AN TONA ASIRUN NURU KHALID MALAMIN DARIQA DR UMAR SANI FAGE DA ALBANI SUN JA KUNNE.
Пікірлер: 187
@balarabacikaji92592 жыл бұрын
Subhanallah Allah katsaremana ya"yanmu da daga Shiga duk wata qunkiya dataci karo da koyarwar sunnah ya Allah😭😭
@rabiatukatsinaal76262 жыл бұрын
Masha ALLAH ALLAH yajikan mlm ALLAH ya tsare mubaki daya
@maimunaabdulkarim15512 жыл бұрын
Allah Ya jikan Mallam Albani Ya gafarta mashi Ya kuma sa Aljannah firdausi. Allah Ya sa mu tsira da imanin mu.
@user-li3uv2zl5n2 жыл бұрын
Allah yakara doramu Kantafarkin koyarwar Annabi S A W Ameen mlm Allah sakamuku da Alkhairi
@sabitsararinasarah46522 жыл бұрын
Gaskiya muna jin daɗin wanan wayar da kan akan tafarkin Islam jazakal llahu khairan
@salehmuhammed49762 жыл бұрын
Allah ya tsinema albarka Nuru khalil
@user-ex3hw7ug5b2 жыл бұрын
Allah mun tuba Allah muke roko ya sa mu gane gaskiya sunnah sak bid'a sam
@ahmedabdullah18922 жыл бұрын
Mashaa Allah Amma adinga adawa Chewa kashe kashe Bayiba
@daninnaahmadu20812 жыл бұрын
Ihdina siradalmustaqin (Allah cika mana da imani)
@ibraheemmdauda86082 жыл бұрын
Allahu Akbar, Allah yajiqan Malam Albani Zaria
@al-furqanwalhudatv2 жыл бұрын
amin
@ibrahimidris99042 жыл бұрын
Amen amen yayafe masa kurakurensa
@sanirabiu43812 жыл бұрын
Allah yatsaremu da kauchewa hanyar addinin musulichi
@safiadagomber39052 жыл бұрын
Allah ya jikan malam da Rahama da iyayina da muslimai
@user-dz8xt7nj2j2 жыл бұрын
اللهم امين يارب العالمين جزاك الله خيرا شيخنا
@mmcmmd71392 жыл бұрын
Kumma Allah ya jikan mallan Albani
@mmcmmd71392 жыл бұрын
Allah yasaka da Alkhairi mallan
@ibrahimjibril23392 жыл бұрын
Allah yasaka da alkhayri malam
@abdullahimohammad95132 жыл бұрын
Jazaka-Allah Sheikh Abu Aisha. Ni dama tun tuni na fahimci Nura Khalid batacce ne kuma batar da mutane ya ke yi. Akwai wata mummunar sabuwar akida da ya ke kokarin yadawa. Don ni bantaba ganin ko jin shi ya na karantar da akida ba. Duk malamin da kaga baya karantar da akida, to ka bincike shi. Ai wallahi wannan maganr da Nura Khalid ya yi zai iya kai musulmi ga yin ridda. Muna da Hadisan Manzon Allah Sallahu Alaihi Wasalam akan yadda za muyi zamanta kewa da wadanda ba Musulmai ba. Amma wannan aina aka ruwaito Manzon tsira Sallahu Alahi Wasalam Ya sassauta karantarwar Musulunci don wai murikai, christoci da yahudawa su ji dadi? Zamantakewa da wandanda ba Musulami ba ya nufin ka saki akidar gaskiya don wai ka farantama wasu rai. Shi yasa ma Allah Ya fara tona asirin miyagun malamai irin su Nura Khalil don musulmai so gane. Wallahi Sheikh Abu Aisha ni ina zama a London ne, akwai dayawa irin wadannan miyagun malaman a England kuma turawa suke daukar nauyin su. Kuma wallahi sharrin su ya fi na ya’n dariku, amma ba kowa ya fahimta ba don daayawan su suna intizamine da akidar Ahlul Sunnah don su ribaci musumai. To, gaskiya akwai bukatar malaman mu na Ahlul Sunnah da su ti tayin muhadirori don fadakar da mutane akan sharrin irin su Nura Khalil.
