Jaruma Mansura Isah ta yi ƙarin bayani kan labarin da ta bayar wanda Hisbah ta nemi ta janye
Пікірлер: 74
@zubaidahsalihu621124 күн бұрын
keep trying dear God is by your side never mind them truth is bitter Allah ya Taya ki jagoran ci
@UmmulAyman-gw8fh17 күн бұрын
Allah sarki Allah ya biyaki Wlh Kuma ko gobe kiga abin da zai cutar da mu ki fada mana
@bilkisumusbahu526816 күн бұрын
Allah yamiki jagora
@abdulazeezibrahim180126 күн бұрын
Wallahi nafi yarda da malam, kuma nayi imani idan gaskiya ta fada malam bazaiyi bari a karyata maganar taba,
@mustaphaabubakar548916 күн бұрын
kiji mansurah kima daina wani natsuwa game da ,wayannan yansiyasa ,wayansu daga cikin suna sa Toronto Allah
@abubakarlubabatu128224 күн бұрын
Himmmm Nigeria kaina
@HauwauBello-zm8gi27 күн бұрын
Allah yayimaki Albarka fita butunsu anty mansura daman ae kasanar nan Alfarmaci kawai kija bakinki kiyi shiru idan kinga abu in zaki iya taimakawa ki taimaka in babu hali kyalisu allah yama zuriar ki Albarka anty mansura
@user-ne9ch4um6b26 күн бұрын
Keep doing the good work Mansura. God knows you better. Har yaushe zama daina boya zunubi. Shin da gaskiya mun tasorun Allah? Wandana abubuwa na farawuwa, amma sai yan kashin dangalin akaiyi da ruwana mutune. Never stop saying the right thing and truth it will help others. Be encouraged Mansura❤
@user-xr6wb9yo2w27 күн бұрын
Laifinki daya, yadda kika fitar da labarin. Masalar mu mun zama mutanen da komi ke faruwa munason su yada shi ta social media. Wannan abun laifi ne da yakamata ki boyeshi, ki samu mahukunta ki fadamusu ta sirri. Babu kyau a dinga terere da abunda bai dace ba. Ina baki shawara nan gaba irin wannan, ke dena yadawa, don zaki iya samun zunubi ma ta fadan. Allah ya datar damu
@user-ne9ch4um6b26 күн бұрын
This is not true! Parents have to know how to care for their children. Social media is also a place to bring awareness and educate people.
@MamanAreefAyusha-gn6mk25 күн бұрын
Ai yanzu mutane basajin tsoron Allah ubangiji yabaki sukuma yashiryesu muma yashirya mana Zuri,a Baki daya
@FiddausiAbdurrashid27 күн бұрын
Allah sarki wllh gaskiya tana da walan fada akasar mu mudai iyaye fatanmu Allah ya shirya mana zuria Allah yaka re mana Al aurar su a duk inda suka shiga Dan karamcin shugaba alaihassalatu wassalam
@AUWALUMARBALA-yh7dk24 күн бұрын
K'arshen Zamani kenan Jahilai ke Fatawa su b'ata su b'atar,Mutuncin Mutane Abune Mai tsada Amma A yau yazama Araha,Shari'ah CE Gatanmu ,Rashin Shari'a yasaka kowa zai fad'i Abun data dama ya kwana Lafiya
Hajiya mansura kinmanta lamarin duniya damben duhu ne? ai duk wanda ya sa ki na sa baki shi ne za a doka! don haka duk abinda za ki yi don Allah go ahead kiyi kawai Allah zai zamomiki gata!
@mumabdul714524 күн бұрын
Alhamdulillah mudai iyaye mungode sosai da tunatar damu da kikayi akan tarbiyyan yaranmu mun gode sosai😢
@YOBEADDAAWAHTV-dz8ys27 күн бұрын
Allah yana tare dakee ,don Allah kikeyi badon mutum ba .
@youssoufadamou295826 күн бұрын
Allah yasa mudace ❤
@BinMuhammad-ri8qw27 күн бұрын
Gsky ne mansura amma dai maganarta abin dubawa ce
@Hagee127 күн бұрын
Walh kuwa ai walh duk wanda yakeso gamawa lpy toh yakiyaye shiga gwamnati ta Nigeria Sbd duk yadda kakai wata rana zasu iya chanjaka
@Sam-kamba27 күн бұрын
Ga alama tana da gaskiya sosai, but da akwai wasu abu( labarai) da bai kamata a bari su fita al'umma su ji ba saboda za su iya tayar da hankalin alumma fiye da yadda ake zato, allah ya kara shirya alummar annabi Muhammad (SAW).
