Gargadi daga sudan, yaki ya tinkaro nigeria irin na sudan, labarin abinda ya faru.

  Рет қаралды 15,822

Al-FurQan wal huda TV

Al-FurQan wal huda TV

Күн бұрын

Пікірлер: 81
@lawalimalanfalalou3730
@lawalimalanfalalou3730 2 ай бұрын
جزاك الله خيرا
@IbrahimibraIbrahimibra-fi6fr
@IbrahimibraIbrahimibra-fi6fr 2 ай бұрын
toh mudai ba yan Nigeria bane Amma muna muku addu'a Allah ya ka muku mafita kuma bama fatan abinda yafaru asudan yafaru a Nigeria ubangiji Allah yakare dukkan kasashen musulmi daga sharrin yahudawa Amin ya hayyu ya qayyumu
@MusaYunusa-lh5jz
@MusaYunusa-lh5jz 2 ай бұрын
Amin y Allah tnx a lot
@auwalmusa4044
@auwalmusa4044 2 ай бұрын
Zangazanga ba fashi In Shaa Allah, Nigeria ba Sudan bace
@habuusman983
@habuusman983 2 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@Abdullahi-tj2ee
@Abdullahi-tj2ee 2 ай бұрын
Kai yaro ka koma ga Allah kawai
@saudiasaudia230
@saudiasaudia230 2 ай бұрын
Allah ysawa kasarmu amince akasarmu amen yhaiyu YQaiyum
@Alhajigana-fm4ho
@Alhajigana-fm4ho 2 ай бұрын
Allahu Akbar 😢😢😢😢😢😢😢
@usmanAuta-zv6gd
@usmanAuta-zv6gd 2 ай бұрын
Ba A Nigeria Ba In Sha Allah
@IbrahimBalaMusa-en3es
@IbrahimBalaMusa-en3es 2 ай бұрын
Masha Allah kaga malam Allah koh uban giji Allah yatemaki kasar mu Nigeria Ameen summa ameen dan annabi Muhammad s a w
@MamanHumaira-xk6sy
@MamanHumaira-xk6sy 2 ай бұрын
Wlh shugabanin najeriya susukeso ayi wannan zanga zanzar sunsan meye talaka yakeso
@maazoukazza-yz9mt
@maazoukazza-yz9mt 2 ай бұрын
Wallahi dattidjo wannan magana gaskiya ce Allah ya Saka muku da alheri
@tukurmuhammed905
@tukurmuhammed905 2 ай бұрын
Ala gafarta malam In Allah ya yarda ba irin zanga zangar Sudan ne zamuyi Zanga zanga irin ta Kenya zamuyi in Allah ya yarda kotayi zafi Insha Allahu bazata saba ta Egypt ba Ayi lafiya agama lafiya
@R.M.U.H
@R.M.U.H 2 ай бұрын
Gaskiya mlm wannan bayiani naka akwai kus kure aciki sabuda wlh mutane suna mutuwa acikin gidan su jiya wata ganwa ta bata lfy kwanaki mai yawa bata da kudin magani sai ni na tura akai ta asibiti jiya kudin magani dubu goma shadaya kuma asibiti gwamnati ne Yau na tambaya suna da abinci amma a kace min goruba suki ce Tu ku malamai mai yasa baza ku gaya wa tihuba ya mai da tallafin man fetur ba Allah yasaka wa talaka kawai
@sagirsaminu2561
@sagirsaminu2561 2 ай бұрын
Ina lilahi wa Ina ilhirajuun Allah ka tsare mu 😢
@MahamadouLhommedelhomme-nt8oj
@MahamadouLhommedelhomme-nt8oj 2 ай бұрын
Gaskiya ne aqaramikallahu
@AbdulrazakIbrahim-bg3fh
@AbdulrazakIbrahim-bg3fh 2 ай бұрын
Zanga zanga inshallah ba pashi
@hapizoukassoum5003
@hapizoukassoum5003 2 ай бұрын
Allah ya sa mudace
@ishmish6155
@ishmish6155 2 ай бұрын
Masha Allah Allah saka maka da alheri Allah bar mu çıkın aminci Dük masu shirya mana makirci Allah ya wargatsa shirin su Allah kada ka kama mu da laifin wawaye a cikin mu
@lawalimalanfalalou3730
@lawalimalanfalalou3730 2 ай бұрын
آمين
@HamidanmustaphaIdrees
@HamidanmustaphaIdrees 2 ай бұрын
انا لله وانا الیه الراجعو ن gaskiya zanga zanga ba mafita bace garemu talakawan nigeria
@fatimaibrahim8881
@fatimaibrahim8881 2 ай бұрын
Mallam Allah ya biya
@lawalimalanfalalou3730
@lawalimalanfalalou3730 2 ай бұрын
السلام عليكم ورحمة الله وبركاته
@adamumusa7813
@adamumusa7813 2 ай бұрын
Allah SWT Ya isammuna ga azzaluman shugabanni kssarnan amin summa amin.
