Shirin Izzar so Sun Baro wata Sabuwan Zance Bn Al-Qasim Ya Aikawa Lawal Ahmad Zazzafan Sakon Gyara..

  Рет қаралды 29,825

AL-Ishara TV

AL-Ishara TV

22 күн бұрын

Subscribe Al-Ishara TV

Пікірлер: 63
@AbdollaharunaDuniyakura
@AbdollaharunaDuniyakura 21 күн бұрын
Allah ya shiryeku ku yen izzala masu neman fitina
@ASADULISLAMTV
@ASADULISLAMTV 20 күн бұрын
Ameen
@bachirbachir-tu8fbNiger
@bachirbachir-tu8fbNiger 21 күн бұрын
جزاك الله خيرا 💞💞💞
@user-ti3ik4ts4j
@user-ti3ik4ts4j 20 күн бұрын
Gaskiyyane malam Allah yasaka da alkhairi Allah yasa yakaigareshi Allah yasa mugyara
@user-ql9kl9xr3h
@user-ql9kl9xr3h 20 күн бұрын
Masha Allah Allah Hafiz malam
@user-co9ip3lq2j
@user-co9ip3lq2j 14 күн бұрын
جزاكم الله خيرا وجعله في ميزان حسناتكم
@banamodu3363
@banamodu3363 21 күн бұрын
In baa wautaba wai an hallacemu don manzon Allah ba don ibada aka halicce mu ba
@ishaqibrahimyerima3591
@ishaqibrahimyerima3591 20 күн бұрын
Allaah ya halicce mu ne don mu bauta masa kuma babu inda Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam yace saboda shi Allaah ya halicce mu. Ko wani jahili sai ya dunga saka baki a cikin addini, saboda an raina addini.
@shamsuddeensaleh482
@shamsuddeensaleh482 18 күн бұрын
Toh ai ba karatu kayi ba bare kasani. Nassin Al Qurani ya nuna hakan. Idan kanaso ka sani ka koma makaranta ka koya. Ka daina bin malaman social media. Kuma ko ka yarda ko baka yarda ba, an halicce ka ne don Annabi saidai ka mutu da baqin cikin rashin yardan.
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 16 күн бұрын
​@@shamsuddeensaleh482a'a ala gafata malam, menene hujjanka na cewar an halicci mutun ne don annabi? Amma kaga ga hujja karara a alqurani Mai girma cewar an halicci mutane da aljanune don su bautawa Allah, Amma Babu inda aka ce an halicci mutanene don annabi,sai ka kawo inda aka ce haka.
@ishaqibrahimyerima3591
@ishaqibrahimyerima3591 15 күн бұрын
Dan uwa Abdullahi, kada ka biye jahilin da ko hukunce hukuncen tsarki da alwala bai sani ba.
@shamsuddeensaleh482
@shamsuddeensaleh482 15 күн бұрын
@@ishaqibrahimyerima3591 Qattin Jahilai kam ai saika je Dutseñ tanshi zaka gansu a cike ko Gwallaga. manyan kenan, qananun kuma gasu nan muna fama dasu a comment section. Wani abinda kuka kasa ganewa shine, duk yanda kukayi saboda ragewa annabi daraja da sunan tauhdin '_qarya', bazaiyuyu ba, mu kuma bazamu gaji da attacking inku ba. Damuwar kane idan ka kirani Jahili koma wani abu daban, amma indai akan annabi ne, toh idan zakuyi sau dubu sai mun gurje muku baki sau dubu. Shine kawai. Wallahi a shirye muke daku matsiyata. Qarfi da yaji an koya muku raina annabi da wayo da rashin ganin girman shi, duk da sunan Tauhidi. Wawaye kawai. Dama annabi ya fada mana sifofin ku ai tsinannu
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 15 күн бұрын
@@shamsuddeensaleh482 Allah sarki jahili wannan abun da kayi bashi da ban banci da makahon da Bai San gariba kuma ma bashi da Dan jagora da zai nuna mishi hanya, amma banyi mamakiba, malamankuma sun fadi abunda yafi haka, Kuma duk wannan babatun da kakeyi da zagi ba fa mu kake zagiba shiyasa ka zama makaho abun tausayi wallahi manzon Allah da ya fadi wannan maganar da sahabbansa masu albarka da suka ruwaito hadisin su kake zagi Kuma baka da hujja akan haka,a har kullun mu Muna Baku shawara komawa makaranta don ku San makamar addini ba ku tsaya Kuna makauniyar soyayya ba. A kokarin kin gaskiya sai a kore hadisin da ya inganta, yanzu kai Dan darika Dan bidi'a Ina ruwanka da iyayen manzon Allah SAW? Kuda Baku yarda manzon Allah mutunne kamar kowaba, kuda kukace an halicci manzon Allah SAW da haske ne, to inko hakane kaga kenan ba mutanene suka haifi manzon Allah ba. Saboda haka kuda malamanku baima kamata ku shiga wannan maganar ba kajiko jahili, ka sake tunani Kuma ka dawo cikin hankalinka ka fita daga dimuwa da wadannan miyagun malaman Nan naku suka saku.
