Allah ya kiyashemu ya rufa mana asiri yasa ya gane
@abubakarbubajajere10202 жыл бұрын
Ai wannan mutumin wallahy bai kyautaba walllahi yabata mana rai, wannan ai jahilcine, naji na tsaneshi, ml walllahi inajin kamar kaima kafishi ilmih da fahimtan addini don wlh ml idan kayi bayani ina fahimtar abubuwanka sosai saboda wallahi ka iya bayani, Allah yabaka Ladan niyyah malam, muna godewa malam da kokarinka na yau da gobe, Masha allah.
@mubarakbashir93392 жыл бұрын
Bahaka bane, Amma kayi bincike Kuma ka zurfafa karatu zaka gane
@rabiouisssaka9414 Жыл бұрын
Sallallahu alaihi wasallam 1000marrat, Allah day yabiya đan zindikay anshiga hannun Allah.
@fatimaabdulmalik2252 жыл бұрын
Bai kyauta ba ko kadan wallahi maganar badadinji kam Allah swt ya ganar dashi Jazakumullahu khairan
@firdausibature9292 жыл бұрын
Ameen
@abdullahimuhammad3199 Жыл бұрын
Allah ya tsinewa dikkan me bacin iyayan 'Annabi sallallahu Alaihi wasalam.
@musaagwai37532 жыл бұрын
MashALLAH
@buharinasayyada847 Жыл бұрын
Masha Allah Allah ya saka da alkairi Gàskiyà yau ka burge ni dama hàka duk ka kuke
@user-dz8xt7nj2j2 жыл бұрын
Ameen
@nanabb6392 жыл бұрын
Allah ubangiji yaqara muku lpy Allah ubangiji yaqara ma mallamai musulunci fahimta Allah yaqara mana imani Da lpy Allah yabamu zaman lpy A nigeria
@buharinasayyada847 Жыл бұрын
Allah ya saka ma da ma fifincin alkairi
@Gido24tv2 жыл бұрын
Allah kara Taimakawa a wannan Gefen
@meenalsabeer9315 Жыл бұрын
Allah duk wanda baiwaAnnabi adalciba akan iyayensa Allah ya wulaqantashi tun aduniya😢
@nanaramatu17032 жыл бұрын
barkada.dawarhaka.abu.aisha.allah.yakiyaye.gaba
@sjhsjshsj7446 Жыл бұрын
Mlm kayi gaskiya Allah yasakama da alkairi Jalo jalingo bashi da adalci Allah yakaryashi
@ibrahimadewumi66492 жыл бұрын
Allah yaissa Allah isanmana shi wine gungia na shi ke dantijania ne shi
@balarabacikaji92592 жыл бұрын
Masha Allah yayi kyau da aka gurfannandashi Allah ya rabamu da irin masu wannan aqidun
@firdausibature9292 жыл бұрын
Ameen
@ilyasuabdullahi41882 жыл бұрын
Gaskiya yakama malamai kujitsoran allah kutsaya kukoyamana san annabi da san allah
@Hajiabigbig2 жыл бұрын
ماشاء الله تبارك الله جزاك الله خيرا
@hajjshawal35582 жыл бұрын
Masha Allah ameen
@NrsKDDano2 жыл бұрын
Gaskiane Wann mgna taka Allah ya saka da Alkhairi.....
@salehmuhammed49762 жыл бұрын
Dr jalingo ubangijin Allah ya tsinemaka albarka duniya da lahira Amin summa Amin Dan iska la a nannen Allah kafirin banza kafirin wofi
@aliyubawanallah5596 Жыл бұрын
Yace قل يا ام me yasa bece قل يا أبي ba allah ya shiryeka me daawar sunna mazan allah saw baisan yace (kawuna da babanka suna wuta) ba se yace babana da babanka suna wuta ba karatu ne ya biyo dashi akai ba wai yayi maganar bane kawai dan yaci mutumcin anna ba yaku masu daawar sunna
@fatimafa14652 жыл бұрын
masha Allah yayikyau šosai.allah yakara daukaka da km basira ameen
@abubakaradamu87422 жыл бұрын
Assalamu alaikum Ya ihwa n dan Allah kuma kudai na nanatawa , Kalmomin sun munana.