@adamumusa7813
@adamumusa7813 2 ай бұрын
Kashedi malan.Inshaallahu Taalah abinda ya faru Sudan bazai faru a Nigeria ba.Allah Ya karemu amin.
@habuusman983
@habuusman983 2 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@NuraMuhammadAhmad
@NuraMuhammadAhmad 2 ай бұрын
Wallahi har yanzu mu yan Africa bamusan abinda muke ba.
@محموداحمد-ل7س4ط
@محموداحمد-ل7س4ط 2 ай бұрын
🎉🎉🎉
@ahmadsaad9465
@ahmadsaad9465 2 ай бұрын
Wallahi sai munyi Zanga Zanga wallahi
@auwalmusa4044
@auwalmusa4044 2 ай бұрын
In Shaa Allah sai munyi zangazanga
@habuusman983
@habuusman983 2 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@hassanumar3187
@hassanumar3187 2 ай бұрын
Qaryar banza!!! Wai duk da irin mugun Zaluncin da shuwagabannin Najeriya keyi amma a samu wadanda zasu riqa yin irin wannan waazin? Abin Yana bani mamaki
@habuusman983
@habuusman983 2 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@ChiitouMohamed
@ChiitouMohamed 2 ай бұрын
Ok kuje kuyi zanga zangar Allah yabada sa a
@hassanumar3187
@hassanumar3187 2 ай бұрын
@@ChiitouMohamed Amin ya Rabbi
@IzzatuDahiru-xr9wz
@IzzatuDahiru-xr9wz 2 ай бұрын
Amin​@@ChiitouMohamed
@AmadouGarbasani
@AmadouGarbasani 2 ай бұрын
😭😭😭😭 mutane a na gayamuku gaskiya kunakiyawa balaifi wanda yakiji bayaki ganiba
@محمدعبداللهالحمدى-ض3ع
@محمدعبداللهالحمدى-ض3ع 2 ай бұрын
امين يا رب الله 🤲🤲❤
@lawalimalanfalalou3730
@lawalimalanfalalou3730 2 ай бұрын
عبو عيشة
@Crypto_Circles
@Crypto_Circles 2 ай бұрын
Wlh sei munyi idan basason zanga zangar tazama tashin hankali to su maida duk subcidys ɗinda su cire gamida tsaro, Asiya farashi, buɗe boda da sauran su
@lawalimalanfalalou3730
@lawalimalanfalalou3730 2 ай бұрын
Abin dubawa akway bambanci tsakanin gwamnatin Soudan da bola ahmad tinibu
@bakirshuaibusaeed1125
@bakirshuaibusaeed1125 2 ай бұрын
Kafa Gwamnatin Musulunci shine Mafitarmu Waye Baisan Mekira Zuwaga Tabbatarda Wannan Tsarinba Waye Baisan Sheikh Ibrahim Zakzaky ba..!!
@رضوانربيع-خ5ض
@رضوانربيع-خ5ض 2 ай бұрын
Wato zaluncin shugabannin Nigeria yawuce na kafuran dasukai zamani da annabawa domin suna yanzu dukiyar ƙasa ce tazama tasu mutuwa ake kuma anhana noma sacemu ake kullum yaza ai ace muna cikin masifa irin wannan adinga biyan Wani Mutum daya albashi samada millions dari
@lawalimalanfalalou3730
@lawalimalanfalalou3730 2 ай бұрын
Tinibu tinfarko bamitiman arzikibane
@abubakarabdulsalam1683
@abubakarabdulsalam1683 2 ай бұрын
😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲ameen
@adamuabdul
@adamuabdul 2 ай бұрын
لا حول ولا قوه الا بالله اللهم اجرنا في مصيبتنا 😭😭😭
@UbeatSaid
@UbeatSaid 2 ай бұрын
Towai inhar anagudun abinda yafaru awasu kasashe yafaru A Nigeria to asa gwamnati tadawo da tallafin Manda tacire alokacinda tacire kogidan gwamnatinma batashigaba sai azauna lfy
@DjibrilInoussaAmadou
@DjibrilInoussaAmadou 2 ай бұрын
Muwanna labarin bazaihanamu zanga zanga ba
@NuraMuhammadAhmad
@NuraMuhammadAhmad 2 ай бұрын
Yan zanga zanga Allah ya maida sharrin ku akanku.