@zainabhassan872426 күн бұрын
Gaskiya ne maman iman ❤❤
@user-mu9vv1lj4f27 күн бұрын
Allah sarki kasarmu Wlh nayarda damaganar Mlm Jafar Allah yajikansa dayace duk wanda akahalitta a Nigerai anjarbashi, Ya Allah ka kawomana dauki akasar mu badan halin muba
@aishausmangaiya516027 күн бұрын
Don't mind them my aunty, Allah yakara miki lafiya Allah yasaka miki da alkhairi yakara kareki, su kuma Allah yaganar dasu
@user-fx4er7gb2u27 күн бұрын
To Allah ya bayyana gaskiya
@enochgyeni147827 күн бұрын
Akwai Allah negeria sai hakuri
@ummindangote882226 күн бұрын
Wallahi maganar ki gaskiya ce anayin yafi haka hmm Allah dai ya karemana zuriyar mu
@aishazanna601726 күн бұрын
Gaskiya irin abubuwan nan Suna faruwa acikin al umma.nida kaina na kama yara acikin gidana,Kuma najawo hankulan iyayensu.sun dau mataki sosai
@halimaabubakar225227 күн бұрын
Hmmm Allah yana tare dake
@alaramaabdoulazizioumartah665826 күн бұрын
Allah ya isa sakanimmu dake da wannan karya da kikayi kika sa mutane cikin damuwa akan karya
@ishqmar27 күн бұрын
Allah ya kyauta. Gaskiya ya zama masifa a Kasar mu
@fiddausiahmed394927 күн бұрын
ALLAH YASA MUDACE
@MoussaMahamed-dl7xd27 күн бұрын
Ameen fidausi
@Alialmou16 күн бұрын
Kita hakuri
@MUSAHALLIRUABDULLAHIABDU-ob5bf27 күн бұрын
Maji magani dake dasu waye Mai gaskiya da bayaninki da hisba Anyi hannun riga
@mukhtarumar122827 күн бұрын
allahu yatemaki gaskiya aduk halin wuya
@AuwalpepeTV27 күн бұрын
Allah yasa mudace
@AminAmin-iy3sn27 күн бұрын
Fadar gaskiya a wannan lokachin sai a hankali
@oumarououmoulhair26 күн бұрын
Gaskia Mansura Issa laifin ki guda da kika yada wanan bayanin bai kamata ki yadaba domin wanan aboun kounya ne kamata yayi ayi bincike a cikin sirri.
@user-gv7fj5op6r26 күн бұрын
Wlh karya take
@amkatmas253227 күн бұрын
HMM. NIGERIA KENAN. DAGA GYARA KAYANKA SAI YA ZAMA SAUKE MURABA. HAJIYA KIYI HAKURI. SUFA DUK WATA RUFA-RUFA DASUKE ITACE KARE MUTUNCIN MAKARANTAR DA MA'AIKATAR ILIMI. WULLAHI UWAYE KU KULA DA YAYANKU. ALLAH YA KYAUTA
@user-qu3cj6xm2t27 күн бұрын
Wlh maganar Mansura gaskiya ce
@hauwakhalil387527 күн бұрын
Wlhi siyasa ce ta shigo
@DjOtaTvLyrics27 күн бұрын
Allah yakara lpy hajiyar mu
@nasirabubakar165827 күн бұрын
Mufa muna bayan daurawa wlh
@prettyhafsattv291527 күн бұрын
Fadar gaskiya a yanzu acikin kasarmu sai ya zamewa mutum balai Allah ka kare yaranmu😢😢
@user-mu9vv1lj4f27 күн бұрын
Ameen ya Allah, Wlh Nigerai him muna bukatar addua sosai musamman mu iyaye dolemudage akanyayanmu, Allah yasa mudace 😊
@user-qf7ry8up5z27 күн бұрын
Allah ya shirya mana yaranmu bisa sunna ke kuma Allah yasaka miki da alkhairi
@Houssaiui27 күн бұрын
👍
@ismailaadamushitu897026 күн бұрын
Makaryaciya kawai
@user-qm4lk9wb7h27 күн бұрын
😢😢😢😢😢
@laifihanjine142827 күн бұрын
neman suna kawai
@user-mu9vv1lj4f27 күн бұрын
Wlh kwara ita ta nama tahanya fadakar damutane wasu kuma tahanyar lalata tarbiya sukenemannasu sunan, Wlh bawakanmu adalci duk abinda mudum yaibatsiraba Allah ya sa mu dace
@badamasibadamasi231726 күн бұрын
Karya ta kiyi taki tsayawa agidan muji zata hada masifa akano
@fivestar254126 күн бұрын
Adunga yin bincike kafun ayi magana akan abu bawai kawai afuto social media afadiabu ba
@abubakarmuhd529627 күн бұрын
Karya ne
@user-mu9vv1lj4f27 күн бұрын
Him
@anasabubakar670226 күн бұрын
To kije ki nunawa mutane yaran da ki ga wani wanda aka lalata
@user-ir9fx2lw7l27 күн бұрын
Astagfrullah
@sulaimanshehu502527 күн бұрын
Zakiyi wa kotu cikakken bayani
@user-mu9vv1lj4f27 күн бұрын
Sabidamai?
@sulaimanshehu502527 күн бұрын
@@user-mu9vv1lj4f Sabida taki janye karyar da tayi
@NassirAli-dc1st26 күн бұрын
Durin uwarki
@user-pu9dv4wq3d27 күн бұрын
واوايا
@alaramaabdoulazizioumartah665826 күн бұрын
Allah ya chirke'ki komai mutun yaggayi to Allah zai basa labari kina karya masayin'ki na uwar yara sakanin'ki da allah mi yahhana kiyi musali da yar'ki ko bakida diyane
@bilkisumusa838618 күн бұрын
gaskiya tanada wuyan fade awannan duniyar ubangiji ka dada zama gatanmu ka shirya mana zuria