Hira kan halin da ake ciki a kano yanzu, kan rikicin sarauta, makircin hada fadan kabilanci.

  Рет қаралды 23,639

Alfurqan  Ta'alim Tv

Alfurqan Ta'alim Tv

Күн бұрын

Пікірлер: 50
@bintaisah5854
@bintaisah5854 4 ай бұрын
Allah yakauda fitina sarki daya shine gaskiya gahada kan Al umma Allah yasamudace dagaskiya domin allah
@Twitter302
@Twitter302 4 ай бұрын
Wannan gaskiya ne yunkurowace irin talisman daga ruku'u Gaskiya Allah ya samudace amin da ni Abubakar Umar gambo iyawuya abuja gwarinpa Allah ya saka da alkai riy 🙏💯💯🌠
@yahyajibril3218
@yahyajibril3218 4 ай бұрын
Allah zai tanbayeka in baka daɗi sunan shafinba dan aguje musu
@MouSea-kh5ng
@MouSea-kh5ng 4 ай бұрын
Gaskiya ne malam Yakamata a nuna bidiyo ba suraba
@nourimalam126
@nourimalam126 4 ай бұрын
Allah sulhunta tsakaninsu
@ليثوسام-غ1ك
@ليثوسام-غ1ك 4 ай бұрын
Honorable karya kakeyi idan kunasu kuda masarutinne ai sekuci kawai kunrushe wancan tsarin aminu ado kukasani san zuciyane irin na kwankwaso da makarabanshi yanson zuciya Allah ya saukar muko da balai
@bintaisah5854
@bintaisah5854 4 ай бұрын
Wanda sukayi addu a Ameen wandasukayi hushi kuyihakuri mini addu a
@ahmadmuhammad6922
@ahmadmuhammad6922 4 ай бұрын
Wannan danbarwar ta tsakanin 'yanbirni ce da mazauna karkara. Rimi ya nada, Sabo danbirni ya rushe, Ganduje ya nada, Gida-gida danbirni ya rushe. Tarihin Hausawa ya fara da masarautu sama da saba'in (70) a arewacin Nijeriya ta yau kafin zuwan Mujaddadi Shehu Usman(R.A). Wannan ya hada da Gaya, Karaye, Rano, Kiru, Auyo, da sauransu. Don haka idan tarihi ake son kafawa, sai a lura da asalin tarihin Hausawa ba labarin da bai wuce shekara dari biyu ba. A karshe, rayo da masarautu a kasar Hausa ba bakon al'amari ne ba, ya faru a Jigawa, Zamfara da sauran yankunan kasar Hausa. Duk garin da yake da ganuwa( garu, badala) asalinsa sarki ne maicingashinsa kafin zuwa "yanjihadi. Hausawa ba su taba zama a dunkule ba sai da zuwa daular Sakkwato. Daular Borno ta shigo kasashe Hausawa kamar Hadejia, Dutse-gadawur da sauransu, Amma a yau, idan Borno ta nemi dawowarsu cikin daularta, ta nemi rashin zaman lafiya. Don haka, ba duk dan jihar Kano ne yake Bakano ba idan aka koma tarihin da ake so a tabbatar.
@MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz
@MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz 4 ай бұрын
ABDULJABBAR KABARA. DUK WANDA YA YI MASA SHARRI BA ZAI ZAUNA LAFIYA BA INSHALLAH SUN SAN GASKIYA AMMA SUN KITA. KU LURA JAMA'A DUK WANDA YA SA HANNUN SA A CIKI SHIMA YA SAMU DAMUWA A GYARA KARFIN LAHIRA
@idrisabdullahi9104
@idrisabdullahi9104 4 ай бұрын
Allah yasa mudace
@ليثوسام-غ1ك
@ليثوسام-غ1ك 4 ай бұрын
Bakin jinin ado bayaro a wajan kwankwaso shine yashafi aminu ado kunada san zuciya wallahi kuna kawo cewa ganduje shiyaraba to kuma yanzo gashinan kunyi gaskiya ku shaidanune wallahi
@Mardiyaabubakar1-zs6vp
@Mardiyaabubakar1-zs6vp 4 ай бұрын
Allah Sauwaka Ameeen Yahayyu Yaqayyumu
@Aliyubawa-fq1jk
@Aliyubawa-fq1jk 4 ай бұрын
Domin sune basusan Allahba Kuma Dansunhi karfin doka Mal Abu Aisha kudaina bayanka irinwannan raayin domin zaijawo tauye hakin aminu ado bayaro domin zaa iyatauyemai hakin dandai anatunanin shizaiiya hakura
@saidoumahamadou2915
@saidoumahamadou2915 3 ай бұрын
Asalamu alaikum warahamatulahi tayane zaadan hausawa da fulani ahadasu acemusu hausafulani
@sanidanmamazxzdsani5662
@sanidanmamazxzdsani5662 4 ай бұрын
Allah ya kawo sauki
@OumouFadila-ch8gm
@OumouFadila-ch8gm 4 ай бұрын
Allah ya biyaka da gidan Al jannah
@Ibrahim-x9m2m
@Ibrahim-x9m2m 4 ай бұрын
Duk wannan abun dakuke gani kwankwaso ne silar faruwar su wlh shiya dauke sarautar gidan ado bayero y bawa jikan gidan kuma pha ado bayero yanada yaya manya hakimai kowa yasani
@ليثوسام-غ1ك
@ليثوسام-غ1ك 4 ай бұрын
Indai akwai irinsu kwankwaso manyan banza bamasusan zaman lafiya bane bantaba ganin shugaba maisun zuciya irin kwankwaso ba ga zagin abukin adawa
@bintaisah5854
@bintaisah5854 4 ай бұрын
Ja akuyi hakuri kuhadakai kamar yadda musulunci yace inkazagi danfodiyo kazagi addini darashin sani kuyihakuri kada akaryamu tawannan hayar Allah yabamu zama lafiya
@prettyhafsattv2915
@prettyhafsattv2915 4 ай бұрын
Mudai gaskiya munfi son sunusi lamido sunusi sbd yafi taimakon al'umma wllh idan da zaa samu masu Mulki ire iren sa da baa samu talauci yayi yawa irin haka ba
@MuktarIsah-bs7kr
@MuktarIsah-bs7kr 4 ай бұрын
Dareth.kodena.nuna.bangaranci.Alhali.ku.yanjaridane
@kabirtasiuismail
@kabirtasiuismail 4 ай бұрын
Wallahi malam abu Aisha kabani mamaki , karara saboda tsabar kabila kabilanci da tsantsar kin Hausawa da ke cikin zuciyar ka kazo kana cewa wai wadancan sarakunan Hausawa na baya bamasu tasiri bane? Kana maganar ma ranka abace? A gaskiya inada jaaa sosai akan wadannan maganganu naka, kaje ka sake bincike domin da basuda tasirin ai ba zasuyi yake yake fada fadada kasa ba, da ba'a gina masallacin cikin gari ba, da ba'a gina gidan rumfa ba, da ba'a kirkiro
@al-furqanwalhudatv
@al-furqanwalhudatv 4 ай бұрын
Ai babu wata masarauta ta fukani zalla ko ta hausawa zalla fuka a tarw suke baa tantancewa munafuccin turawa nensuka totso abin, ina so ka kawo min hujjar da take tabbatar da sarakuna kafin dan fodiyo hausawa ne zalla ko bayan zuwansa fuoani. ne zalla? kuji tsoron Allah ku dena kokarin tayar da yaki a arewa mai aminci ku sani zaku mutu kubat zuriya Allah zai iya jarrabarsu da masifun makircin da kuke kullawa. wlh kini kiristane ba xan karbo kwangikar kulla yaki ta hanyar raba kan jama'aba.
