Wallahi idan Kai Dan Kano kayi tunani duk wani bala'i na addini daga kano ne wallahi
@ahmedebrahim97872 жыл бұрын
Allahu akbar qaiqai kola kan mashekiya wallahi da Ganduje anji kunya maja Allah da Annabi sunkamaku to dasaura zaku walaqanta tunnan duniya sanan lahira munafukai kawai
@umarmuawiya3902 жыл бұрын
Amen
@mastaayouba74082 жыл бұрын
Amine ya Allah
@oumartoune36932 жыл бұрын
Ni oumar ne ina a niger bansan kano ba amma naji zafin haka hawaye sunzubomin allah ya sa yagane yayi kuskure yatuba inbayada rabo gurin allah allah kasa yayi mumunan kasche yayi da nadani allah kaika iya wulakanta mugun ka wilakantachi
@saifullahisulaiman72502 жыл бұрын
Yaya kuri'ar daliban shek abduljabbar?
@mariumusman46092 жыл бұрын
Dakyau ɗan uwa,
@salisuabdullahi44812 жыл бұрын
Allah ya kyauta wallahi, indai dagaskene kwache makarantarnan wallahi kullum saimun buga tabbatyada akan duk wanda keda hannu achiki
@mariumusman46092 жыл бұрын
Aganinsu sukaɗai ALLAH keso,dasannuzasugirbe sharrin dasuka shukawa mlm sarki
@yayanalhajitv15912 жыл бұрын
Gaskiya ga dukkan alama ba gaskiya akan wannan shari ar ta kwace Masallacinda akayi saboda tun lokacinda sheik malan ja. Afar yana raye yabada hujjoji Qwarara cewa sune sukeda original Takardun wannan Masallacin sunsha gwagwar maya akansa kuma alama ta nuna cewa sune sukeda wannan Masallacin sannan ba atashi kwatarshiba lokacinda sheik malan jaafar yake rayeba se yanzu anwayi gari bayan ran malan ace ankwace wannan Masallacin kai kasan wannan lamarin ba gaskiya acikinsa Fatammudai duk inda me gaskiya yake Allah Yataimakeshi ameen🙏
@safiadagomber39052 жыл бұрын
Ameen thuma Ameen
@salafi50182 жыл бұрын
Wallahi se sunyi nadamar Yin wannan munafucin. Munafurcin dodone
@zubainaibrahim88662 жыл бұрын
Allah yajikan malam da rahama,nayi takaici iya takaici.kaico kaico!! Musulmi kenen jama'a yaudai KAI YACI NAMA kenan?
@oumarsalamo91422 жыл бұрын
Allah kara tsanani
@ismailtahirusama92532 жыл бұрын
Allahumma Amin ya Rabbil Alamin ya sheak Abdullah gadan kaya Malam kabarsu Allah yana ganinsu kuma yanaji yana kumasaurare Lokaci yanazuwa in sha Allahu
@KabiruAHali2 жыл бұрын
A'a kotu fa da hujjoji take hukunci, kuma in hukunci baiyima wani bangaren dadi ba sai yayi appeal. Kuma gwamna ba alqali bane???
@ayshbeny2 жыл бұрын
It's saddening to hear. Ko masalacin da makarantar an kwace AI dai suna da amfani GA unguwa dai ko?! Kuma gida AI dai wani halal ana Bari don kunya. Mutumin nan ya cancanci more than this treatment to his family. Allah Ya kyauta
@usman.abubakarusman.sunnah10202 жыл бұрын
Allahu Yana madakata Yana jiranmu
@ibrahimlawan10912 жыл бұрын
Kajiwawa masu haddasa fitina, inaruwan ganduje, wato Naga alama limamin Central Bank, bai son kotuba, to gaskiya ce tayi halinta,
@kabirumarsheme32442 жыл бұрын
Ubanka ne wawa,jahilin banza jahilin wofi.in ubanka ne zaka iya fada mar hakan?
@alinamaliya13552 жыл бұрын
Iyayanka sunsuceka basu saka a makarantaba
@shaawaabdullahi30422 жыл бұрын
dan Allah kudena yada fitina a tsakanin musulmi yan izala kunada matsala wallahi ku a naku tuna nin ku ku kadai ne masu gaskiya ko kuku kadaine musulmi ko
@aminubello73002 жыл бұрын
Wai shi wannan masallacin ba Dan ayi sallah akayibane, to kowa yaje yayi mana idan dai kuma ba San rai kuke da shiba .
@adaadam55192 жыл бұрын
Abduljabbar.
