jazakillahu khaira
@hidouissa8767
@hidouissa8767 26 күн бұрын
Masha allah ❤❤
@muttakasaniabubakar6141
@muttakasaniabubakar6141 14 күн бұрын
MASHA ALLAH ALLAH saka da alkairi
@ahmadabubakar3785
@ahmadabubakar3785 27 күн бұрын
Alhamdulilla you are right
@user-nc1kq8sr6r
@user-nc1kq8sr6r 28 күн бұрын
Annoba ne zai faru, zina da alfasha.
@husnabashir5766
@husnabashir5766 10 күн бұрын
Masha Allah malama Allah ya biyaki
@Mohd-xm2sw
@Mohd-xm2sw 24 күн бұрын
Hajiya Allah yasaka da Alheri,,, itakuma wannan jahilar muna bata Shara take tayi karatu ba turabcine karatuba abokonn ma dasauranta
@user-rg3ls1cu1v
@user-rg3ls1cu1v 29 күн бұрын
JazaakiAllahu Khairan
@jiddasaid4456
@jiddasaid4456 21 күн бұрын
شكرا
@mustaphasaidu-lt1lx
@mustaphasaidu-lt1lx 29 күн бұрын
Malama, Allah Shi qara ma rayuwa albarka
@user-dd2rt8it9i
@user-dd2rt8it9i 24 күн бұрын
Allah.yastare.mana.imanimu
@babagambo7051
@babagambo7051 24 күн бұрын
Allah yayimiki albarka
@KhadijaAdamu-f7j
@KhadijaAdamu-f7j 17 күн бұрын
Allah yabiya
@adamuibrahim2768
@adamuibrahim2768 29 күн бұрын
Alhamdulillah
@ZAHARAUBALARABEMUSA
@ZAHARAUBALARABEMUSA 26 күн бұрын
Wannan yarinya wallahi kallon mahaukaciya nake mata. Malama ke kuma Allah Ya saka maki da alkhairi
@ameenahaliyu5848
@ameenahaliyu5848 5 күн бұрын
Allah yasa miki da mafificin alkhairi namesake
@FalmataBukaridris
@FalmataBukaridris 28 күн бұрын
Alhmdlllh. Mungode sosai wllh
@faizatafida3603
@faizatafida3603 20 күн бұрын
Masha Allah kinyi magana. Mai matukan muhimmanci mudai we are Muslim we obey Allah SWT & our beloved prophet Muhammad SAW we are going to die slavering for our husbands all what we want is to die Muslims & our husband acceptance to enter Aljannal firdaus to be with him as leaders of hurul,in Insha Allah so lubna be care allow us to die in peace.
@NanaShettima-xf9by
@NanaShettima-xf9by 25 күн бұрын
Muna godiya anty❤❤❤
@bintaisah5854
@bintaisah5854 28 күн бұрын
Allah yakaremu daga sharrinta wanna yarinya wakiliyar shedance mats kada kusaurareta ku ji tsoron Allah Kuma wallahi mumatan arewa bazamu yards dahakanba
@YusraMani
@YusraMani 21 күн бұрын
Jazakillah khair sister, u’ve said it all My question to this girl is that is she married? If she’s not then I she’s not in position to give advice on marriage. If she is married, she should come out with her spouse and rate the happiness of their matrimonial home with full honesty Fisabillillah.