@murtalaabubakar2215
@murtalaabubakar2215 4 ай бұрын
Amma kun Iya zaunawa Ku yanke hukunci Akan Abunda bakuda masaniya Akai, yanzu haka barayi Fulani karkashin Ikon SU muke a Zamfara, Amma Idan kun Tashi cewa Kuke yi su Ake zalunta wallahi Duk Wanda ya bayar Da shaidar Zur Akan Abunda bakuda masaniya Akai bamu yafe muku Ba Sai Allah ya bi mana hakkin mu gareku Don wallahi Nasan bakin zaluncin Da suke Muna Kai kayi kadan kace kasan Abunda Ke faruwa A kauyukkan mu Karya ne
@nuraaminu2331
@nuraaminu2331 4 ай бұрын
Ni ma na yi masa uzuri watakila ya na shirin dagowane da ga rukui amma idan ciwon baya ya ke to dolene sai ya yi limancin
@MuktarIsah-bs7kr
@MuktarIsah-bs7kr 4 ай бұрын
ANYIWALKIYA.MUNGANKU.AFILI.JARUMA.MAITARIHI.TANANAN
@babangayougayou1094
@babangayougayou1094 4 ай бұрын
Ya kamata A gurfanar da ganduji gaban kuliya domin ya janyo rudani da ranrabuwar kanu A Kano da masarautar ni dai banji daɗin faruwar haka ba
@SaifullahiSulaiman-s6f
@SaifullahiSulaiman-s6f 4 ай бұрын
Karya kake tunda dan ta adda yazo yayi fashin sarautar hausawa ya bawa wannan bakin yaren naku shine har kake wata magana ta banza mugun iri kamar dan fodio dan ta adda
@zubainaibrahim8866
@zubainaibrahim8866 4 ай бұрын
Kaidai kashiga rigar musuluncine dontada zaune tsaya.
@fatimamuhammad7967
@fatimamuhammad7967 4 ай бұрын
Wllh malam kayi adalci nima nasan yazo dagowane aka dauka aiba yau yafara jan sallah ba,kuma kasan adedai wannan lokacin akwai yan hamayya
@ابوبكرمام
@ابوبكرمام 4 ай бұрын
❤❤❤
@saidoumahamadou2915
@saidoumahamadou2915 3 ай бұрын
Ni bahaushene ba hausafulani ba
@aboumaharadjimammaneabouma5249
@aboumaharadjimammaneabouma5249 4 ай бұрын
duk mai hankali zai lura da cewa yazo dagowa daga ruku,u
@zubainaibrahim8866
@zubainaibrahim8866 4 ай бұрын
Wannan ai yana dagowane daga ruku'uine kafin mamu subi
@auwaludanlami1061
@auwaludanlami1061 4 ай бұрын
kai bamasanin tafihibane kaje kakaranci tarihin kano anmabakasaniba
@YauOil
@YauOil 4 ай бұрын
Karyakakiyi munifuki Dan shegiya mufuki
@abdourrahmanedoudou8629
@abdourrahmanedoudou8629 4 ай бұрын
an Daina bawtar ababen sa kazana ne ayanzu?
@abuaishaalfurqan
@abuaishaalfurqan 4 ай бұрын
allah ya tai make ka yayi make rahma Dan uwa, Ina socks tuna , Har annabi saw ya bar duniya ana bautar gumaka akwai mushrikai da yahudawa da kiristoci a ko ina na duniy, Amma kuma NASCAR da aka samu shine rinjayen musulunci da yawaitar musulmai da tsayawar musuounci da kararsa Saban in da da musulunci bashi da rinjayen Bai tsaya da kafarsa ba, yanzu Koda ana shirka Amma kuma musulunci ya kafu yayi rinjaye in an kwatanta da kafin zuwan Dan fodiyo.
