toh mudai ba yan Nigeria bane Amma muna muku addu'a Allah ya ka muku mafita kuma bama fatan abinda yafaru asudan yafaru a Nigeria ubangiji Allah yakare dukkan kasashen musulmi daga sharrin yahudawa Amin ya hayyu ya qayyumu
@MusaYunusa-lh5jz2 ай бұрын
Amin y Allah tnx a lot
@auwalmusa40442 ай бұрын
Zangazanga ba fashi In Shaa Allah, Nigeria ba Sudan bace
@habuusman9832 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@Abdullahi-tj2ee2 ай бұрын
Kai yaro ka koma ga Allah kawai
@saudiasaudia2302 ай бұрын
Allah ysawa kasarmu amince akasarmu amen yhaiyu YQaiyum
@Alhajigana-fm4ho2 ай бұрын
Allahu Akbar 😢😢😢😢😢😢😢
@usmanAuta-zv6gd2 ай бұрын
Ba A Nigeria Ba In Sha Allah
@IbrahimBalaMusa-en3es2 ай бұрын
Masha Allah kaga malam Allah koh uban giji Allah yatemaki kasar mu Nigeria Ameen summa ameen dan annabi Muhammad s a w
Wallahi dattidjo wannan magana gaskiya ce Allah ya Saka muku da alheri
@tukurmuhammed9052 ай бұрын
Ala gafarta malam In Allah ya yarda ba irin zanga zangar Sudan ne zamuyi Zanga zanga irin ta Kenya zamuyi in Allah ya yarda kotayi zafi Insha Allahu bazata saba ta Egypt ba Ayi lafiya agama lafiya
@R.M.U.H2 ай бұрын
Gaskiya mlm wannan bayiani naka akwai kus kure aciki sabuda wlh mutane suna mutuwa acikin gidan su jiya wata ganwa ta bata lfy kwanaki mai yawa bata da kudin magani sai ni na tura akai ta asibiti jiya kudin magani dubu goma shadaya kuma asibiti gwamnati ne Yau na tambaya suna da abinci amma a kace min goruba suki ce Tu ku malamai mai yasa baza ku gaya wa tihuba ya mai da tallafin man fetur ba Allah yasaka wa talaka kawai
@sagirsaminu25612 ай бұрын
Ina lilahi wa Ina ilhirajuun Allah ka tsare mu 😢
@MahamadouLhommedelhomme-nt8oj2 ай бұрын
Gaskiya ne aqaramikallahu
@AbdulrazakIbrahim-bg3fh2 ай бұрын
Zanga zanga inshallah ba pashi
@hapizoukassoum50032 ай бұрын
Allah ya sa mudace
@ishmish61552 ай бұрын
Masha Allah Allah saka maka da alheri Allah bar mu çıkın aminci Dük masu shirya mana makirci Allah ya wargatsa shirin su Allah kada ka kama mu da laifin wawaye a cikin mu
Allah SWT Ya isammuna ga azzaluman shugabanni kssarnan amin summa amin.
@adamumusa78132 ай бұрын
Kashedi malan.Inshaallahu Taalah abinda ya faru Sudan bazai faru a Nigeria ba.Allah Ya karemu amin.
@habuusman9832 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@NuraMuhammadAhmad2 ай бұрын
Wallahi har yanzu mu yan Africa bamusan abinda muke ba.
@محموداحمد-ل7س4ط2 ай бұрын
🎉🎉🎉
@ahmadsaad94652 ай бұрын
Wallahi sai munyi Zanga Zanga wallahi
@auwalmusa40442 ай бұрын
In Shaa Allah sai munyi zangazanga
@habuusman9832 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@hassanumar31872 ай бұрын
Qaryar banza!!! Wai duk da irin mugun Zaluncin da shuwagabannin Najeriya keyi amma a samu wadanda zasu riqa yin irin wannan waazin? Abin Yana bani mamaki
@habuusman9832 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@ChiitouMohamed2 ай бұрын
Ok kuje kuyi zanga zangar Allah yabada sa a
@hassanumar31872 ай бұрын
@@ChiitouMohamed Amin ya Rabbi
@IzzatuDahiru-xr9wz2 ай бұрын
Amin@@ChiitouMohamed
@AmadouGarbasani2 ай бұрын
😭😭😭😭 mutane a na gayamuku gaskiya kunakiyawa balaifi wanda yakiji bayaki ganiba
@محمدعبداللهالحمدى-ض3ع2 ай бұрын
امين يا رب الله 🤲🤲❤
@lawalimalanfalalou37302 ай бұрын
عبو عيشة
@Crypto_Circles2 ай бұрын
Wlh sei munyi idan basason zanga zangar tazama tashin hankali to su maida duk subcidys ɗinda su cire gamida tsaro, Asiya farashi, buɗe boda da sauran su
@lawalimalanfalalou37302 ай бұрын
Abin dubawa akway bambanci tsakanin gwamnatin Soudan da bola ahmad tinibu
Wato zaluncin shugabannin Nigeria yawuce na kafuran dasukai zamani da annabawa domin suna yanzu dukiyar ƙasa ce tazama tasu mutuwa ake kuma anhana noma sacemu ake kullum yaza ai ace muna cikin masifa irin wannan adinga biyan Wani Mutum daya albashi samada millions dari
@lawalimalanfalalou37302 ай бұрын
Tinibu tinfarko bamitiman arzikibane
@abubakarabdulsalam16832 ай бұрын
😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲ameen
@adamuabdul2 ай бұрын
لا حول ولا قوه الا بالله اللهم اجرنا في مصيبتنا 😭😭😭
@UbeatSaid2 ай бұрын
Towai inhar anagudun abinda yafaru awasu kasashe yafaru A Nigeria to asa gwamnati tadawo da tallafin Manda tacire alokacinda tacire kogidan gwamnatinma batashigaba sai azauna lfy
@DjibrilInoussaAmadou2 ай бұрын
Muwanna labarin bazaihanamu zanga zanga ba
@NuraMuhammadAhmad2 ай бұрын
Yan zanga zanga Allah ya maida sharrin ku akanku.