@raudhaharande64552 жыл бұрын
Wannan gaskiya ne. Shiyasa Allah ya ce ya sanya mu mu zamo al'umma matsakaita. Don in ka dauki addini da zafi na kurewa to tabbas addini ze ga bayan ka, ma'ana zaka samu zamiya a cikin shi. Haka kuma in ka sassauta da yawa shi ma addini ze kubuce maka. Don haka tsakaitawa a dukkanin al'amura ya ke da muhimmanci. Allah ya tabbatar da dugadigan mu akan bin daidai
@ibrahimidris99042 жыл бұрын
Aslm Allah yagafartama magabata Sunnah yakuma tsare wadanda annan ya azasu gatafarkinsa yabasu ikon fadar gaskiya aslm
@mambyatmaryammustapha57012 жыл бұрын
Allah ya sakamaka da alheri ameen
@ibrahimyau65652 жыл бұрын
Allah ya ganar damu gaskiya, gaskiya ce yabamu ikon binta. Ya ganar damu karya, karya ce yabamu ikon guje mata ameen
@alisharahausatv82172 жыл бұрын
Allah yasaka da Alkhairi
@kaneibrahim25452 жыл бұрын
Allah ya tsaré mana imanin mu ameen
@hassanrabiu28192 жыл бұрын
Masha Allah Allah ya saka maka da mafificin alkhairi malan Abu Aisha Allah ya jikan malan Albany da malan Jafar
@jakarmagori45632 жыл бұрын
Allah ya shiryar damu ga nagartacciyar Aqida ya karbi rayukan mu muna masu cikakken imani
@assoumanealtoibrahim11012 жыл бұрын
Allah ya jikan malam''' yakaran ganadamou
@garbashafiu31522 жыл бұрын
Allah yasaka malan
@AuwalMMubi2 жыл бұрын
Allah ya jikan Mallam
@souleykhalif25062 жыл бұрын
جزاك الله خيراً
@auwalshuaibu53582 жыл бұрын
Malam Abu Aisha mu bamuga wani Abu dayasaba da Sharia ba mu Muna tare da malam nura Allah ya tsare Mana shi
@alisanusi82452 жыл бұрын
Kai Ba Allha bane kuma Allha ya shreka
@lolonono71252 жыл бұрын
Malam Allah yakara basira abu isha
@ibrahimyau65652 жыл бұрын
Allah ya jikan malam albani Zaria
@aboubacarsofiane85112 жыл бұрын
Allah ya taïmakeka Abu aicha akan gaskia mun godé
@slimayounes92052 жыл бұрын
Masha Allah
@raudhaharande64552 жыл бұрын
Allah ka ganar da mu ka tabbatar da mu akan daidai
@abdalmalksaed6312 жыл бұрын
السلا عليكم ورحمة الله وبركاته صباح الخير شيخ جزاك الله خيرا شيخ شكرا لك عبا عشا
@auwalusabiu64272 жыл бұрын
Gaskiya mallam ba haka bane
@rabiumuhammadinuwa46732 жыл бұрын
Ya Allah kakara tsare mana imaninmu.