@habuusman983
@habuusman983 2 ай бұрын
Duk wanda yafita Allah ya'isa
@hassanumar3187
@hassanumar3187 2 ай бұрын
@@NuraMuhammadAhmad Muguwar addu'ar ka ta tsaya kanka me mugun baski
@hassanumar3187
@hassanumar3187 2 ай бұрын
@@habuusman983 Babu Wanda zata kaama
@Hagee1
@Hagee1 2 ай бұрын
Assalam cikin girmamawa Amma maganar gaskiya ba gaskiya bane Syria babu abinda yahada zanga zanga akan tsadar rayuwa Syria kasashen Larabawa suka kitsa abinda yafaru bawai maganar tsadar rayuwa baceh ba magana gaskiya
@mubasshirabubakar
@mubasshirabubakar 2 ай бұрын
Har yanzu masallacin rabi'al adaweyah rufe yake ba'a sallah aciki tunda akayi wannan zanga zanga da kashe kashe a masar(egypt), kuma ba labari akebaniba ina yawan bita masallacin a egypt
@tukurmuhammed905
@tukurmuhammed905 2 ай бұрын
Libiya Siriya Yaman Da Sudan Ba zanga zangar neman saukin rayuwa ne yasasu fadawa yaki ba Asali dukkan wadannan kasashe Shuwagabannin azzaluman kasashen duniya suka kafa masu kahon zuka wannan dalili shine yajefa kasashen nan ayaki
@UsmanMuhammadMuhammad-l9m
@UsmanMuhammadMuhammad-l9m 2 ай бұрын
Indeed there's something else behind this protest
@lawalimalanfalalou3730
@lawalimalanfalalou3730 2 ай бұрын
Nagamsu amma tinibu yasafka kaway tinfarko becancan taba
@ManmanNayage
@ManmanNayage 2 ай бұрын
Kai kubar mutane sunemi incensu abaku kudi kuyau Dari Jama a
@habuusman983
@habuusman983 2 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@nuraauta7268
@nuraauta7268 2 ай бұрын
ALLAH katsare mu daga dukkan sharri nafili dana boye
@MuhammadMuhammad-wt7yb
@MuhammadMuhammad-wt7yb 2 ай бұрын
Toh dai Sudan ba naijeriya bane zanga zanga daram dam anaijeriya kobasa so
@habuusman983
@habuusman983 2 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@aboubacarhaaboubacarhassan2688
@aboubacarhaaboubacarhassan2688 2 ай бұрын
gaskiya malam duk wanan zanga zanga dakazano basuda alaqa da Wadda za ayi Nigeria saboda duk wanan kasashen daka zano turawa suka turasu sukuma Al 'umma Nigeria halinda sukeciki wly yafi karfin hankali talakawa saboda kadubi yanda akamaida mutane bayi anhana talakawa neman abinci idan gwamnati bataba talaka to yakamata tayi abinda zaikare mutunci talakawa barayi sunhana talakawa neman abinci sanan gwamnati tazo tarike wuyan talakawa idan hakane yakamata adaina mulkin démocratie kasashen Afrique
@habuusman983
@habuusman983 2 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@sanahatoumijiyawa742
@sanahatoumijiyawa742 2 ай бұрын
Wallahi maganarsa gaskiya ne wata qasar NASARUN basu fito da kansu fili a siyasance sukeyi suna qasa suna dabo Allah ya taimaki musulmai da musulinci. Sai da suka samana so Duniya a ranmu sanna suke aiwatar da kudirinsu . Sabo da hakane kawai zai sa su samu nasara akan mu Allah ya kawo mana dauki Ameen 🤲🏽😭. Ni ba yar Nigeria bace kuma ina zaune a qasar Jamu’s ne. Wallahi idan baku dage da adu’a ba NASARUNAN sai sun kaiku su baro. Su dagula ko ina a Duniyar saidai Allah ya kawo mana dauki.
