Ai tsakanin mu dasu sai dai Allah ya isa azzaluman malamai yaran azzaluman yan siyasa
@lawalbello3222Ай бұрын
Gaskiya Abu Aisha kayi sauri wajen watsa wannan labarin wanda kai da kan ka kace ba a tabbatar da shi ba. Yanzu ka kara buda hanyar wasu wawayen mutane su kara cin mutuncin su.
@isahmuhammadloddo941821 күн бұрын
Kuma a matsayin shi na dalibin ilimi, ko da akwai tabbacin haka ma, ai bai kamata ba, zai jefa jahilai cikin rudani game da addinin su, saboda su ne masu koya musu tsarki, sallah da sauran al'amuran addinin. Allah ya shiryemu.
@msaniabdullahi431Ай бұрын
Duk Wanda yake bibiyar karatun malaman nan, yasan suna yawan kira ga Gwamnati akan irin halin da ake ciki. duk Wanda kaji yace basa fadawa Gwamnati halin da ake ciki to baya bibiyar karatun su.. wallahi abin da addu'a da Neman taimakon Allah bai bayar ba, to akasin haka bazai bayar ba.
@user-sw9fp5cv9qАй бұрын
Gaskiya abu Aïcha kayi saurin bada wnn labari
@gamboharou9400Ай бұрын
Subahanahu wa ta'ala
@abdullahimohammad9513Ай бұрын
Jazaka-Allah khairan sheikh Abu-Aisha. Gaskiya nidai ina ganin yada irin wannan ababen wallahi zai kaiga zubarda kimar addini da malamai baki daya. Kuma cewar malamai ba su magana akan halin da talakawa ke ciki, wallahi karya ce da neman zubar musu da mutunchi ta kowace hanya. Don ni ina bibiyan malamai da yawa, harta wadanda su ka ce ayi Muslim-Muslim ticket, kuma sun fito sun fadama gwamnati gaskiyan halinda alumma ke ciki. Amma rashin kunya ce da zalunchi a rinka yada wadannan miyagun videos na cin mutuncin su don kawai sunce basu goyon bayan zanga-zanga. Ni ina ga sheikh Abu-Aisha, babuma amfanin ka sa irin wannan video jitajita tashar ka don kaima malami ne kamar su.
@badamasimusa8405Ай бұрын
Wallahi Kai malam Abu Aisha Yau dai Kam baka da bam banci da fasiqai sai ka kawo hajjah
@faruksalisuumar1192Ай бұрын
Babanka bayyi da cen iyayeba.
@user-ti3ik4ts4jАй бұрын
Wannan sharrima malamane akan haka dan acima malamai mutuncine hmmmm
@BashirIsa-s7iАй бұрын
Gaskia. Kabamu kunya wlh. Hadda kai ake aibatawa Malamai wlh kaji tsoran Allah. Dun kawai kanason dadadawa mutane
@ibsnomaaАй бұрын
Allah ka la'anci wadannan malamai. Allah ka isar mana
@AmadounouhnouАй бұрын
جزاكم الله خير الجزاء
@aminukeanuwess3093Ай бұрын
Da yahya jingir
@Quranwisdom01Ай бұрын
Zaka maimata da larabci
@ahmadabubakar8283Ай бұрын
Gsky kayi saurin watasa wannan lbr kamata yayi kabari sai wani lokaci sbd babu tabas Hakan sai yazubar musu damutunci
@Hamid.mHamid.m-un6juАй бұрын
Ina ileihi wa ina ileihi raji'un kai diuniya amadai wasu maluma nan suna zalitar al'uma wlh
@gamboharou9400Ай бұрын
Sallallahu alaihi wasallama
@bsrbsr4499Ай бұрын
Wallahi dik karyane bawani cin hanci da akabasu Dan suhana zanga zanga mutane sunji haushine kawai Dan wasu malaman basugoyi bayaba shine akebinsu dasharri da kuma atusamasu kiyayyar malaman su
@ANNABI-SAK-BAWASAАй бұрын
Allah kara bayana gaskia . ba abanza ba malamai keta kunfar baki ,bayan ankai su saudia sun dawo ikon allah
@Chamaki-qb9euАй бұрын
😂😂😂😂😂
@user-wi1by2tr8fАй бұрын
Allah ya isah
@gamboharou9400Ай бұрын
Wa'alaikum salam
@Muhammadbala014Ай бұрын
Allah yakarama malamai hakuri
@ishqmarАй бұрын
Wallahi sanda na ma mijina zan can nan,na anya ba kudi aka bama wassu malaman mu ba😂😅ashe dai bani kadai ba ne.