@fiddausiismailhadi76152 жыл бұрын
Allah sarki Malan da Malan Jabar da Malan albani zariya Wlh duk abun dasuke fadi akaratuktukkansu kamar sunsan zaibaru akoda yausha wa azinsu yana daidai dazamani sun rasu amma sunfi wasu rayayyun ammafanar al umma kuma Allah ne Yake basu ikon fada abawai Dan sunsan zaibaru sabidda Allah yafisu sanin abun zaifaru shiyasa yabasu ikon fada Allah yagafarta musu Allah yasa Aljannah ce makomarsu 😢 😢
@hdhdhhhxjxjdu5232 жыл бұрын
Aminyarabbi
@fatimaabdulmalik2252 жыл бұрын
Jazakumullahu khairan ya sheikh Abu Aisha
@sabitsararinasarah46522 жыл бұрын
Wkslm warahamatul lillahi wants katuhu Allah ya ƙara wa malam basira
@abbakarsadiq1552 жыл бұрын
Muna godiya inshallah ko shubuha bazata shigemuba
@saminuabubakar34802 жыл бұрын
To allah ya kyauta
@al-furqanwalhudatv2 жыл бұрын
amin
@sulaimankhairan54802 жыл бұрын
Gaskiyane muna cikin wani hali aduniya wlh
@janaidumuhammad92912 жыл бұрын
Slm Abu aisha don allah menene hukunchin Matar da take tsayuwa da namiji ahalin bata chika iddaba allah bada ikon amsawa ameen
@mambyatmaryammustapha57012 жыл бұрын
Innanilahi wainnailaihi rajiun Allah ka kawo Mana dauki Allah ka kare Mana imanin mu ameen ya hayyu ya qayyum
@al-furqanwalhudatv2 жыл бұрын
amin
@starboy20422 жыл бұрын
Gaskiya Kai me wannan maganai ka Samu matsala
@sanisaley39862 жыл бұрын
Allah ya jikin Malan.
@babagambo36962 жыл бұрын
Allah kakashemu da imanin mu
@sayyadananamaryamismail91972 жыл бұрын
Allah ya jikan sheikh jafar da Albani da sauran musulmai Allah kuma ya tsaremu sharrin yahudu da nasara da jagororin su Amen ya hayyu ya qayyum
@shaawaabdullahi30422 жыл бұрын
wallahi zaku tsaya agaban Allah ranar gobe qiyama idan kun mai kazafi sun annabi ce san zaman lafiya
@zainabdanjuma28182 жыл бұрын
Assalamu alaikum warahmatullah jazakallahu Khan
@mamanahmadmaryamm85732 жыл бұрын
Ya Allah! Allahummah dina fiman hadaita ya Allah
@susueslamnewhiwete65402 жыл бұрын
Allah yasa mudace Allah yasaka da alkairi malan Allah yadoramu atafarkin gaskiya
@auwalbalesa67402 жыл бұрын
Jaza Allahu kairan Allah ya jikan malan
@hajiyaumma20292 жыл бұрын
Jazakumullahu kair mlm
@mastaali74012 жыл бұрын
Nuru Halid wawa ne
@malanaminou22862 жыл бұрын
Gaskiya abu Aisha Kasami matsallah
@bilkisugarba37402 жыл бұрын
Allah ya ji kan malaman kirki
@abdallahbmaiga59662 жыл бұрын
Allahu akbar .abu aicha allah saka da alheri
@sabitsararinasarah46522 жыл бұрын
Amin suma amin
@abubakarbubajajere10202 жыл бұрын
Mashaallah, anyih walkiya mungano shi, munafikin Allah, allah ya tsaremu da sharrin malamin nan.
