Allah yakauda fitina sarki daya shine gaskiya gahada kan Al umma Allah yasamudace dagaskiya domin allah
@Twitter3024 ай бұрын
Wannan gaskiya ne yunkurowace irin talisman daga ruku'u Gaskiya Allah ya samudace amin da ni Abubakar Umar gambo iyawuya abuja gwarinpa Allah ya saka da alkai riy 🙏💯💯🌠
@yahyajibril32184 ай бұрын
Allah zai tanbayeka in baka daɗi sunan shafinba dan aguje musu
@MouSea-kh5ng4 ай бұрын
Gaskiya ne malam Yakamata a nuna bidiyo ba suraba
@nourimalam1264 ай бұрын
Allah sulhunta tsakaninsu
@ليثوسام-غ1ك4 ай бұрын
Honorable karya kakeyi idan kunasu kuda masarutinne ai sekuci kawai kunrushe wancan tsarin aminu ado kukasani san zuciyane irin na kwankwaso da makarabanshi yanson zuciya Allah ya saukar muko da balai
@bintaisah58544 ай бұрын
Wanda sukayi addu a Ameen wandasukayi hushi kuyihakuri mini addu a
@ahmadmuhammad69224 ай бұрын
Wannan danbarwar ta tsakanin 'yanbirni ce da mazauna karkara. Rimi ya nada, Sabo danbirni ya rushe, Ganduje ya nada, Gida-gida danbirni ya rushe. Tarihin Hausawa ya fara da masarautu sama da saba'in (70) a arewacin Nijeriya ta yau kafin zuwan Mujaddadi Shehu Usman(R.A). Wannan ya hada da Gaya, Karaye, Rano, Kiru, Auyo, da sauransu. Don haka idan tarihi ake son kafawa, sai a lura da asalin tarihin Hausawa ba labarin da bai wuce shekara dari biyu ba. A karshe, rayo da masarautu a kasar Hausa ba bakon al'amari ne ba, ya faru a Jigawa, Zamfara da sauran yankunan kasar Hausa. Duk garin da yake da ganuwa( garu, badala) asalinsa sarki ne maicingashinsa kafin zuwa "yanjihadi. Hausawa ba su taba zama a dunkule ba sai da zuwa daular Sakkwato. Daular Borno ta shigo kasashe Hausawa kamar Hadejia, Dutse-gadawur da sauransu, Amma a yau, idan Borno ta nemi dawowarsu cikin daularta, ta nemi rashin zaman lafiya. Don haka, ba duk dan jihar Kano ne yake Bakano ba idan aka koma tarihin da ake so a tabbatar.
@MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz4 ай бұрын
ABDULJABBAR KABARA. DUK WANDA YA YI MASA SHARRI BA ZAI ZAUNA LAFIYA BA INSHALLAH SUN SAN GASKIYA AMMA SUN KITA. KU LURA JAMA'A DUK WANDA YA SA HANNUN SA A CIKI SHIMA YA SAMU DAMUWA A GYARA KARFIN LAHIRA
@idrisabdullahi91044 ай бұрын
Allah yasa mudace
@ليثوسام-غ1ك4 ай бұрын
Bakin jinin ado bayaro a wajan kwankwaso shine yashafi aminu ado kunada san zuciya wallahi kuna kawo cewa ganduje shiyaraba to kuma yanzo gashinan kunyi gaskiya ku shaidanune wallahi
Asalamu alaikum warahamatulahi tayane zaadan hausawa da fulani ahadasu acemusu hausafulani
@sanidanmamazxzdsani56624 ай бұрын
Allah ya kawo sauki
@OumouFadila-ch8gm4 ай бұрын
Allah ya biyaka da gidan Al jannah
@Ibrahim-x9m2m4 ай бұрын
Duk wannan abun dakuke gani kwankwaso ne silar faruwar su wlh shiya dauke sarautar gidan ado bayero y bawa jikan gidan kuma pha ado bayero yanada yaya manya hakimai kowa yasani
@ليثوسام-غ1ك4 ай бұрын
Indai akwai irinsu kwankwaso manyan banza bamasusan zaman lafiya bane bantaba ganin shugaba maisun zuciya irin kwankwaso ba ga zagin abukin adawa
