masha allah allah yakaratonamusu asiri duk wanda jai dauki auyin yan taadda
@maajaenengineering2 жыл бұрын
Tuni kowa yasan hakan amma suna tsoran fada, Allah yakare kasata da musulmi da Muslim
@muhammadmadawaki50312 жыл бұрын
Allah katona asirin muguyin Yan taarda Ameen Ameen
@sgsg85962 жыл бұрын
Allah yayimana dakuy
@mamanahmadmaryamm85732 жыл бұрын
Hasbunallahu wani'imal wakel!!! Allah kaimana maganin su d duk masu hnnu acki
@user-wk9pm6dt2l2 жыл бұрын
اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين يارب العالمين
@lukman_so_2 жыл бұрын
Masha Allah 😍
@ibrahimusman60322 жыл бұрын
Wlh wlh babu wani mai laifi, sama da buhari, saboda kowa a karkanshin shi yake,kuma sai yayi bayani a gaban Allah, da shi makaraban shi har da massoyan shi
@fatimaabdulmalik2252 жыл бұрын
Amin ya rabbil Alamin.
@isyakaibrahim20342 жыл бұрын
Siyasa siyasa!
@maryamalhassan80222 жыл бұрын
Dama ai sunsan komi shiyasa sukaki daukar mataki,Allah ye mana sakayya atsakaninmu dasu kawai
@issoufououmar1482 жыл бұрын
Masha Allah.
@mamanahmadmaryamm85732 жыл бұрын
Amen ya Allah
@NaziruZakariMuhammad2 жыл бұрын
Allah ya tona asirin mugaye. Jamaa mu koma ga Allah babu mafita sai gyara dangartakanmu da Allah
@rabiouhallarou49432 жыл бұрын
Macha Allah
@sabonlayitv16352 жыл бұрын
Malam muma Allah ubangiji Ya bamu sa a jiya 27/4/2022 mun kashe barayi guda 8 a yankin kankara dake jihar Katsina Sukuma sun kashe mana mutum 2
@abuaishaalfurqan2 жыл бұрын
to Alhamdu lillah Allah ya tsine musu ya tsareku ya kara baku nasara akansu.
@ibrahimabdusamamorey96652 жыл бұрын
Dama ALBANI ya fada Allah ka jikan malam Yace ba'a shirya gyaran Nijeriya ba Kuma wlh muddan ba'a kaddamar da dokar kisa akan ƴan cin hanci da rashawa da kuma ƴan ta'addan ba Ba yadda za'a samu zaman lafiya sai Kwai yan da Allah ya kaddara
@abuaishaalfurqan2 жыл бұрын
wlh hakane
@mahammadsani69872 жыл бұрын
Amain Amain
@faridaalimadinah16892 жыл бұрын
🤔🤔🤔
@user-ob7ur1pz6l2 жыл бұрын
Amasu hukunci ne ba tubesuba
@HarounaIdirisaBGDTV2 жыл бұрын
Assalamu alaikum ai malam naso ranal naturama vidéo ni wani abokina da yake yaturomin
@ukashaalkasimadam90552 жыл бұрын
ALLAH YA KAWO MANA ZAMAN LAFIYA DA KWANCIYAR HANKALI A KASARMU DA GARURUWANMU