@yahayamahamadou94032 жыл бұрын
Kenan bâ adalci bane gabanku da kuru'arku da aljannah wane yafi
Wahabiyawa da kisisina da munafurci ga karya da shaidar zur kamar tsohuwar kilaki,Allah ka isar mana ga tsinanun da suka dauko akidar dan najadu da dan taimiyawa, suka hannah mu zam lafiya suke kashe bayin Allah duk Wanda yaki karbar addini da fahimtar Dan taimiyawa to Dan bidia ne mushiriki,Kutila a datse Kai Kalmar Kutila ita che Kalmar da da dan abdulwahab Al najadi da ibn taimiya suka fiso suna Jin dadin wanan kalma kamar yada uwa ke son danta
@naziruabdurahman2 жыл бұрын
Allah Akbar babban jahili na magana
@alinamaliya13552 жыл бұрын
Hauka + jahilci sai ankaika kurmawa kamar yadda akakai gabagadi
@abdulmuminisulaiman40332 жыл бұрын
Gaskiya yan izala wlh bakwajin tsoron allah kokadan. Watokudai anufinku komai idan zakuyi sekunnuna kingaskiyarku afili ko ? to yanshi alkalin da yayanke hukunci akahujjojinda akanunawa kotu seyakiyin aiki dasu yabiyewa sonranku kenan ? to masallacidai yatabbata bana malamunkubane. na al,ummar musulmine masu kishin cigaban unguwar gandu. Kukuwa yan izala kuje kucigaba da yada abinkunya dakukasabayi .
@ibrahimumar86982 жыл бұрын
waye malaminmu kaji jaki ai ko ubanka yanadarai katambayeshi yasan malam jaafar bawan Allah ne kai ubankama zaiso yasamu irin shahar malam jaafar wlh ku mtsalarku hassada taimuku katutu a zuciya inbahakaba tayaya tunyaushe daran malam jaafar baagane banasubane saiyanzu kenan Allah yasawwakema wannan hassadar datake zuciyarka karka mutu da ita
@abdulmuminisulaiman40332 жыл бұрын
@@ibrahimumar8698 to aidama nasan wannan shine abindazanji daga baknka wato zagi. Sabida bello yabo yayimana bayanin zagi akurinku ibadane dankuwa yace agurin megidan abubar yakoyo zagi. To kagakenan dolene yazama ibada agurin yan izala.,, Amma mumusulmi masukoyi da annabi muhammadu s.a.w zagi akurinmu fasikancine donhaka malamanmu basayimana darasin zagi amakarantunmu. Amma yanzu kamarkai dayake shi iyayenka sukagada awajan iyansu wato kakanninkananfa . kaga dolene kayi koyi da iyayenka da malamanka su bello yabo su jalo jalingo. Donhaka kacigaba dazagina . Nikuma zancigaba da fadin gaskiya da aiki dagaskiya komai dacinta .sabida nima haka akakoyamin agidanmu da malamanmu amakaranta . kagakenan kowanna tsuntsu kukan gidansu yakeyi ko ?
@alinamaliya13552 жыл бұрын
To dan gidan abduljabar
@fatimafa14652 жыл бұрын
Allah ya jikan mlm da rahamarsa ya haskaka makwancin Allah yasa mudace ameen ya hayyu ya qayyu mu wacthing from saudia arabia
@salihuabdul-nasir43542 жыл бұрын
Tabdijam, yau kuma na ku ta hada ku. Reshe ya juya da mujiya ke nan.
@alinamaliya13552 жыл бұрын
Mujiya a kurmawa
@naziruabdurahman2 жыл бұрын
Allah saka ma Mal da alheri
@tahiremoussa77892 жыл бұрын
Allah ya saka wa islame 'kuma gwamnati susan allah' kuma gwamna n'a kano 'ya kiyeye
@saniabdou45092 жыл бұрын
Allahumma Ameen
@bilyaminuabdullahi2 жыл бұрын
Shara'a safanin hankali itashara'a huja take amfani dashi
@saifullahisulaiman72502 жыл бұрын
Tuni kukasa ganduje achikin rigimar addini
@danjumamuhammad5702 жыл бұрын
Munafukan banza Allah yatonawa izala asiri mayaudara
@abdulrazaknayoussa20712 жыл бұрын
Kashe shi da akayi bai isaba kenan
@safiadagomber39052 жыл бұрын
Ai duniya kenan Suntafi Allah ya jikan Sheikh Albani da Sheikh Jafar da iyayina da muslimai