Gaskiya wannan zama da akayi da Tinubu beyi wani amfaniba
@AdamMuhammad-vj1yi2 ай бұрын
Wannan bukartin fa miyatti Allah ya kewa aiki
@MamatOusman2 ай бұрын
Gaskiya abun saï hakuri
@abdsadibrhim60732 ай бұрын
Ni afahimtata tunubu yanada wata bukata wadda saiyaga zanga zanga tadauzafi zai nunata shi bamai kaunar nigeria tazauna guda bace
@abdullahiabubakar91962 ай бұрын
Kawai sunje sunyi wasan su gaban shi. Wai tayaya ma malamai zasu iya tunkara tunubu akan Arewa? Bayan farko yabasu kudi suka zabe shi sai yanxu wlh bazai dauke su da mutunci ba😂