No video

EFCC Na zargin wasu malaman addini da karbar rashawa sama da ma'aikatan gwamnati, Miliyan 16..

  Рет қаралды 17,312

Al-FurQan wal huda TV

Al-FurQan wal huda TV

Ай бұрын

Пікірлер: 73
@aliabubakaralidamalibaba970
@aliabubakaralidamalibaba970 Ай бұрын
Ai tsakanin mu dasu sai dai Allah ya isa azzaluman malamai yaran azzaluman yan siyasa
@lawalbello3222
@lawalbello3222 Ай бұрын
Gaskiya Abu Aisha kayi sauri wajen watsa wannan labarin wanda kai da kan ka kace ba a tabbatar da shi ba. Yanzu ka kara buda hanyar wasu wawayen mutane su kara cin mutuncin su.
@isahmuhammadloddo9418
@isahmuhammadloddo9418 21 күн бұрын
Kuma a matsayin shi na dalibin ilimi, ko da akwai tabbacin haka ma, ai bai kamata ba, zai jefa jahilai cikin rudani game da addinin su, saboda su ne masu koya musu tsarki, sallah da sauran al'amuran addinin. Allah ya shiryemu.
@msaniabdullahi431
@msaniabdullahi431 Ай бұрын
Duk Wanda yake bibiyar karatun malaman nan, yasan suna yawan kira ga Gwamnati akan irin halin da ake ciki. duk Wanda kaji yace basa fadawa Gwamnati halin da ake ciki to baya bibiyar karatun su.. wallahi abin da addu'a da Neman taimakon Allah bai bayar ba, to akasin haka bazai bayar ba.
@user-sw9fp5cv9q
@user-sw9fp5cv9q Ай бұрын
Gaskiya abu Aïcha kayi saurin bada wnn labari
@gamboharou9400
@gamboharou9400 Ай бұрын
Subahanahu wa ta'ala
@abdullahimohammad9513
@abdullahimohammad9513 Ай бұрын
Jazaka-Allah khairan sheikh Abu-Aisha. Gaskiya nidai ina ganin yada irin wannan ababen wallahi zai kaiga zubarda kimar addini da malamai baki daya. Kuma cewar malamai ba su magana akan halin da talakawa ke ciki, wallahi karya ce da neman zubar musu da mutunchi ta kowace hanya. Don ni ina bibiyan malamai da yawa, harta wadanda su ka ce ayi Muslim-Muslim ticket, kuma sun fito sun fadama gwamnati gaskiyan halinda alumma ke ciki. Amma rashin kunya ce da zalunchi a rinka yada wadannan miyagun videos na cin mutuncin su don kawai sunce basu goyon bayan zanga-zanga. Ni ina ga sheikh Abu-Aisha, babuma amfanin ka sa irin wannan video jitajita tashar ka don kaima malami ne kamar su.
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Wallahi Kai malam Abu Aisha Yau dai Kam baka da bam banci da fasiqai sai ka kawo hajjah
@faruksalisuumar1192
@faruksalisuumar1192 Ай бұрын
Babanka bayyi da cen iyayeba.
@user-ti3ik4ts4j
@user-ti3ik4ts4j Ай бұрын
Wannan sharrima malamane akan haka dan acima malamai mutuncine hmmmm
@BashirIsa-s7i
@BashirIsa-s7i Ай бұрын
Gaskia. Kabamu kunya wlh. Hadda kai ake aibatawa Malamai wlh kaji tsoran Allah. Dun kawai kanason dadadawa mutane
@ibsnomaa
@ibsnomaa Ай бұрын
Allah ka la'anci wadannan malamai. Allah ka isar mana
@Amadounouhnou
@Amadounouhnou Ай бұрын
جزاكم الله خير الجزاء
@aminukeanuwess3093
@aminukeanuwess3093 Ай бұрын
Da yahya jingir
@Quranwisdom01
@Quranwisdom01 Ай бұрын
Zaka maimata da larabci
@ahmadabubakar8283
@ahmadabubakar8283 Ай бұрын