@user-yd9fg4yz1e2 жыл бұрын
يا أبا عائشة جزاك الله خير الجزاء وأحسن الله إليك وأعانك الله بفضله ورحمته
@zakariyaabdullahi59602 жыл бұрын
Wllh da interpaihrt gwanda su shekau Because they are sporting new would order
@aminamohammedsaleh20362 жыл бұрын
Innalillahi waina ilaihir rajiun Allah yasa mucika d Imani mlm Kuna godiya
@ridwanrabiukano69732 жыл бұрын
Dan allah mlm kadena damun nuru Khalid domin munfi kaunarsa akan sauran malamai saboda kaunar talakawa dayake
@nuramadawa64882 жыл бұрын
To Allah ka tsaremu daga talababiyar addini
@zakirumuhammed85632 жыл бұрын
Allah yajikan mlm albani
@saddisani27712 жыл бұрын
allah ya doramu tafarki madaidaici allah ya kare mu da masu sauya mana tunanin mu allah ya tona asirin masu gurbata addinin mu na Musulinci da annabi s.a.w yabar mana a matsayin abin yi allah ya hada kan musulmi
@mohamedarmada49742 жыл бұрын
Allah ya kara ma malan lafiya 🤲
@mammankebbi51322 жыл бұрын
Gaskiya ne mlm nura khalid baya tara malamai masu da awar musulinci kwana ki ma haka yayyi cewa shi baiga laifin film ba
@boutikismo69362 жыл бұрын
Masha allha shik Abou ayisa
@fiddausiismailhadi76152 жыл бұрын
kaga abubuwa iriri akasarmu Nigeria ya Allah kabarmu ta farkin sunnah manzan Allah S A W bawayanmuba kodubararmu Allah ka karemu da kariyarka
@wakiliabdoulm9592 жыл бұрын
Allah ya tsaremu ya karemana addinin
@musaidris34222 жыл бұрын
Allah yasaka da alkairi ya aba'aisha
@alhajibelloshatimaargungu87252 жыл бұрын
Ina fahimtar karantarwa a wannan tasha na gode.
@MuhammadMusa-ky6bs2 жыл бұрын
Allah ya sah mdc Amin
@bashiraliyu63162 жыл бұрын
بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيمِ قُلْ يَا أَيُّهَا الْكَافِرُونَ (1) لَا أَعْبُدُ مَا تَعْبُدُونَ (2) وَلَا أَنْتُمْ عَابِدُونَ مَا أَعْبُدُ (3) وَلَا أَنَا عَابِدٌ مَا عَبَدْتُمْ (4) وَلَا أَنْتُمْ عَابِدُونَ مَا أَعْبُدُ (5) لَكُمْ دِينُكُمْ وَلِيَ دِينِ (6) Kace be kamata akyale masu sauran addinai suyi kayansu ba, kuma ga sura guda tana nuni (kuyi addininku nima inyi nawa). Kayiwa annabi kaxafin cewa wai "ya yaki duniya ne don adawo abi Islam", dole kenan no? Taya Annabi A.S xai yiwa al'umma tilas bayan ga Kula..... kama ga: لَآ إِكْرَاهَ فِى ٱلدِّينِ ۖ قَد تَّبَيَّنَ ٱلرُّشْدُ مِنَ ٱلْغَىِّ ۚ فَمَن يَكْفُرْ بِٱلطَّٰغُوتِ وَيُؤْمِنۢ بِٱللَّهِ فَقَدِ ٱسْتَمْسَكَ بِٱلْعُرْوَةِ ٱلْوُثْقَىٰ لَا ٱنفِصَامَ لَهَا ۗ وَٱللَّهُ سَمِيعٌ عَلِيمٌ Ba damuwar muminai bane in kafirai da munafukai suna addininsu, isar da sako kawai shine na muminai ba tilasta shiriya kan wasu al'umma ba. فَلَعَلَّكَ بَاخِعٌ نَفْسَكَ عَلَىٰ آثَارِهِمْ إِنْ لَمْ يُؤْمِنُوا بِهَٰذَا الْحَدِيثِ أَسَفًا وَلَوْ شَآءَ ٱللَّهُ مَآ أَشْرَكُواْ ۗ وَمَا جَعَلْنَٰكَ عَلَيْهِمْ حَفِيظًا ۖ وَمَآ أَنتَ عَلَيْهِم بِوَكِيلٍۢعرب Mu muna da tabbacin na mu Annabin (Muhammad SAW) da da'awa, kyawun hali, ma'amala ya kafa Islam ba yaki ba. Yaki anyi network don kare kai! Amma ku kuna ganin da karfin makamai ne ake yada addini, shiyasa aka samu yan ta'adda a cikin ku. Ashema