@edrissousseni9968
@edrissousseni9968 20 күн бұрын
Shari bidiha kenan
@shamsuddeensaleh482
@shamsuddeensaleh482 17 күн бұрын
Wannan wawan kai ko rubutu me kyau ma baka iya kazo ka tsoma bakin ka a harqar ilimi.
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 21 күн бұрын
Wama khalaqtul jinna wal insa/ Allah be halicci mutum da Aljan ba sai dan mu bauta masa SURAH ADH-DHARIYAT AYAT 56 (51:56 QURAN) Mlm ka manta baka fassara ba. Jazakal-lah Khair
@shamsuddeensaleh482
@shamsuddeensaleh482 18 күн бұрын
"Wama arsalnaka illah Rahmatan lil Alameen" Bamu turo kaba sai don ka zama jin kai(Rahma) ga dukkan bayi. Ba zallan alunmar shi ba, duk duniya ake nufi. Haka Allah yace. Kuma akwai wani Rahma ne daya wuce Musulinci? Tohh Annabin kuma shi yazo da Musulincin, me dauke da Azumin ka da Al Quranin, da duk wani abin da kake taqama dasu a musulincin. Annabi ne yazo maka dashi. Don haka Annabin nan shine abinda ake nufi a chan. Da babu shi baka Isa kasan yadda ake sallah da zakka da aikin hajji da azumi da duk wasu ayyukan Alkhairi ba. Don haka annabi dai shine silar abinda kuke wani kumfan baki kuna yi masa rashin kunya akai. Marasa mutunci kawai.
@laifihanjine1428
@laifihanjine1428 21 күн бұрын
Lawan Ahmed indai akan mgnr Allah ne ko Annabi bai yarda yayi kuskure ko kuma bai sani ba
@user-fu3pr7kz5w
@user-fu3pr7kz5w 20 күн бұрын
Gaskiya banji dadin comments din wasuba. Ya kamata muzam masu girmama malaman muh walau na izalah ko na darika wallahi mufarka mudena zajin malumanmuh ah duk inda gaskiya tazo garemu muh Amsheta batare dayin Dubih da malamin Dan Izalane ko darika ita Gaskiya dayace daga qinta Saibata sannan malamai Su sukagaji annabawah. Sudin haskene agaremuh. Sune duniyar muh.🤩🤩😍😍
@ibrahimisawaumar6583
@ibrahimisawaumar6583 17 күн бұрын
Sayyida ma'awiyyah shikuma Sayyidana Hassan ka kirashi ko girmamawa Babu shiyasa kullum daga maganar ku muke gane Inda kuka nufa Allah yayimana katangar karfe tsakaninmu da kai.
@khadijaabdullahi5607
@khadijaabdullahi5607 20 күн бұрын
Ku daina zagin malamai pls sbd zakuyi bayani a lahira wlh,ka fadi alkhairi ko kayi shiru
@AbdaDaninna
@AbdaDaninna 19 күн бұрын
Izala kenan dama nasan inda zaka magana saboda yace ayyi duniya dan annabi 😂 ikon allh to ay Allah yace yayi duniya dan mu mutane ko .amma shi kayarda
@ibrahimmusa3873
@ibrahimmusa3873 21 күн бұрын
Jihilchi mugun chiwo Allah kashiryi yan fim
@SalissuBashirmagagi-pu6ql
@SalissuBashirmagagi-pu6ql 15 күн бұрын
Yan izala karshen tada fitina ne a duniya duk abinda mutun yayi idan ba Dan izala bane sai godiya kawai Allah shirye mu
@IliyasuZamfara
@IliyasuZamfara 20 күн бұрын
Wannan malami wawa stinane ne Allah ya shiryeka Allah kasa kagane gaskiya
@abdulazeezibrahim1801
@abdulazeezibrahim1801 20 күн бұрын
Uwarka ce tsinan na
@IliyasuZamfara
@IliyasuZamfara 19 күн бұрын
@@abdulazeezibrahim1801 shikukagada ga iyayenku Allah ya shiryeka wawa jaki dukan shaho Dan wawanya stinane kukafurta iyayen Annabi Muhammadu S A w Kuma Allah ya kada iyayenku wutar jahannama
@admz5513
@admz5513 15 күн бұрын
A Hakan da kayi yayi dai dai amma da kakirashi ta number waya zai fi amfana
@ahmedguza825
@ahmedguza825 19 күн бұрын
Dama kace Sayyidina Hassan
@admz5513
@admz5513 15 күн бұрын
