Dan Allah dan Annabi Hukumar yan sanda ku kache chi
@aliyuidris504025 күн бұрын
Wallahi malan zamaine yallalace tsafine yayiyawa masuson duniya suke wannan aikin nimakusanhakan yakusafaruwadani Allah ne yaganardani narabudashi kuma abokinana sosai
@al-furqanwalhudatv24 күн бұрын
😭😢
@redsniper32724 күн бұрын
Gsky irin wannan Abubuwan da Yake faruwa a kasar nan saboda BA a kashe irin wannan mugayen mutanen Allah ya kyauta Shi kuma Allah ubangiji ya gafartamasa Allah yasa aljannah ce makomarsa
@shehuyusuf812024 күн бұрын
Amin yarabi
@lesser-ramp022424 күн бұрын
😭😭inna lillahi wa inna ilaihi raji’un Allah ubangiji kasa muyi kyakkyawan karshe,Allah yaji Kansa da rahama.Allah ya kula da bayan sa,ya cika masa burin sa 😢😢shi kuma gashinan ga duniyar,da kudin ya barmasa,zaije kuma inda yaje ya girbi abinda ya shuka,dan ba abinda za’ayi masa a Nigeria 😭😭
@safiyaibrahim749624 күн бұрын
Allah Yayi mana maganin irin wadannan shaidanun mutane.Allah Kawo ajalinshi da gaugawa
@SabiouSabiou-fp7yo24 күн бұрын
iKon Allah Sai kallo Allah mana cikawa da Imani Amin ya Allah
@@afiyaafiya834 wlh kw gashi Diya yawanci sunkoma kamar agwagi basubin Iyyaye saidai Iyyaye su bisu Allah dai yayimana qarshe mai kyau
@jamila737324 күн бұрын
Ai yasan babu abinda zaayi masa ne. Yanzu dai gashi ya amsa laifinsa amma cewa ake zaa sake bincike a gurfanar dashi, saboda ana neman bashi kariya, nan gaba cewa zeyi bai aikata ba.Allah dai ya tsare mana imaninmu
@Salisuosaro22 күн бұрын
Ya Allah ka kara karemana zuciyoyinmu da imaninmu Allah ubangiji kakiyayemu daga aikata aikin danasani don girman fiyayyen halitta annabi muhd S A W
@UmmuIdris-cg9qz24 күн бұрын
Allah ya jikansa ya gafarta masa
@user-qt3pl1cj7q24 күн бұрын
Allah ka tsare mana imanin mu ya rabb
@user-nd9ih3yl9w24 күн бұрын
Kaye dunia saye Kaye tchoron taymako wallahi,iln ba kada kirki a zague ka ,in ka yi kirki a kacheka
@LADIMUHAMMADINUWA24 күн бұрын
Innallillahi wannailehin Raju'un Allah yajikanshi ya raya mishi zuri'a shi amin mutune muji storon Allah bama tunani zamu mutune muje mu Tara da abinda muka aikata a duniya
@hauwabamalli141124 күн бұрын
Allah ka rabamu da san zuciya da aikin danasani 🤲Ka karemu daga mugayen mutane ya hyyu ya kayyum ka kare yayanmu da dukkanin al'ummar 🤲
@hauwayusuf635524 күн бұрын
Wallahi kashe wannan bawan Allah yayimin zafi.
@fatimamuhammad796720 күн бұрын
Allah yasaka d alkairi naji dadin bayaninka Allah yasa mudace duniya d lahira
@WahabYusif-pz7vx24 күн бұрын
Gaskiya mutum yazama yajuju wa maajuju Allah yakiyaye Assalamualaikum
@AbusumayyaAbusumayya-ps5sb24 күн бұрын
Abinda zaibaka mamaki yanzu saï ace za'a turachi a kotu bayan yatabbatarda cewa ya aikata, wallahi chima kachechina yakkamata ayi lokaci guda chikenan saï nabaya sutsora
@moubarakrabiou988424 күн бұрын
Allah saka ya Sheikh muna godiya
@OrphelinAbdallahi24 күн бұрын
Dan adam Malan sai Allah
@bounouganabounougana242223 күн бұрын
Allah ya hanamu irin wannan son zuciya ya uban guji margayyi Allah ya gafartamasa da rahama
@user-ti3ik4ts4j24 күн бұрын
Wallahi mijin yarinyar yayatace banakasar bansaniba sai yanzo awannan tashar Allah yayimishi rahma yasa aljannace makomarsa😭😭😭😭😭😭😭😭
@balamuhammed430524 күн бұрын
Subhanallah Allah yakaremu daga fitinar rayuwa, Allah yasa mufi ƙarfin zucciyar mu.
@sulaimankhairan548024 күн бұрын
Malam Allah,ya saka maka da alkhairi naji dadin wan nan nasihar wlh gwamnati da alkalai kuji tsoro Allah,ku tuna kuma zaku mutu wlh ana kashe mutane bakwa yan ke hukunci shi yasa kisan kai yayi yawa????
