Subhanallah Ta Tabbata Akwai Auren Jinsi a Takardan da Tinibu Yasa Hannu Dr Gumi Ya Tona Asiri....

  Рет қаралды 7,677

AL-Ishara TV

AL-Ishara TV

19 күн бұрын

Subscribe AL-Ishara TV

Пікірлер: 23
@nashbash5573
@nashbash5573 17 күн бұрын
Allah yasaka da alheri Dr Ahmed gumi.❤❤❤❤❤
@khadijatunmanmusa4621
@khadijatunmanmusa4621 17 күн бұрын
Amin ya Hayyu ya Kayyum
@mubarakgarba6566
@mubarakgarba6566 17 күн бұрын
Inna'lillahi Wa'Inna Ilaihi raji'un. Ya Allah ka shiga tsakanin nagari da mugu. Ya Allah kayi mana maganin duk wani dake kokarin sa Najeriya a cikin musiba. Amin Ya hayyu ya qayyum 🙏
@hauwabamalli1411
@hauwabamalli1411 17 күн бұрын
Ameen ya hayyu ya kayyum🤲
@khadijatunmanmusa4621
@khadijatunmanmusa4621 17 күн бұрын
Amin ya Allah
@abdulrasheedgombo771
@abdulrasheedgombo771 17 күн бұрын
Ameen Mallam
@fatimamuhammadkeraukerau8338
@fatimamuhammadkeraukerau8338 16 күн бұрын
Ameen Thumma ameen
@bachirbachir-tu8fbNiger
@bachirbachir-tu8fbNiger 17 күн бұрын
امين
@AliyuAbubakar-z1x
@AliyuAbubakar-z1x 17 күн бұрын
Allah yasakadaalkhairi
@sanahatoumijiyawa742
@sanahatoumijiyawa742 17 күн бұрын
Wallahi hakane Malam Abubakar Gumi, y’a Hayyu y’a Kayyum 😭😭😭🤲🏽🤲🏽🤲🏽🤲🏽🤲🏽
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 17 күн бұрын
Wallahi Mlm ga abu idan ya shigo wajenmu ba tsari komai a haukace yake a Nigeria gashi qasar turawan ana mummunar aqida amma baza ka ta6a ganin ana auren wannn masifa a bayyana ba koda Christmas suke shiru garin bare aure, amma idan aka yarda aka bar wannan qazanta ta faru to ze zm ruwan dare. Allah ya kiyaye kuma ye maganin wnnn bala'i a koina a cikin duniya
@KabiruAHali
@KabiruAHali 12 күн бұрын
MALAMAI KUJI TSORON ALLAH
@ibrahimabubakar8415
@ibrahimabubakar8415 18 күн бұрын
Subhanallah
@bintadayyabu1060
@bintadayyabu1060 17 күн бұрын
Ameen yarabbi
@babs576kenedy
@babs576kenedy 18 күн бұрын
جزاكم الله خيرا❤❤❤
@abubakarahmad5661
@abubakarahmad5661 17 күн бұрын
Barin irin kiran da ba ayiwa mutane ba akan cewa kar azabe bola tunubu amma sukayi bir sukayi kunnen uwar shege kuma wannan shi zai nunamaka bola tunubu bazaiyi tazar ceba saboda turawa sun auna sunga ya tsufa shine zasuyi duk yacce za suyi suga sun kara har gitsa Nigeria dan allah ashekara dayan da yayi kaduba kaga masifar daya jefa kar allah ya isa tsakanin mu da shi
@KabiruAHali
@KabiruAHali 12 күн бұрын
SHI DAN GUMI BAI KAWO MAKA, KAI KUMA KA NUNA MANA AI TURANCI NE, MUNA IYA KARANTAWA. SU HAMAS AI BA ADDINI A GABANSU?
@user-gw2ss7og8k
@user-gw2ss7og8k 17 күн бұрын
L
@nuhumaishanu6944
@nuhumaishanu6944 17 күн бұрын
Ai dama sai gwamnati ta karbo wannan kudi kafin a buda musu inda batun auren jinsi yake. Lalle kada a ciwo wannan bashi,idan kuma sun karbo yakamata su mayar. Abunda idan an ciwo bashin sacewa zaayi ,ba qasa zaayiwa aiki da kudinba
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 17 күн бұрын
Ko za su yiwa qasa aiki da kudin bama son wannan qazamin kudi. Allah ya karemu dg sharrin masu sharri
УГАДАЙ ГДЕ ПРАВИЛЬНЫЙ ЦВЕТ?😱
00:14
МЯТНАЯ ФАНТА
Рет қаралды 3,8 МЛН
A karshe Sheikh Bello Yabo ya magantu kan yarjejeniyar SAMOA da Nigeria ta saka Hannu
20:10
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 59 М.
Da Gaske Ne Malam Yayi Akidar Shi'a.?. | Waye Malam Daurawa 06
17:11
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa
Рет қаралды 87 М.