@bintaisah58544 ай бұрын
Ja akuyi hakuri kuhadakai kamar yadda musulunci yace inkazagi danfodiyo kazagi addini darashin sani kuyihakuri kada akaryamu tawannan hayar Allah yabamu zama lafiya
@prettyhafsattv29154 ай бұрын
Mudai gaskiya munfi son sunusi lamido sunusi sbd yafi taimakon al'umma wllh idan da zaa samu masu Mulki ire iren sa da baa samu talauci yayi yawa irin haka ba
Wallahi malam abu Aisha kabani mamaki , karara saboda tsabar kabila kabilanci da tsantsar kin Hausawa da ke cikin zuciyar ka kazo kana cewa wai wadancan sarakunan Hausawa na baya bamasu tasiri bane? Kana maganar ma ranka abace? A gaskiya inada jaaa sosai akan wadannan maganganu naka, kaje ka sake bincike domin da basuda tasirin ai ba zasuyi yake yake fada fadada kasa ba, da ba'a gina masallacin cikin gari ba, da ba'a gina gidan rumfa ba, da ba'a kirkiro
@al-furqanwalhudatv4 ай бұрын
Ai babu wata masarauta ta fukani zalla ko ta hausawa zalla fuka a tarw suke baa tantancewa munafuccin turawa nensuka totso abin, ina so ka kawo min hujjar da take tabbatar da sarakuna kafin dan fodiyo hausawa ne zalla ko bayan zuwansa fuoani. ne zalla? kuji tsoron Allah ku dena kokarin tayar da yaki a arewa mai aminci ku sani zaku mutu kubat zuriya Allah zai iya jarrabarsu da masifun makircin da kuke kullawa. wlh kini kiristane ba xan karbo kwangikar kulla yaki ta hanyar raba kan jama'aba.
@murtalaabubakar22154 ай бұрын
Amma kun Iya zaunawa Ku yanke hukunci Akan Abunda bakuda masaniya Akai, yanzu haka barayi Fulani karkashin Ikon SU muke a Zamfara, Amma Idan kun Tashi cewa Kuke yi su Ake zalunta wallahi Duk Wanda ya bayar Da shaidar Zur Akan Abunda bakuda masaniya Akai bamu yafe muku Ba Sai Allah ya bi mana hakkin mu gareku Don wallahi Nasan bakin zaluncin Da suke Muna Kai kayi kadan kace kasan Abunda Ke faruwa A kauyukkan mu Karya ne
@nuraaminu23314 ай бұрын
Ni ma na yi masa uzuri watakila ya na shirin dagowane da ga rukui amma idan ciwon baya ya ke to dolene sai ya yi limancin
Ya kamata A gurfanar da ganduji gaban kuliya domin ya janyo rudani da ranrabuwar kanu A Kano da masarautar ni dai banji daɗin faruwar haka ba
@SaifullahiSulaiman-s6f4 ай бұрын
Karya kake tunda dan ta adda yazo yayi fashin sarautar hausawa ya bawa wannan bakin yaren naku shine har kake wata magana ta banza mugun iri kamar dan fodio dan ta adda
Wllh malam kayi adalci nima nasan yazo dagowane aka dauka aiba yau yafara jan sallah ba,kuma kasan adedai wannan lokacin akwai yan hamayya
@ابوبكرمام4 ай бұрын
❤❤❤
@saidoumahamadou29153 ай бұрын
Ni bahaushene ba hausafulani ba
@aboumaharadjimammaneabouma52494 ай бұрын
duk mai hankali zai lura da cewa yazo dagowa daga ruku,u
@zubainaibrahim88664 ай бұрын
Wannan ai yana dagowane daga ruku'uine kafin mamu subi
@auwaludanlami10614 ай бұрын
kai bamasanin tafihibane kaje kakaranci tarihin kano anmabakasaniba
@YauOil4 ай бұрын
Karyakakiyi munifuki Dan shegiya mufuki
@abdourrahmanedoudou86294 ай бұрын
an Daina bawtar ababen sa kazana ne ayanzu?
