Gwamna Uba Sani bai manta da alherin El-Rufai ba, amma yana da nauyi na mutanen da suka zabe shi - Gwamnatin Kaduna
Пікірлер: 10
@user-gb7vm1tc4u3 ай бұрын
Uba sani yarike amana
@yusufhamisu15333 ай бұрын
Allah ya daidaita tsakani
@bamboutosbafoussam86673 ай бұрын
Ba abinda aka bari a asusun gomnati
@jafarbalarabe19203 ай бұрын
Ai sai sunyi duke duke a kasuwa tsakanin
@usmandisoahmed4946Ай бұрын
El Rufai ba mutumin kirki ne ba. Zaluncin da satar da ya yi a Abuja shi yake maimaitawa a Kaduna. Binciken ya kamata a fadada shi har zuwa kan filayen mutane da ya mayar nasa a Abuja. El Rufai ya yi madakala a wajen mass housing da kudin sayar da gidajen gwamnatin tarayya. Wannan gajeren mutum ya Rainabanana. El Rufai ba mutumin kirki ne ba. Banda son zuciya ba abinda ya iya. Mai girma gwamna Uba Sani gaskiya yake fadi kuma kowa na bayansa.
@user-qt3pl1cj7q3 ай бұрын
Ai El Rufa.i ya illata kaduna ai sheda kujerar mulki kowace iri ce in sha allah saidai yaga anayi
@ABUBAKARNABIUАй бұрын
Kai ka iya bakin ka kaji useless be careful kaji
@user-qt3pl1cj7qАй бұрын
@@ABUBAKARNABIU too "Yan kore ai Al hakine ki bin sa baimaga komai ba
@asadchannel3603 ай бұрын
Wannan maganar ta bashi da daga bakin commarade Shehu sani ta fito, tabbas da jama'a sungazgatashi sabida bai yadda a kar6oba. Uba sani kuwa sune yan gaba gaba, kuma da da hannunsa a majalisa, me yake korafi dashi.... wannan siyasa kawai zaiyi. Shin elrufa Kafin yabar gwamnati baya iya alabashi? Kaiiii dan siyasa se a hankali wallahi basuda Kunya.