@aboubacarhaaboubacarhassan2688
@aboubacarhaaboubacarhassan2688 2 ай бұрын
@@sanahatoumijiyawa742 kinsan matsala mu Afrique baikamata sufara mulkin démocratie saboda wly wanan yahudawa basukawomana alheri kuma duk mafiyawan dan siyasa Afrique basuda Imani kansu kawai sukasani da yaransu dakuma su yahudawa shiyasa kawai suke tsoronsu saï abinda sukace shine sukeyi
@SirajYousuf-m8z
@SirajYousuf-m8z 2 ай бұрын
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲😭😭😭🇳🇬🇳🇪🤲🤲🤲🤲🤲🥰🤲🥰🥰🥰🥰🥰Allahumma Amin
@mukhtarabdullahi4224
@mukhtarabdullahi4224 2 ай бұрын
zanga zanga daban yaki daban munsan masabba bin yakin sudan munaso Azzalumai sudaina zalumci
@habuusman983
@habuusman983 2 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@mukhtarabdullahi4224
@mukhtarabdullahi4224 2 ай бұрын
we have all the resources in our country Nigeria but the bad leader are destroying the country
@habuusman983
@habuusman983 2 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@jibrinkanta472
@jibrinkanta472 2 ай бұрын
😭😭😭😭😭
@IsmailSuleiman-rb5tv
@IsmailSuleiman-rb5tv 2 ай бұрын
To aimu ba sauran zaman lafiyar da ya ragemu
@habuusman983
@habuusman983 2 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@AuwalUsman-f8e
@AuwalUsman-f8e 2 ай бұрын
Malam jekazauna munafiki, Wace wahalace babu anajeriya? Kashe mutanen arewa, sokoto, katsina, zamfara, kebbi, mutane nacin abincin dabbing akano
@ShamsuddinAbdullahi-y4i
@ShamsuddinAbdullahi-y4i 2 ай бұрын
Mal haryanzu bakamana tsokaci akan ICC court da israela ba
@رضوانربيع-خ5ض
@رضوانربيع-خ5ض 2 ай бұрын
Yimana shiru dalla
@habuusman983
@habuusman983 2 ай бұрын
Kakoma ga Allah anan mafita take
@رضوانربيع-خ5ض
@رضوانربيع-خ5ض 2 ай бұрын
@@habuusman983 kai zanwa wan nan maganar domin Ni wlh duk wata albashina yakai dubu ɗari biyu da arba'in kuma nafi Shekara uku ahaka kaifa kawai tausan yan uwana musulmai Ni shine agabana bawai inzama irin mutanen nan ba injifa yawuce kanka yafada kan kowa irin wan nan shiya hana Mutanen Arewa samun yanci acikin Nigeria wlh Rashin damuwa da me al ummar ku suke ciki sabanin kafuran Nigeria
Kashe sinwar da zaluntar falasdinawa, masifun nigeria  a wannan gwamnatin.
53:52
Al-FurQan wal huda TV
Рет қаралды 1,4 М.
Officer Rabbit is so bad. He made Luffy deaf. #funny #supersiblings #comedy
00:18
Funny superhero siblings
Рет қаралды 19 МЛН
Osman Kalyoncu Sonu Üzücü Saddest Videos Dream Engine 262 #shorts
00:20
НАШЛА ДЕНЬГИ🙀@VERONIKAborsch
00:38
МишАня
Рет қаралды 2,5 МЛН
Kowanne Ɗan Izala ya kamata yaji wannan Hakika Malam ya feɗe Gaskiya
37:13
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 285 М.
🎙RADIO JEKAFO 18 OCTOBRE 2024 🔴EN DIRECT
38:18
KABALA
Рет қаралды 16 М.
Martanin Imam Munir Adam koza Kan Abinda Ya hadasu da Malam Kabiru Gombe
7:47
Kokwanto kan kashe  jagoran Hamas yahya sinwar,  Videon kashe sojoji a gaza.
15:24
Rikicin zanga zanga ya kara daukar zafi, sabanin  malamai  kan jan hankali.
30:43
Al-FurQan wal huda TV
Рет қаралды 12 М.
Officer Rabbit is so bad. He made Luffy deaf. #funny #supersiblings #comedy
00:18
Funny superhero siblings
Рет қаралды 19 МЛН