Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmed Lawan ya ƙalubalanci masu bayyana majalisar dokokin ƙasar a matsayin ƴan amshin shata.
Пікірлер: 19
@MusaAhisa8 күн бұрын
Allah yasa ayi juyin Mulki a nga
@user-sf7mi8pi5g18 күн бұрын
Mudai Allah shimuna sauki Nigeria
@nurayunusabbr42818 күн бұрын
A shekaru hudu na farko baku samu damar tafka barna ba sai daga 2019 ne kuka samu damar tafka ta.asa iya son ranku Muna so ku sani cewa akwai Allah kuma yana kallon ku
@veritasmedia51516 күн бұрын
APC bata ci zaben 2019 ba.
@babararelimawatv80516 күн бұрын
A wancan lokacin an hanaku yin wawaso da dukiyar yan kasa dai
@zahraddeeniabubakar841618 күн бұрын
Allah dan alfarmar manzanka Allah kasa sojoji sukifar da waanan azaliman dubi wuyansa kamara wuyan bijimin sa kuma duk haraminche Allah ya kawomana karshenku yan wuta mastiyata
@abban_zee18 күн бұрын
Wace hujja gareka data tabbatar maka da haram yake ci? Kuma kai ba Allah ba amma har ka yanke masa hikunci kace Dan wuta. Yakamata ka kiyayi harshenka kar ya kaika ga halaka inji Manzon Allah SAW
@Coach_Ahmady18 күн бұрын
Lemme be the 2nd person to cemment
@hauwababatv952718 күн бұрын
Ai ba wani sake za6enta akayiba andai mana yar burumburum ne kuma bamu yafe ba
@abbanfatima965918 күн бұрын
In sha Allah bazamu kara zaben kuba
@mohammedmohammedgaini504818 күн бұрын
Zamu sake Baku taliya da indomie
@ummausmankunyauuk117918 күн бұрын
😂😂@@mohammedmohammedgaini5048
@suleimangane817518 күн бұрын
In Shaa Allah takusa kare muku.
@mohammedmohammedgaini504818 күн бұрын
Zamu sake Baku taliya da indomie
@suleimangane817518 күн бұрын
Ahe zamushi kwal-ubanku 😅😎
@user-rq2mu7yj2y18 күн бұрын
ASM CHIGABAH NAMAI SHIGA RIGIYAH
@user-rq2mu7yj2y18 күн бұрын
JUYIN MULKI KAWAI
@babararelimawatv80516 күн бұрын
A wancan lokacin an hanaku yin wawaso da dukiyar yan kasa dai