@abotronicstek3316
@abotronicstek3316 28 күн бұрын
Allah ya sakama malama da wannan dan tiktok din da gidan Aljanna, a last video dana gani kafin wannan na wannan yarinya, na fadi cewa sauran qabilu har haushin matan mu na arewa sukeyi, ganin yadda maza ke daukan nauyinsu gaba daya, bayan su aka sarinsu ba haka sukeyi ba, kuma gashi naji malama ta fadi kaman ceceniyar abinda na fadi. Sannan babu mamaki wannan mission da dukkan alamu mission ne maqiya addinin musulunci suka bata don tazo ta qarasa tarwatsa zamantakewa, wanda duk inda aure akace ya lalace babu abinda ya rage, shiyasa hadith na manzon Allah yake nunamana martaban aure, a yayinda a kullum babbabn burin shedan shine yaga aure ya lalace, har awards yake bawa shedanunsa ga duk wanda yazo da report cewa yayi sana diyyar mutuwar aure, duk shedanin daya sami wannan nasara shikan yayi abunda shedan wato iblis yake so sama da komai. Kunga kenan itama wannan lubnar tantiriyar shedaniya ce acikin bil'adama. Duk wacca takeda hankali dasanin yaka mata bazata bari wannan shedaniyar ta sa tayi asarar aurenta ba. İrin wadannan bata garin so suke aure ya qara qaranci idan ya qara qaranci karuwanci da zinace zinace sai yawaita idan ya yawaita, za akai kaida kakeda mata bakada hope din idan ka fita aiki zaka dawo kasami matarka kaman yadda kabarta sanda zaka fita, wato kaman a irin wayewar su turawan akasari. Da ka fita itama ta fice zataje su hadu da wani fasiqi suyi zina, haka akeson a maida arewa, wannan shine mission dinsu, kaga babu ragowar tarbiyya kenan. Allah dai ya kare mana arewa ya kuma karemu daga shedanun mutane dana aljanu.
@AsfawaSarki
@AsfawaSarki 28 күн бұрын
Karowachi
@HalimaAliyu-no4nx
@HalimaAliyu-no4nx 28 күн бұрын
Jihilace Wai ita baturiya
@user-ti3ik4ts4j
@user-ti3ik4ts4j 29 күн бұрын
Duk yanda akayi uwarta batazaman aure uwarta batatare da ubanta
@fatimabashir6905
@fatimabashir6905 24 күн бұрын
Ubanta ya dade da mutuwa. Maman Kuma dama yar Algeria ce
@user-ti3ik4ts4j
@user-ti3ik4ts4j 24 күн бұрын
Shiyasa idan mutum zai nemi aure yaduba zuria tagari masu addini ba kyauba Shima ubanta farar fata yabi batarbiyyaba
@AmiraMurtala-iq5kl
@AmiraMurtala-iq5kl 19 күн бұрын
Tabbas matan musulmai mufarka domin anagab na halakardamu wanna yarinyar koranstuwa nati bazanyi kaffaraba yar kwangilan makiya musulunci ce dubada maganganunta,ya Allah kabamu kariya kamar yadda kabama mata azamanin manzon Allah Allah kanagani Muna bautarkane adakin mazajenmu badan komaiba saidan Kai da manzon kukace ayi Allah kakaremu Dan darajar manzon Allah tabbas wani Abu zaifaru nan gaba tunda akafara haka allayakare matan muminai
@user-dd2rt8it9i
@user-dd2rt8it9i 24 күн бұрын
Tananeman..abokan.shigawutane
@hadjarasani114
@hadjarasani114 29 күн бұрын
Masha Allah
@usmanabdullahi8610
@usmanabdullahi8610 29 күн бұрын
Masha Allah
@AminuAbubakar-c7n
@AminuAbubakar-c7n 29 күн бұрын
Masha Allah
Dangote Rejects Claims Of Monopoly, Substandard Products At Refinery
9:02
Channels Television
Рет қаралды 130 М.
A clash of kindness and indifference #shorts
00:17
Fabiosa Best Lifehacks
Рет қаралды 120 МЛН
마시멜로우로 체감되는 요즘 물가
00:20
진영민yeongmin
Рет қаралды 33 МЛН
Protest: Information Minister Pleads For Time, Says FG Engaging Stakeholders
17:41
Probe Quality Of Petrol, Diesel At Filling Stations, Dangote Challenges Reps
17:13
If You Are Dissatisfied With Govt, Protest To The Legislature - Adebayo Shittu
40:46
Will End Of Summer Spendings Aid Falling Naira? | Business Morning
26:08
Channels Television
Рет қаралды 382