kai bakasan sakon da Allah ta'ala yake turo annabawa da shi ba..... Hada kan al'umma, da kwato masu yanci daga mugayen shugabanni! Annabi a wargaje ya sami larabawa; gaba fada, daukar fansa kuma kowacce kabila da abinda suke bauta ba Allah ta'ala ba, amma ya kira yahudu da nasara Allah ya ce: قُلْ يَٰٓأَهْلَ ٱلْكِتَٰبِ تَعَالَوْاْ إِلَىٰ كَلِمَةٍۢ سَوَآءٍ بَيْنَنَا وَبَيْنَكُمْ أَلَّا نَعْبُدَ إِلَّا ٱللَّهَ وَلَا نُشْرِكَ بِهِۦ شَيْـًٔا وَلَا يَتَّخِذَ بَعْضُنَا بَعْضًا أَرْبَابًا مِّن دُونِ ٱللَّهِ ۚ فَإِن تَوَلَّوْاْ فَقُولُواْ ٱشْهَدُواْ بِأَنَّا مُسْلِمُونَعربى Yayin da Musa da Haruna(AS) suka jewa Fir'auna, me sukace? فَأْتِيَاهُ فَقُولَآ إِنَّا رَسُولَا رَبِّكَ فَأَرْسِلْ مَعَنَا بَنِىٓ إِسْرَٰٓءِيلَ وَلَا تُعَذِّبْهُمْ ۖ قَدْ جِئْنَٰكَ بِـَٔايَةٍۢ مِّن رَّبِّكَ ۖ وَٱلسَّلَٰمُ عَلَىٰ مَنِ ٱتَّبَعَ ٱلْهُدَىٰٓ Kayi karatun Muhammadiyyah kuwa ustax? Baka taba jin cewa sarki Najjashi ya taimaki musulmi ba yayin da suke cikin tsanani? Christian ne, ya kuma karbi Islam sabida kyawun abin da ya gani da musulmin wanncan lokaci. Duk Christian da basu cutar da musulmi to muna tare, duk wanda ke cutar da musulmi koda ya kira kanshi musulmi bamu tare wlh {لَّا يَنْهَاكُمُ اللَّهُ عَنِ الَّذِينَ لَمْ يُقَاتِلُوكُمْ فِي الدِّينِ وَلَمْ يُخْرِجُوكُم مِّن دِيَارِكُمْ أَن تَبَرُّوهُمْ وَتُقْسِطُوا إِلَيْهِمْ ۚ إِنَّ اللَّهَ يُحِبُّ الْمُقْسِطِينَ . إِنَّمَا يَنْهَاكُمُ اللَّهُ عَنِ الَّذِينَ قَاتَلُوكُمْ فِي الدِّينِ وَأَخْرَجُوكُم مِّن دِيَارِكُمْ وَظَاهَرُوا عَلَىٰ إِخْرَاجِكُمْ أَن تَوَلَّوْهُمْ ۚ وَمَن يَتَوَلَّهُمْ فَأُولَٰئِكَ هُمُ الظَّالِمُونَ Ka koma makaranta ka fahimci addini in dai da gaske kakeyi
@samailamahammadu6952 жыл бұрын
Jazakallahu kairan
@halidouabdourazak79062 жыл бұрын
Allah ya jikan malam ya hayyu ya kayyum
@nafisaabbas43912 жыл бұрын
Allah ya tsare mana imanin mu baki, ya kuma kare mu daga sharrin wahudawa
@fatemagasem86752 жыл бұрын
Gaskiyane allah ya taimaka
@zayyanusokototv93902 жыл бұрын
Masha Allah malam Allah yabiya
@abobakarelmasry86412 жыл бұрын
Tab allah yakyauta ai sai sutayin murnan dan yaje maulidi
@user-ob9dw9ue1d2 жыл бұрын
حسبي الله ونعم الوكيل 😭 wannan aqidar a a qasar Saudiya ma akwaita dan amarya yace duk abinda zai batawa yahudawa rai acikin Alqur"ani ancireshi dg karatuttaka exactly nuru khalid duniya tazo karshe آخر الزمان y Allah kai mana maganinsu
@sadimuhammad77942 жыл бұрын
Gaskiya mlm naqara qaunarka sabi kayi adalci tsakanin dariqa da izala Allah yaqara hada kan izala da dariqa dama duk aqidun musulmi baki daya
@habibahabiba47962 жыл бұрын
Ameen
@abdullahimohammad95132 жыл бұрын
Amin danuwa. Insha-Allah ai kan mu na haduwa gaskiya ba kamar daba. Duk da anama juna raddi, amma ana muamala ta musulunci baki daya. Dama dole a ayi sabannin fahimta, amma baya nuna cewar mu yi gaba da juna tunda abubuwan da suka hada mu sunfi sabannin da tsakanin mu da tazara mainisa. Allah Ya fahimtar da mu Ya kuma kara hada kan musulmi don alfarman Manzon Allah SAW.
