Рет қаралды 4,442
Shugaban gamayyar kamfanonin Dangote, ya ce matatar su ta tanadi wadataccen man fetur da disel da kuma kanazir da zai ishi al’ummar Najeriya, sai dai ya ce da wuya a samu saukin farashin fetur saboda ba su ke da alhakin kayyade farashi ba.