Na rantse da Allah karbar irin wannan kudi masu yawa da wakilai keyi ya nuna basa kishin kasa da alummar kasa. Jamaa na yunwa ana mutuwa amma sun kasa daukar matakin daya dace.
@hassanmalhassan15412 ай бұрын
Wannan shi zai tabbatar maka dacewa azzalimaine shuwagabannin Nigeria mostly matsiyatane Kuma macutane taya za ace wai kana daukan more than 30m per month Amma bazaku iya taimakawa Al ummarkuba
@KaribullahiIbrahim-cm2kc2 ай бұрын
Da ace sunayin abinda ya kamata kuma basa satar kudin kasa to da hankalin al'umma bazai taba karkata kan wancan kudin nasu ba. Idan aka kwatanta kudin da suke sacewa wannan albashin nasu ba komai bane.