@user-wz6pg1im5s24 күн бұрын
😭😭Inna lilahi wa inna ilehi Raji un Allah ubangiji kashiryar damu Allah ubangiji kakiyayemu da irin wannan laifukan
@IlliassouAbdoulHamidMohammedMa23 күн бұрын
Allah ya kyauta
@MdmMdm-yq3mk24 күн бұрын
يا الله سبحان الله العظيم الحمد لله شكرا جزيلا 😭🤲😥
@nourimalam12624 күн бұрын
إنا لله وإنا إليه رجعون لاحول ولاقوة بالله
@user-cj7vc2zm1j24 күн бұрын
yakamata shima akasheshi
@AlhayatAlhayat-jr8wq24 күн бұрын
Shawari dan Allah kabar sa irin wanna video kosaboda me nafarkoday masusherua basayunkomai akanhakan shiyasawa sumasuke aykatawa
@ibsnomaa23 күн бұрын
Kar ku kaishi kotu yan sanda. Kuma kuna da hakki da zaku iya kashe shi. Dan Allah ku kashe shi
@Yacouba1-sb1on25 күн бұрын
Subhanallah 😢😢😢😢
@hausacademia23 күн бұрын
Allah yakiyaye. Wannan takaici har ina.
@Rabbaniy122 күн бұрын
Saura qiris muzo lokacin da rayayye zai yi sha'awar na kabari. Allah kada ka kaimu wannan lokaci
@hauwabamalli141124 күн бұрын
Shi kuma Allah yajikansa da rahma yasa ya huta
@mouktarabdal840324 күн бұрын
إنا لله وإنا اليه راجعون 😭😭😭😭😭 Kai JAMA a 😭😭😭😭😭 ina zamuje ahaka
@habibullahabdulkarim249424 күн бұрын
Allah ka tsaremu da sanzuciya
@AyubaIsah-he8gx25 күн бұрын
muntuna labarin , Allah ya kyauta
@sagirsaminu256123 күн бұрын
Gaskiya da wahala kam
@lawalibokande783424 күн бұрын
Ikon allah
@SamallaIbrahim-yc4cu24 күн бұрын
انا لله وانا اليه سبحان الله،😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@HamisuJamila21 күн бұрын
Allah ya jikan ka😭😭😭
@abubakarshehu280822 күн бұрын
Ai Mal Abin Babu dadin ji Domin Wanda aka kashe Amini nane wallahi
@MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz21 күн бұрын
HHHHHHA!!! ABU A'ISHA. MUN GA BA KA KAWO BAYANAN DR JAKI DA AFAKALLAH. ME NENE YA SA HAKA??? IZALA KAI KAI YA KOMA KAN MASHEKIYA. ALHAKIN SHEIKH ABDULJABBAR KABARA NE SAI MA KUN JE LAHIRA.
@lawalsahura846324 күн бұрын
😭😭😭
@ManiruIbinadam24 күн бұрын
😭😭😭😭😭
@user-hq7rm6cv9o24 күн бұрын
Allah katsre mu
@adamukuraku172523 күн бұрын
amma fa mufa himta mutumin nan hanci yabada dan samun aiki cin hanci kuma shine babbar matsalarmu ana jeriya sai mukiyaya shitashi takare mutsaya ganeman halas tahanyar data dace
@JdkfkfkfXnxxkxif6 күн бұрын
Medisini tiradisunal
@youssoufabdouscience352324 күн бұрын
انا لله وانا اليه راجعون
@hajiyamama289524 күн бұрын
إنا لله وانا إليه راجعون
@user-cw4kk3eb7q24 күн бұрын
Innalillah wanna ina iliahi rajiun
@user-wj2cc3yd5u24 күн бұрын
😂😂😂 Allah yamai rahama
@balarabacikaji925924 күн бұрын
Innalillahi wa inna ilaihirrajiuna 😭
@user-lr7jv5rz2z24 күн бұрын
☝️😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲😭🇳🇬
@uthmanabdullahi306323 күн бұрын
Innalillahi wa inna ilaihi rajiun
@juriumar509524 күн бұрын
Inna lillahi wa.inna ilai hiraji uun
@user-lo5nk2lj2h24 күн бұрын
😭😭😭🤲🤲
@sanidanmamazxzdsani566224 күн бұрын
Innalillahi wainna ilaihiraju'un
@user-bn3oq7vf5o24 күн бұрын
🤲🤲🤲🤲😭😭🙏🙏
@user-sb1ib4zi1c22 күн бұрын
Innalillahi wainna ilaihi rajiun 😭😭😭😭😭
@mammasanimammasani440924 күн бұрын
Abu Aicha Allah yasakama da Alkhairi kafadi gaskiya zala Hukumar kasar Nigéria bata daukar dokar kissa
@al-furqanwalhudatv24 күн бұрын
Amin
@Habiba779-om5bd24 күн бұрын
😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@afiyaafiya83424 күн бұрын
🙆♂️🙆♀️😭😭😭🤲🏻🕋🤲🏻
@ChafaiRassata24 күн бұрын
😭😭😭🤲🏽🤲🏽🤲🏽🤲🏽☝️
@lesser-ramp022424 күн бұрын
😭😭inna lillahi wa inna ilaihi raji’un Allah ubangiji kasa muyi kyakkyawan karshe,Allah yaji Kansa da rahama.Allah ya kula da bayan sa,ya cika masa burin sa 😢😢shi kuma gashinan ga duniyar,da kudin ya barmasa,zaije kuma inda yaje ya girbi abinda ya shuka,dan ba abinda za’ayi masa a Nigeria 😭😭