Sheikh Idris Yunus ne Limamin Masallacin Abdullateef Adegbite da ke Gwarinpa, Abuja, kuma ya faɗa mana yadda karatunsa ya samo asali daga jihar Kano.
Пікірлер: 31
@DjamilouAboubacar-yx5sk4 ай бұрын
Ameen ya hayyu ya Qayyum walahi wannan bawan Allah ina son sa saboda Allah banjimaba da fara ganin karatunsaba anma tunranda nifara ganin karatunsa niji ina son sa Allah ya karamasa lafiya da nisan kwana mai albarka ❤❤❤
@DjamilouAboubacar-yx5sk4 ай бұрын
Malan akoy basira da hikima wajan karatu Allah ya karamasa lafiya da nisan kwana mai albarka ❤❤❤
@SalehlsahBagobs3 ай бұрын
Allah yasa malam yunusa yafi hk Allah yakara lfy da Nissa kwana
@عصمانبيك-غ9ش3 ай бұрын
ماشاءالله❤❤
@AbubakarUmar-ix9qw4 ай бұрын
Allah karawa masoyina sheikh Idris yunus imam lfy d imani