A Hakan dakada fada yai dai dai Amma da
@shamsuddeensaleh482
@shamsuddeensaleh482 18 күн бұрын
Allah ya halicci duniya ne don Annabi Muhammadu. Ko kanaso ko bakaso haka abin take. Saidai ku mutu shegu maqiya annabin Allah. Shegu tsinannu
@mohammedsuleiman7218
@mohammedsuleiman7218 15 күн бұрын
Jahilinci ke damun ka
@khairat25
@khairat25 21 күн бұрын
Izala kadirci izala guba izala hasada
@hafizmuhammadalhajiraji152
@hafizmuhammadalhajiraji152 20 күн бұрын
Tabbas An hallita mutum da duniya da lakhira, da Aljannah da wuta, da Rana da Wata da Malaiku .. Domin ANNABI MUHAMMADU RASULILAHI SWA,,, yazo cikin Attaura Allo na farko zuwa na biyu,,, duk Wanda yake masanin Attaura yasan Haka ,, Sai dai Wanda Bai sanin baa,,,, ALLAH YA KARAMA ANNABI MUHAMMADU SWA DARAJA..صلى الله عليه و على ءاله وصحبه اجمعين صلى الله عليه و على ءاله وصحبه اجمعين
@audusaidu5495
@audusaidu5495 20 күн бұрын
Attaurah kuma??? Dama attaurah ne aka saukarwa Annabi muhammadu ( S.A.W ) ba Qur'ani ba??? To idan ba haka ba, ana maganan wahayi na karshe ( Al'qurani ) menene ya kawo maganan Attaurah Wanda aka saukarwa Annabi Musa ( A. S )?
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 20 күн бұрын
@@audusaidu5495 Gsky kan kuma iya nation dinsa
@user-cl1fo5yg4h
@user-cl1fo5yg4h 18 күн бұрын
Dama Yan film jahilay n'a mumusani Yan bidia né
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 16 күн бұрын
Babbar nasihar da ya kamata kayi ma wannan dan film din shine ya koma makaranta ka tsaya kana kokarin nuna cewa ai ya kamata ya kiyaye sabida duniya tan kallonsa sabida sanaar sa waye waye wannan nasihar bazata shige shi ba sai kayi mishi da yaren da zai fi ganewa, in ba shiba jahili da bai san komai ba banda fasikanci da sunan sana'a har yana da bakin magana wai don Yana ganin wai anci mutuncin manzon Allah SAW har da wani kukan munafunci, jahili bai saniba kuma bai san bai saniba, Allah ya sauwake .
@AdaIssouffou
@AdaIssouffou 21 күн бұрын
Shigiya izala wawa
@ASADULISLAMTV
@ASADULISLAMTV 21 күн бұрын
Ba Hujja kenan
@mudansirmuhammed866
@mudansirmuhammed866 21 күн бұрын
Kaji wanijahili yanazagin izala ahlisuna da darika da izala agurin alla musulincineaddini gwaramasusumbikoyarwar annabi yan izalar
@Aabdulrasheed6471
@Aabdulrasheed6471 21 күн бұрын
A a dan uwa Lawan Ahmad karatu aka fasara Kaima kawo karatu kafasara
@SmilingFoliage-lk5ws
@SmilingFoliage-lk5ws 21 күн бұрын
We were created to worship, Allah, not because of Rasulullah. We love the holy prophet, but i dont believe that were crated because of Him
@grantgrant1884
@grantgrant1884 20 күн бұрын
Who brought the Islam to us and who is worshiping the prophet Muhammad S .A .W
@shamsuddeensaleh482
@shamsuddeensaleh482 18 күн бұрын
Who taught you how to worship Allah? Who brought the Quran that teaches you how to pray?. What do you think would have happened if the holy prophet wasn't sent to you? He is the source for all the light you see in the world now. And he will be a source of light to the entire world even on the day of Judgment. Prophet Muhammad is sent to mankind to be a light in our lives.
@SmilingFoliage-lk5ws
@SmilingFoliage-lk5ws 18 күн бұрын
@@shamsuddeensaleh482 Before Allah sent the prophet, there was worship. Even Nabiu Adam was a muslim.