Gsky kayi saurin watasa wannan lbr kamata yayi kabari sai wani lokaci sbd babu tabas Hakan sai yazubar musu damutunci
@Hamid.mHamid.m-un6ju
@Hamid.mHamid.m-un6ju Ай бұрын
Ina ileihi wa ina ileihi raji'un kai diuniya amadai wasu maluma nan suna zalitar al'uma wlh
@gamboharou9400
@gamboharou9400 Ай бұрын
Sallallahu alaihi wasallama
@bsrbsr4499
@bsrbsr4499 Ай бұрын
Wallahi dik karyane bawani cin hanci da akabasu Dan suhana zanga zanga mutane sunji haushine kawai Dan wasu malaman basugoyi bayaba shine akebinsu dasharri da kuma atusamasu kiyayyar malaman su
@ANNABI-SAK-BAWASA
@ANNABI-SAK-BAWASA Ай бұрын
Allah kara bayana gaskia . ba abanza ba malamai keta kunfar baki ,bayan ankai su saudia sun dawo ikon allah
@Chamaki-qb9eu
@Chamaki-qb9eu Ай бұрын
😂😂😂😂😂
@user-wi1by2tr8f
@user-wi1by2tr8f Ай бұрын
Allah ya isah
@gamboharou9400
@gamboharou9400 Ай бұрын
Wa'alaikum salam
@Muhammadbala014
@Muhammadbala014 Ай бұрын
Allah yakarama malamai hakuri
@ishqmar
@ishqmar Ай бұрын
Wallahi sanda na ma mijina zan can nan,na anya ba kudi aka bama wassu malaman mu ba😂😅ashe dai bani kadai ba ne.
@user-rs4vz9vo4z
@user-rs4vz9vo4z Ай бұрын
Allah katona Asirinsu idan Da Gaskiyane
@zinariyawaziri3689
@zinariyawaziri3689 Ай бұрын
Waccan ma da su Bahari suka jagoranta,a sannan ana yi wa Bahari kyakkyawan zata ne,so yanzu kam talaka ya cire wai wannan abu wai a ce wani zai isar da saƙonsa kuma a aiwatar. Allah Ya kawo wa ƙasar mafita ta alkhairi.
@hehjejgshje254
@hehjejgshje254 Ай бұрын
Amin ya Allah
@ridwantanimusalihu
@ridwantanimusalihu Ай бұрын
Hmmmmm duniya kenan
@usmanyahaya7583
@usmanyahaya7583 Ай бұрын
Kaji tsoron Allah.
@AlhayatAlhayat-jr8wq
@AlhayatAlhayat-jr8wq Ай бұрын
Ikon Allah zangazanga bamafitabane mafikuskure da dan 9j zay arayuwansakena ammafakusani inadamafita gawandayayarda da karfin Allah kowayaje yamusu aduah Allah yakaudasu acikibsauki yakawo wasu wannda sukafisu alkayri dakumasausaucishine kawaimafita
@ishaqabdullahi7606
@ishaqabdullahi7606 Ай бұрын
Inde sunje Villa toh aide nasan sai anbasu koda na mai ne ba,a barinsu su taso hakanan Allah ubangiji ya sawake
@lawalmusa5942
@lawalmusa5942 Ай бұрын
Wannanfa Babu gaskiya fa ❤
@ahmadsaad9465
@ahmadsaad9465 Ай бұрын
Wallahi wasu malaman mu sai munci uban su
@NasuruNasko
@NasuruNasko Ай бұрын
Akamasu maciya amana sunacin amanar yan kasa
@AlhayatAlhayat-jr8wq
@AlhayatAlhayat-jr8wq Ай бұрын
Kayma kanayada zarginne yakamatA kanYinazari malAmaikace laelaikan
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@user-ed1in6cz8i
@user-ed1in6cz8i Ай бұрын
Muyi hatara
@abdoulayewaglasan1544
@abdoulayewaglasan1544 Ай бұрын
Malan ni inaganin laifin alumar mu yawan zagui malum cakanin su badede bane izza da darika wly wasu zague zague ba alkairi bane ga kasar
@AhmedBabangida-ro8vl
@AhmedBabangida-ro8vl Ай бұрын
Ni s sawarata yakamata Malamannan gabadayannsu ,da Izala,da Darika ,har da kirista suhadu sutafi Abuja ,suzauna a kofar villla Koda sati dayane she sunga shugaban kasa Ido da Ido sufadamasa abinda talakawansu keso ,kafin sudawo . Anawa ra'ayin kenan