@tahirhasan74252 жыл бұрын
Allah yasaka
@aminamusa46602 жыл бұрын
Kai ubangiji Allah ya kawomana dauki 😭🥲 abin badadi wlh
@al-furqanwalhudatv2 жыл бұрын
to ai tsuntsun da yaja ruwa.. mu dama mun san karshenta kenan
@abubakargoni83382 жыл бұрын
Allah yaisa
@adamumustafah82792 жыл бұрын
Shima giron akwi tasa irin zancen Allah ya sawaka wannan shine ta wakan wani mawaki wait alkali daurin barayi
@bilalabubaker62242 жыл бұрын
Allah kasa mudace nide banga dalilin wannan maganarba a mastayinsa na musulmi duk iskancinsu akan annabi y ke qarewa allah y shiryasu damu baki daya
@ilyasbw5653 Жыл бұрын
😭🤲🤲🤲
@user-nk7mr2qc6p2 жыл бұрын
Allah kyau ta
@lawalimalanfalalou37302 жыл бұрын
بارك الله فيك
@abdelkrlmharota15832 жыл бұрын
ANabe allha النبي الله
@fatimafa14652 жыл бұрын
ameen ya hayyu ya qayyu mu
@bilanneger1626 Жыл бұрын
Gaskiya ba Lada bi acikin wann maganar
@zayyanusokototv93902 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@mammanoumar60062 жыл бұрын
🤲🤲🤲
@issalabaran19612 жыл бұрын
Kullum Kana na Nata Magana 'ya Yan annabi s a w Yan wuta ne.haba haba jalo
@ibrahimandi42262 жыл бұрын
Ya Allah ka shiryar da masu shiryuwa wa ƴan da bazasu shiryuba Allah kayi maganin su
@assalamatv64382 жыл бұрын
Masha Allah dama yakamata tasa baki akan matsalan kai kuma Allah ya karama lafia
@hajiyaaminanijeriya51102 жыл бұрын
allAh ya tsane wa jalo jalingo albarka
@koyunfalakiasaukitv17542 жыл бұрын
yasha muguwar guba daga iyayer gidanshi.insha Allah allahu asirinku sai yaci gaba da tonuwa.in muce da su makiyan annabi suce qaryane to yanzu gaskiya tayi halinta.
@kmuhd94732 жыл бұрын
ما شاء الله
@yahayarabiu41992 жыл бұрын
Aslm barka da warahaka ml antashi lfy
@yakubutilde8092 жыл бұрын
ALLAH yayi jagora
@dahirusaminu61132 жыл бұрын
assalamun alaikum allah yawaqa
@user-pf8um5jh5v2 жыл бұрын
😭🤲🤲🤲🏼
@hajiyaaminanijeriya51102 жыл бұрын
🙌🙌
@nanaramatu17032 жыл бұрын
masha.allah.yayi
@abdullahimaudeabdullahimau94602 жыл бұрын
'izs
@logossinaouattara49882 жыл бұрын
0
@nuraddeendanarewa91882 жыл бұрын
ai gwanda agyara masa zama
@hamissousouley322 жыл бұрын
Wannan matachi yayi karya game da fadar cewa babu malamin da ya gabaci jalingo game da makomar iyayen Annabi Sallallahu alaihi Wasallama, idan baka sani ba to wasu daga cikin malumai da suka fadi wannan maganar: Imam abu Hanifah kamar yada yazo a cikin littafi mai sunan" adillatu muutakadi abi Hanifah" wallafar malaau aliyul ka'rii, imamu nawawi a cikin charhin sahihul Muslim, imamul baihaki a cikin sunnanul kubra 7/190, ibni taimiyya cikin majmuul fatawa 4/324, ibnu kasir cikin bidaya wan nihaya, Ibn baz, Ibn uthaimin, ka diba youtub, nassirun dine albany a cikin sahihus sira chafi na 23 zuwa 28, haka ma Abu hayan a cikin bahrul muhid, kenan wannan ya tabbatar da karyar ka. Cewa Kuma manyan malamai irin su gero sun fadi safanin haka Kuma haka soki burutsu ne, wannan ma ba gaskiya bace, Domin Wadan da suka girmi gero a ilimi da