@user-rs4vz9vo4zАй бұрын
Allah katona Asirinsu idan Da Gaskiyane
@zinariyawaziri3689Ай бұрын
Waccan ma da su Bahari suka jagoranta,a sannan ana yi wa Bahari kyakkyawan zata ne,so yanzu kam talaka ya cire wai wannan abu wai a ce wani zai isar da saƙonsa kuma a aiwatar. Allah Ya kawo wa ƙasar mafita ta alkhairi.
@hehjejgshje254Ай бұрын
Amin ya Allah
@ridwantanimusalihuАй бұрын
Hmmmmm duniya kenan
@usmanyahaya7583Ай бұрын
Kaji tsoron Allah.
@AlhayatAlhayat-jr8wqАй бұрын
Ikon Allah zangazanga bamafitabane mafikuskure da dan 9j zay arayuwansakena ammafakusani inadamafita gawandayayarda da karfin Allah kowayaje yamusu aduah Allah yakaudasu acikibsauki yakawo wasu wannda sukafisu alkayri dakumasausaucishine kawaimafita
@ishaqabdullahi7606Ай бұрын
Inde sunje Villa toh aide nasan sai anbasu koda na mai ne ba,a barinsu su taso hakanan Allah ubangiji ya sawake
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@user-ed1in6cz8iАй бұрын
Muyi hatara
@abdoulayewaglasan1544Ай бұрын
Malan ni inaganin laifin alumar mu yawan zagui malum cakanin su badede bane izza da darika wly wasu zague zague ba alkairi bane ga kasar
@AhmedBabangida-ro8vlАй бұрын
Ni s sawarata yakamata Malamannan gabadayannsu ,da Izala,da Darika ,har da kirista suhadu sutafi Abuja ,suzauna a kofar villla Koda sati dayane she sunga shugaban kasa Ido da Ido sufadamasa abinda talakawansu keso ,kafin sudawo . Anawa ra'ayin kenan
@isahmuhammadloddo941821 күн бұрын
Don girman Allaah ka fada mana dalilin yada wannan labari da zai sanya wawaye su zargi malaman su na addini. Kaji tsoron Allah don gaskiya muna ganin akwai kuskure kan yada wannan. Ka mana bayani mu fahimta please.
@IbrahimaatАй бұрын
Wadannan Malaman Yan Neman Agyara miyane yawancinsu
@MahmoudmadayanaАй бұрын
Barka
@NasuruNaskoАй бұрын
To malammai sukace azabi tulumbu,sunsamu cikinyunwa Allah ya isa
@adamumusa7813Ай бұрын
Duk malaman sun san halinda mutane suke ciki amma don son rai sunki suje su gayama Tinibu gaskiya sai kamekame sukeyi a social media.
@musaadamubiu7997Ай бұрын
Babusan suwaye jagororin zanga zanga a arewa ba munason sanin su kamin lokacin.
@musayakubumusa2276Ай бұрын
Kowa ya k
@user-jk3do2hp9bАй бұрын
To ai'malanmai Suna iya bakin kokarinsu🤗🤗🤗❤🇳🇪✌
@NasuruNaskoАй бұрын
Wlh maciya amanane Allah ya isa
@ManirouManirou-d5nАй бұрын
؟
@balarabacikaji9259Ай бұрын
😂😂😂😂😂
@aminukeanuwess3093Ай бұрын
Indai ta tabbata to a nemo kabiru gombe da bala Lau da Dan gidan sheikh dahiru bauchi
@aboubacarhaaboubacarhassan2688Ай бұрын
wly malam wanan Dounia abin tsoroce wly malimai sun shagalta da Dounia aman wly inde hakane wly anji kunya kuma anci amanar talakawa wly
@faruksalisuumar1192Ай бұрын
No wonder munsan waye ya haifoka.
@aboubacarhaaboubacarhassan2688Ай бұрын
@@faruksalisuumar1192 dani kake kodawa
@badamasimusa8405Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@badamasimusa8405Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@faruksalisuumar1192Ай бұрын
Ya labarin abun kunyar da mai dattin hula ya aikata? hope dai yadena boyewa acikin gidan?
@badamasimusa8405Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@SakeenatKaber-tm8vbАй бұрын
Kai wana irin dakikine dan allah duk kabi kacikawa mutane waje dawani banzan bayaninka mitssss
@badamasimusa8405Ай бұрын
Sai ka kawo hujja kafin ka WA tsa labarin Ama tsayinka na dalibin DR. Idriss shiyasa kullun malaminka Dr idriss A walakance yake matanan banza fasiqin banza da gofi daliban kawarij shegu
@MustaphaIsa-fm4rgАй бұрын
Kai ina dalilinka na hukunta shi da almajirin Dr. Da kuma cewa da kakeyi. Hawarij. Ina hujjojinka