Mataimakiyar Babban Kwamandan Hisbah ɓangaren mata Dr. Khadija Sagir ta yi ƙarin bayani kan zargin da Jaruma Mansura Isah ta yi na aikata baɗala a wata makarantar Gwamnatin Kano
Gaskiya kiji tsoro Allah kema uwa ce kuna kare makaranta ne don mansura tace wlh bazata janye ba don gaskiya ta fada ku zakuji tsoron Allah
@MoulanaMallamBashir25 күн бұрын
Allah kashiryar damu hanyarka madai dai ciya katsaremu daga Sharrin shedan da rudin duniya kakiyayemu daga Sharrin shedan
@aminaahmad149626 күн бұрын
Hisba kuji tsoro allah Allah yana sane da kowa
@amkatmas253226 күн бұрын
WANNAN BAYANIN NAKI YANA NUNA. KUDAI KUNA RUFA-RUFA NE DOMIN KARE MAKARANTAR DA KUMA MA'AIKATAR ILIMI. GYARA KAYANKA AI BAI ZAMA SAUKE MURABA. ALLAH YA KYAUTA.
@justmagaji26 күн бұрын
Nima Abunda na Gani Kenan kawaii Suna Don kare Makarantar ne
@GarbaMediwani18 күн бұрын
To allah yada mudache amin
@kareemgbolade561726 күн бұрын
To Mai ya sa Baku bari mansurah ta shiga gurin da kuka Yi test ba. Allah ya na sana da komai
@aminaahmad149626 күн бұрын
Allah ya shiya mutanen nigeria gaskiya tayi yuya
@FiddausiAbdurrashid26 күн бұрын
Mudaiji storon allah allah yana kallon kowa allah kuma yaba wa mai gaskiya gaskiyar shi
@aishausmangaiya516026 күн бұрын
Wannan mgn naki ba gaskiya, me yasa baku shiga tare ba? Ko nice ita bazanyi video ba. Kawai dai kuna kare maradin kune
@DjamilouAboubacar-yx5sk26 күн бұрын
Macha allah allah ya saka muku da alheri dunia da lahira allah ya kara daukakaku❤❤❤
@MansurBashir-hh1je26 күн бұрын
Kidaiji tsoran Allah kuma kiyi koyi da babanki domin ni dalibinsa ne nasan halinsa mutumin kirkine
@NafeesaMB-fh3yp26 күн бұрын
Fadamata dai, Ko nawa aka bata !! Shame on her 😕
@abdullahiharunayau409025 күн бұрын
Allah Ya sa a samu masalaha da za ya yi wa kowa dadi.
@fatimamuhdabbakar932926 күн бұрын
Makaryata
@HauwauBello-zm8gi26 күн бұрын
Munafukan banza wadannam yan hizba din suma yan cin hancine allah dai ya kyauta
@md.ajijjiga.608326 күн бұрын
Hisbah suna rufa-rufa ne, meyasa da suka je asibitin da mansuran basu shiga Dakin gojin da ita ba, me dalilin da yasa suka hanata shiga amma kuma suka shiga commander, meyasa da suka fito basu nuna mata result din gojin ba. Gaskiya akwai lauje acikin Nadi....
@justmagaji26 күн бұрын
Gaskiya Abun Akoi Rufa Rufa Amman Gaskiya Ne Mansura Ta Fada
@user-jg9ul2zl3d26 күн бұрын
Gaskiya husbah baza su taba rufe wani abin ba, sai dai ko mansurah tayi kuskure
@khadeejahibraheem98326 күн бұрын
Ikon Allah
@MoussaMahamed-dl7xd26 күн бұрын
Hhhhh Khadija
@muhammedAliDoc25 күн бұрын
Daga jin maganar wan nan matar muna fuka ce Allah babu alamun Gaskiya a baya nan
@laifihanjine142826 күн бұрын
Mansura yan zama dole amma kaita kotu
@HabibaIbrahimTassaou15 күн бұрын
Hisba ke da gaskiya
@user-fx4er7gb2u26 күн бұрын
Dole se anbatawa kanawa suna
@aishahassan356826 күн бұрын
Ai munsura tashiga uku,makarya ciya,wlh kukaita kotu.
@justmagaji26 күн бұрын
Karyan Me Tayi Babu WANI Karya A Ciki Gaskiya Ne
@NafeesaMB-fh3yp26 күн бұрын
In an kaita kotu a nigeria me zasu mata, Me akawa wanda ya kashe ermu HANIFA 😢😢 me akawa Hafsa chuchu 😢😢me akawa Maryam sanda 😢😢 case na kashewa wanda aka tabbatar sunfi 50 wanda na sani ba abinda kotun nigeria tayi duk akan eu kudi qalilan tir ,,,bare wannan koda qarya ce ba abinda suka isa suyi Kaico sheikh daurawa bawan Allah ya gamu da sharrin leaders din 🇳🇬 zasu kaishi su baro😢😢😢😢
@khadeejahibraheem98326 күн бұрын
Ynzu Mansurace me gsky KO hisba😂
@MoussaMahamed-dl7xd26 күн бұрын
Wllh Khadija abin ne akoi daurin kai
@fatimamuhdabbakar932926 күн бұрын
Mansura
@NafeesaMB-fh3yp26 күн бұрын
Mansura ce,duk me hankali ze gane sede miki Allah zece karya take😢😢
@NafeesaMB-fh3yp26 күн бұрын
Daurawa ya pada tarko, zega bala'i da makircin leaders dimmu😢😢 bawan Allah sun kaishi sun baro😢😢