@isahmuhammadloddo9418
@isahmuhammadloddo9418 21 күн бұрын
Don girman Allaah ka fada mana dalilin yada wannan labari da zai sanya wawaye su zargi malaman su na addini. Kaji tsoron Allah don gaskiya muna ganin akwai kuskure kan yada wannan. Ka mana bayani mu fahimta please.
@Ibrahimaat
@Ibrahimaat Ай бұрын
Wadannan Malaman Yan Neman Agyara miyane yawancinsu
@Mahmoudmadayana
@Mahmoudmadayana Ай бұрын
Barka
@NasuruNasko
@NasuruNasko Ай бұрын
To malammai sukace azabi tulumbu,sunsamu cikinyunwa Allah ya isa
@adamumusa7813
@adamumusa7813 Ай бұрын
Duk malaman sun san halinda mutane suke ciki amma don son rai sunki suje su gayama Tinibu gaskiya sai kamekame sukeyi a social media.
@musaadamubiu7997
@musaadamubiu7997 Ай бұрын
Babusan suwaye jagororin zanga zanga a arewa ba munason sanin su kamin lokacin.
@musayakubumusa2276
@musayakubumusa2276 Ай бұрын
Kowa ya k
@user-jk3do2hp9b
@user-jk3do2hp9b Ай бұрын
To ai'malanmai Suna iya bakin kokarinsu🤗🤗🤗❤🇳🇪✌
@NasuruNasko
@NasuruNasko Ай бұрын
Wlh maciya amanane Allah ya isa
@ManirouManirou-d5n
@ManirouManirou-d5n Ай бұрын
؟
@balarabacikaji9259
@balarabacikaji9259 Ай бұрын
😂😂😂😂😂
@aminukeanuwess3093
@aminukeanuwess3093 Ай бұрын
Indai ta tabbata to a nemo kabiru gombe da bala Lau da Dan gidan sheikh dahiru bauchi
@aboubacarhaaboubacarhassan2688
@aboubacarhaaboubacarhassan2688 Ай бұрын
wly malam wanan Dounia abin tsoroce wly malimai sun shagalta da Dounia aman wly inde hakane wly anji kunya kuma anci amanar talakawa wly
@faruksalisuumar1192
@faruksalisuumar1192 Ай бұрын
No wonder munsan waye ya haifoka.
@aboubacarhaaboubacarhassan2688
@aboubacarhaaboubacarhassan2688 Ай бұрын
@@faruksalisuumar1192 dani kake kodawa
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@SakeenatKaber-tm8vb
@SakeenatKaber-tm8vb Ай бұрын
Kuma idan karyane abunda yafada to meyahana malumannamu haduwa gaba dayansu sutafi hargurin tinibun sugayamasa gaskiyaba
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@faruksalisuumar1192
@faruksalisuumar1192 Ай бұрын
Ya labarin abun kunyar da mai dattin hula ya aikata? hope dai yadena boyewa acikin gidan?
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@SakeenatKaber-tm8vb
@SakeenatKaber-tm8vb Ай бұрын
Kai wana irin dakikine dan allah duk kabi kacikawa mutane waje dawani banzan bayaninka mitssss
@badamasimusa8405
@badamasimusa8405 Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@MustaphaIsa-fm4rg
@MustaphaIsa-fm4rg Ай бұрын
Kai ina dalilinka na hukunta shi da almajirin Dr. Da kuma cewa da kakeyi. Hawarij. Ina hujjojinka
...Daga Bakin Mai Ita tare da Zainab ta Labarina
6:17
BBC News Hausa
Рет қаралды 193 М.
If Barbie came to life! 💝
00:37
Meow-some! Reacts
Рет қаралды 49 МЛН
Jumping off balcony pulls her tooth! 🫣🦷
01:00
Justin Flom
Рет қаралды 34 МЛН
Auta Mg Boy (Inaji Dake) Official Song 2022#
3:24
Auta Mg boy
Рет қаралды 985 М.