@shamsuddeensaleh482
@shamsuddeensaleh482 18 күн бұрын
@@SmilingFoliage-lk5ws Even Nabiy Adam knew there will be his superior that will emerge and that is Prophet Muhammad (SAW). And he knew he was a representative of what the Last prophet will come with. Adam (AS) was sent to only his people, not the whole world, likewise the rest of the Prophets, but prophet Muhammad is sent to the entire world. And all other prophets were a representatives of his message before his coming.
@SmilingFoliage-lk5ws
@SmilingFoliage-lk5ws 18 күн бұрын
@@shamsuddeensaleh482 We all accept that Nabiu Muhammed is the greatest, but to say that humans were created because of Him, is out of context. Allah created us solely to worship him.
@nurarabiu-vh8ow
@nurarabiu-vh8ow 15 күн бұрын
qarya kake danhau duniya dan Annabimmu akayita,kuma dakake misali da shugaban qasa da matemakinsa hakan yayi dalili kuwa menene abinda shugaban qasa zayyi wanda matemakinsa bazaiba
@auwalsuleiman6877
@auwalsuleiman6877 20 күн бұрын
Kasan Ba Wani karatu sukeyiba . yawancin yan Darika wallahi Jahilai Dakikai Ne! Kawai Dazaran Anyiwa mutum Gyara sai kufito kuna zagin mutane Saboda Son zuciya Da wawanci;
@user-gv7fj5op6r
@user-gv7fj5op6r 21 күн бұрын
Wanna fa ba malami bane Dan iskane kawi
@PrinceSanusiblack
@PrinceSanusiblack 21 күн бұрын
Mallam a kiyaye dan sori basa ga bawa
@usmannasiru3794
@usmannasiru3794 20 күн бұрын
Kai Kuma malami ne ko hmm ko mahaifinka Bai Kai almajiransa sani ba shashasha
@sulemanabdullahi1917
@sulemanabdullahi1917 21 күн бұрын
Wannan mutumin jahiline Dan Uwarka....Allah ya hallacci Duniya da lahira Dan Manzo SAW Amma bawai Dan ka bauta wa Manzo Saw ba....Hakan Yana Nuna Maka girma da Darajar Annabi Saw ne.........Ku dabbobi jahilai ai gwara ma Dan drama dakai...Shegu Masu gajerun waddo
@hafizmuhammadalhajiraji152
@hafizmuhammadalhajiraji152 20 күн бұрын
Babu shakka an hallita mutum da duniya da lakhira Domin ANNABI MUHAMMADU SWA... Ya kamata mu zamo masu zurfin ilimi ,,, Idan ALLAH ya ce ya halitta mutum Domin a bauta mashi ,, Haka ne yanada iko ya fada cewa sababin hallita duniya da lakhira da mutum da Aljannah da wuta etc duk anyi su Domin ANNABI MUHAMMADU SWA ,,, Kamar yanda yazo cikin Attaura Allo 1... ياموسى لولا محمد ما خلقتك ولا خلقت خلقا ولا اليل ولا النهار، ولا الجنة ولا النار.. ولا الشمس ولا القمر...ولا الملىكة ولا ولا... Da ANNABI Musa ake wanan maganar ,, ba domin ANNABI MUHAMMADU ba da baza hallice ka ba👈, da baza hallice Malaiku ba, da baza hallice Aljannah ba, da baza hallice duniya ...etc... Muje mu karanta Attaura Allo 1,,, mu dai gaddama ,,, rashin zurfin ilimi shi ke kawo gaddama... ALLAHU ya Kara ma ANNABI MUHAMMADU daraja
@sahiroutafarkimahamanemans768
@sahiroutafarkimahamanemans768 20 күн бұрын
BA A DAFU BA AN KONE. AN NUNA GIRMAN ANNABI, KA FITO KANA SURUTU DA JAHILCI
Cute Barbie gadgets 🩷💛
01:00
TheSoul Music Family
Рет қаралды 69 МЛН
Ну Лилит))) прода в онк: завидные котики
00:51
BARAUNIYAR AMARYA  SEASON 1 EPISODE 12
35:22
ALI JITA MULTI MEDIA
Рет қаралды 5 М.
NAKOWA YASIYE FILIN RIGIMA ASHADARI🤣🤣
5:49
RAFSON Tv
Рет қаралды 24 М.
Da Gaske Ne Malam Yayi Akidar Shi'a.?. | Waye Malam Daurawa 06
17:11
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa
Рет қаралды 70 М.
HIRA AKAN IZZAR SO DA UMAR HASHIM
6:42
BAKORI TV
Рет қаралды 139 М.
UKU SAU UKU Episode 51 Season 5 ORIGINAL
52:00
Aka Anfara
Рет қаралды 159 М.
Cute Barbie gadgets 🩷💛
01:00
TheSoul Music Family
Рет қаралды 69 МЛН