@abuaishaalfurqan4 ай бұрын
allah ya tai make ka yayi make rahma Dan uwa, Ina socks tuna , Har annabi saw ya bar duniya ana bautar gumaka akwai mushrikai da yahudawa da kiristoci a ko ina na duniy, Amma kuma NASCAR da aka samu shine rinjayen musulunci da yawaitar musulmai da tsayawar musuounci da kararsa Saban in da da musulunci bashi da rinjayen Bai tsaya da kafarsa ba, yanzu Koda ana shirka Amma kuma musulunci ya kafu yayi rinjaye in an kwatanta da kafin zuwan Dan fodiyo.
@ahmadmuhammad69224 ай бұрын
Malam kana yanke hukunci akan abinda ka jahilta. Duk garuruwan Hausawa masu sarki kuma da ganuwa(garu, badala) suna da masallatai da malamai, suna sallah da sauran ibadu kafin kafa daular Usmaniya. Suna da duk wani mataki na harkar mulki maikama da musulunci. Kuma ya kamata ka yi musi uzuri don zamanin da suka sami kansu a ciki na rashin aminci, bauta, da rashin cikakken tsaro. Bayan jihadi, sarakun daular sun daina yake-yake a tsakaninsu? An daina sarakunan bori, mu'amala da aljannu, camfi, da sauransu? Fatanmu shine Allah ya gafarta musu.
@kmuhd94734 ай бұрын
Allah ya kawo sauki
@رضوانربيع-خ5ض4 ай бұрын
Ai mlm yan siyasar arewacin Najeriya sune suka kawo rashin zaman lafiyar mutanen arewa domin bawai cigaban yankin bane agabansu mezasu samu tunda sani abacha ya rasu babu wani abu nacigaba da siyasa takawo a Nijeriya se ta addanci da rashin kwanciyar hankali da rikicin kabilanci da rashin wutar lantarki da rashin ruwa duk wanda yakai shekara 45yasan cewa yan siyasa sunci amanar Nigeria da talakawansu ai sunadade suna haddasa masifu iri iri yan siyasa yaro me shekara 30:bazesan komaiba a Nijeriya
@hapsatsali87394 ай бұрын
In don talaka akeyi to mụ talakan Kano bamason sanusi mụ aminu mukeso aDalin sarki ba wancan firaunan ba Mai gadanta danuna karfa karfa amulki Allah raba mụ dashi har abada
@ibrahimsalisu87424 ай бұрын
Yayin dagowa daga ruku u nai
@YauOil4 ай бұрын
Jikukin Dan ta ada danfudiwu fulani karnkuyazu fulani jikukin dan ta ada danfudiwu karyakakiyi
@mustaphaabdallah16814 ай бұрын
karya kake wlh masarauta ta hausawa ce
@abuaishaalfurqan4 ай бұрын
su waye hausawa meye tarihinsu kai way a hausawa din? gaya min asalinka a a hausawa kawai an dauki ainyamurai da wasu katadawa masu jin yaren hausa suna son tada mana fitina wlh duk bahaushen adaki baya kyamatar bafulatani, baya jin bafulatani a matsayin makiyi, dan. haka kuyi ku gama daga ku har masu baku kwangilar zaku mutu da bakin ciki. hausa fullani na nan a masayin Al'umma daya.
@murtalaabubakar22154 ай бұрын
Saukin Ta Dai Har cikin Ku Fulani masu kaskanta hausawa kuna kanbama kanku Da nuna wa Duniya kune musulmai TO akwai kafirai a cikin ku
@suleimangane81754 ай бұрын
To idan mikewa Yake daga ruku'u fa?
@admz55134 ай бұрын
Yahaqura haka Allah yaso
@MurtalaMuhammad-vn4qm4 ай бұрын
Wallahi Suna nan sunaso Sai sunsa gaba a tsaka nin mu hadda 'Yan wasu kasashen da suke Kiran Kansu Hausawa