chekaru sun ce yada jalingo ya fada chine gaskiya, sannan ya dace ga Musulmi ya muamalanci labarin da Annabi Sallallahu alaihi Wasallama ya fada da cewa soki burutsu ne? Amma cewar ka wai haka zaya sanya kafirai su soki addinin musulunci, to ai ba'a neman yardar wani a cikin karyata maganar Annabi Sallallahu alaihi Wasallama, don Allah ka daina magana da sunan addini, saboda kai ba dalibin ilimi bane, kuma ba malami ba, don mi zaka hukunci a kan malami? Kaji tsoron Allah
@mubarakbashir93392 жыл бұрын
Hakane Dan uwa, wallahi babu sahabinda Bai yarda da wadannan hadisan Dake magn aka makomar iyayen annabi bah bah, harda tabiai, anfara samun khilafa ne daga malaman baya, Kuma sun rasa gane cewa wannan bashine yake nuna antaba janibin manzon Allah bah, annabi Ibrahim ma Allah ya jarabceshi da hakan, Amma kawai son zuciyane, idan kana tunanin kare manzon Allah kakeyi to yazakayi da karyata maganarsa a hadisi ingantacce, ko sukarsa, tabbas nasan cewa ayita nanata magnr baida dadinji, Amma Kuma haka magnr take, Allah yaganardamu gaskiya ya Kuma bamu ikon binta
@oumarsalamo91422 жыл бұрын
Karya kakeyi walahi
@muhammedsunusiyusuf4340 Жыл бұрын
Kar ku yaudare kanku ku kaishi kotu kawai shima a yanke mai hukunci
@user-cw7ru3kv9c Жыл бұрын
Malan mai AL-Furquan aje akara karatu
@saguiroumoutari65982 жыл бұрын
Ina gaisuwa mlm
@abuaishaalfurqan2 жыл бұрын
amin.
@meenalsabeer9315 Жыл бұрын
Ai wannan ba malamibane Maciyacine Wanda baiwa masoyinmu Adalciba laananne
@issalabaran19612 жыл бұрын
Ni na FITA bayan jalo
@assawaba71562 жыл бұрын
Mi zai Hana ku Nuna Muna tou
@malanmahamadou6229 Жыл бұрын
Moundaygani ciwakaidan kana Kari douk Wani Dan izala
@storyoflifetv43112 жыл бұрын
Nifa Ina ganin Wallahi yasha yan koyoyinsa ne da yar tabarsa yakeson ya tayarwa mutane da hankali
@abuaishaalfurqan2 жыл бұрын
hhh
@alibouziane69242 жыл бұрын
Gara abduljabaru dawanann mumunar magana maras maana
@user-gl3zi2yd4i2 жыл бұрын
Wannan jalon kuwa baya shan wani abu ji idonshi
@mustaphamshuaibu53122 жыл бұрын
Duk Yan izalar Nan haka suke basa girmama Annabi s a w bara iyayansa
@hajarabdullah94192 жыл бұрын
Duk masu cin mutunci annabi mhmd (s.a.w.)Allah ya tsine masa albarka Kuma Allah ya wula qanta shi shida ire irensa irin su abduljabbar
@hajarabdullah94192 жыл бұрын
@@mustaphamshuaibu5312 haba
@user-gl3zi2yd4i2 жыл бұрын
@@hajarabdullah9419 ameen summa ameen, wulakantattu
@sahibouhabibou40852 жыл бұрын
akaichi kotou kawai
@sanimohammed21222 жыл бұрын
Kuna zuwa tukum!!! An gaya maku kuna ta Musa cewa hadisai bana Manzon Allah bane, bai ma san anyi su ba. Kuka ce Sam hadisai suma wahayi ne. To tunda hadisai wahayi ne me ye laifin tabbatar gaskiyar haka. Yahudawa su suka rubuto hadisai sannan wallahi kadan kuka gani. Allah ya isa akan duk wanda yaci mutuncin Manzon tsira da baki ko da rubutu. Mun fahimci inda aka dosa shiya sa muka bar Izala sannan muka yi watsi da dukkan littafan da bana Allah bane.