@habuusman9832 ай бұрын
Duk wanda yafita Allah ya'isa
@hassanumar31872 ай бұрын
@@NuraMuhammadAhmad Muguwar addu'ar ka ta tsaya kanka me mugun baski
@hassanumar31872 ай бұрын
@@habuusman983 Babu Wanda zata kaama
@Hagee12 ай бұрын
Assalam cikin girmamawa Amma maganar gaskiya ba gaskiya bane Syria babu abinda yahada zanga zanga akan tsadar rayuwa Syria kasashen Larabawa suka kitsa abinda yafaru bawai maganar tsadar rayuwa baceh ba magana gaskiya
@mubasshirabubakar2 ай бұрын
Har yanzu masallacin rabi'al adaweyah rufe yake ba'a sallah aciki tunda akayi wannan zanga zanga da kashe kashe a masar(egypt), kuma ba labari akebaniba ina yawan bita masallacin a egypt
@tukurmuhammed9052 ай бұрын
Libiya Siriya Yaman Da Sudan Ba zanga zangar neman saukin rayuwa ne yasasu fadawa yaki ba Asali dukkan wadannan kasashe Shuwagabannin azzaluman kasashen duniya suka kafa masu kahon zuka wannan dalili shine yajefa kasashen nan ayaki
@UsmanMuhammadMuhammad-l9m2 ай бұрын
Indeed there's something else behind this protest
@lawalimalanfalalou37302 ай бұрын
Nagamsu amma tinibu yasafka kaway tinfarko becancan taba
@ManmanNayage2 ай бұрын
Kai kubar mutane sunemi incensu abaku kudi kuyau Dari Jama a
@habuusman9832 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@nuraauta72682 ай бұрын
ALLAH katsare mu daga dukkan sharri nafili dana boye
@MuhammadMuhammad-wt7yb2 ай бұрын
Toh dai Sudan ba naijeriya bane zanga zanga daram dam anaijeriya kobasa so
Wallahi maganarsa gaskiya ne wata qasar NASARUN basu fito da kansu fili a siyasance sukeyi suna qasa suna dabo Allah ya taimaki musulmai da musulinci. Sai da suka samana so Duniya a ranmu sanna suke aiwatar da kudirinsu . Sabo da hakane kawai zai sa su samu nasara akan mu Allah ya kawo mana dauki Ameen 🤲🏽😭. Ni ba yar Nigeria bace kuma ina zaune a qasar Jamu’s ne. Wallahi idan baku dage da adu’a ba NASARUNAN sai sun kaiku su baro. Su dagula ko ina a Duniyar saidai Allah ya kawo mana dauki.
@aboubacarhaaboubacarhassan26882 ай бұрын
@@sanahatoumijiyawa742 kinsan matsala mu Afrique baikamata sufara mulkin démocratie saboda wly wanan yahudawa basukawomana alheri kuma duk mafiyawan dan siyasa Afrique basuda Imani kansu kawai sukasani da yaransu dakuma su yahudawa shiyasa kawai suke tsoronsu saï abinda sukace shine sukeyi
Mal haryanzu bakamana tsokaci akan ICC court da israela ba
@رضوانربيع-خ5ض2 ай бұрын
Yimana shiru dalla
@habuusman9832 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@رضوانربيع-خ5ض2 ай бұрын
@@habuusman983 kai zanwa wan nan maganar domin Ni wlh duk wata albashina yakai dubu ɗari biyu da arba'in kuma nafi Shekara uku ahaka kaifa kawai tausan yan uwana musulmai Ni shine agabana bawai inzama irin mutanen nan ba injifa yawuce kanka yafada kan kowa irin wan nan shiya hana Mutanen Arewa samun yanci acikin Nigeria wlh Rashin damuwa da me al ummar ku suke ciki sabanin kafuran Nigeria