@almuhandisubaidullah21262 жыл бұрын
Amin amman banda shii'a da alqur'aniiyuun
@moustaphaahmadissa34602 жыл бұрын
Allah ya taimaki gaskiya
@zakariyaro10172 жыл бұрын
Allah ka tsare muna imanin mu
@ismaelgaba23402 жыл бұрын
جديد منتدى جزاك الله خيرا اخي الكريم مرحبا بك والله احبك في الله
@faridaalimadinah16892 жыл бұрын
Allah yakare mana imanin mu
@abobakarelmasry86412 жыл бұрын
Amin malam ku kama Allah yakara ilimi da fadin kaskiya kumi dacinta
@ridwanrabiukano69732 жыл бұрын
Wlh mlm yadda nake kaunar nuru Khalid da mlm murtala skt da Bello yabo domin maganar rayuwar al umar musulmi ake dan allah kadena tsananta bincike akan bawan Allahn nan domin yafi sauran malamai daraja agunmu saboda kaunar mu dayake duk yawanci malaman Nigeria munafukaine wlh gamatsalarmu can ta kisan kawunan musulmi
@aburufaida42022 жыл бұрын
Allah ya tsare mana imanin mu
@abobakarelmasry86412 жыл бұрын
Ya Allah yajekan malam da rahama
@abobakarelmasry86412 жыл бұрын
Malaman dariqama akwai masu ilimi da sainin yakamata
@sabitouidrissa73542 жыл бұрын
جزاك الله خيرا الشيخ أبو عائشة
@issakatahirou21262 жыл бұрын
Malan inasonka soboda allah
@mustaphasolari27752 жыл бұрын
Wannan sheikh nura khalid din nan fa dan wiwi ne tun ranar danafara ganin tafsirin shi nafahimci haka, idan karyane kaji muryan shi,kaga bakin shi ko kaga kuzarinshi idan kace akwai mai bakin baki nayarda ko mai irin wannan muryan,amma shikuma dukka yahada su Kai jama'a aduba wannan lamarin dai.
@abdullahimohammad95132 жыл бұрын
Malam ka lura da Nura Khalil sosai baitaba yin bayani magana akan masu zagin Allah, da Manzon Allah Sallahi Alahi Wasalm ba, ballantana kuma shabbai. nura khalil ba addinin musulunchi yake karantarwa ba. Kuma ni a karamin ilimi na ayarma da ya karanta bai fassarata daidai ba, ba haka siyakin ayar ta ke nunawa ba. Allah Ya ganar da mu. Ai babban sharri shene kafirci. Don wallahi irin su nura khalil za su mutane musulmi suyi ridda.
@aliabubakaralidamalibaba9702 жыл бұрын
Mungodewa Allah da ya nuna mana shi tun yanzu Allah ya tsare mana imaninmu
@mourjanatugirardinmata57092 жыл бұрын
Allah ya tsharemu
@shaabanharuna88292 жыл бұрын
Saidaibakatsoron Allah Ammabindayayidaidaine uwarka da ubankadukkansutalakawanefa ko dan basu akeyiwahakaba