@ahmadmuhammad6922
@ahmadmuhammad6922 4 ай бұрын
Malam kana yanke hukunci akan abinda ka jahilta. Duk garuruwan Hausawa masu sarki kuma da ganuwa(garu, badala) suna da masallatai da malamai, suna sallah da sauran ibadu kafin kafa daular Usmaniya. Suna da duk wani mataki na harkar mulki maikama da musulunci. Kuma ya kamata ka yi musi uzuri don zamanin da suka sami kansu a ciki na rashin aminci, bauta, da rashin cikakken tsaro. Bayan jihadi, sarakun daular sun daina yake-yake a tsakaninsu? An daina sarakunan bori, mu'amala da aljannu, camfi, da sauransu? Fatanmu shine Allah ya gafarta musu.
@kmuhd9473
@kmuhd9473 4 ай бұрын
Allah ya kawo sauki
@رضوانربيع-خ5ض
@رضوانربيع-خ5ض 4 ай бұрын
Ai mlm yan siyasar arewacin Najeriya sune suka kawo rashin zaman lafiyar mutanen arewa domin bawai cigaban yankin bane agabansu mezasu samu tunda sani abacha ya rasu babu wani abu nacigaba da siyasa takawo a Nijeriya se ta addanci da rashin kwanciyar hankali da rikicin kabilanci da rashin wutar lantarki da rashin ruwa duk wanda yakai shekara 45yasan cewa yan siyasa sunci amanar Nigeria da talakawansu ai sunadade suna haddasa masifu iri iri yan siyasa yaro me shekara 30:bazesan komaiba a Nijeriya
@hapsatsali8739
@hapsatsali8739 4 ай бұрын
In don talaka akeyi to mụ talakan Kano bamason sanusi mụ aminu mukeso aDalin sarki ba wancan firaunan ba Mai gadanta danuna karfa karfa amulki Allah raba mụ dashi har abada
@ibrahimsalisu8742
@ibrahimsalisu8742 4 ай бұрын
Yayin dagowa daga ruku u nai
@YauOil
@YauOil 4 ай бұрын
Jikukin Dan ta ada danfudiwu fulani karnkuyazu fulani jikukin dan ta ada danfudiwu karyakakiyi
@mustaphaabdallah1681
@mustaphaabdallah1681 4 ай бұрын
karya kake wlh masarauta ta hausawa ce
@abuaishaalfurqan
@abuaishaalfurqan 4 ай бұрын
su waye hausawa meye tarihinsu kai way a hausawa din? gaya min asalinka a a hausawa kawai an dauki ainyamurai da wasu katadawa masu jin yaren hausa suna son tada mana fitina wlh duk bahaushen adaki baya kyamatar bafulatani, baya jin bafulatani a matsayin makiyi, dan. haka kuyi ku gama daga ku har masu baku kwangilar zaku mutu da bakin ciki. hausa fullani na nan a masayin Al'umma daya.
@murtalaabubakar2215
@murtalaabubakar2215 4 ай бұрын
Saukin Ta Dai Har cikin Ku Fulani masu kaskanta hausawa kuna kanbama kanku Da nuna wa Duniya kune musulmai TO akwai kafirai a cikin ku
@suleimangane8175
@suleimangane8175 4 ай бұрын
To idan mikewa Yake daga ruku'u fa?
@admz5513
@admz5513 4 ай бұрын
Yahaqura haka Allah yaso
@MurtalaMuhammad-vn4qm
@MurtalaMuhammad-vn4qm 4 ай бұрын
Wallahi Suna nan sunaso Sai sunsa gaba a tsaka nin mu hadda 'Yan wasu kasashen da suke Kiran Kansu Hausawa
Amazing Parenting Hacks! 👶✨ #ParentingTips #LifeHacks
00:18
Snack Chat
Рет қаралды 22 МЛН
Новый уровень твоей сосиски
00:33
Кушать Хочу
Рет қаралды 4,8 МЛН
GIANT Gummy Worm Pt.6 #shorts
00:46
Mr DegrEE
Рет қаралды 84 МЛН
WORLD BEST MAGIC SECRETS
00:50
MasomkaMagic
Рет қаралды 52 МЛН
Reinstated Sanusi Receives Appointment Letter As Emir Of Kano
2:58
Channels Television
Рет қаралды 79 М.
Halin da ake Ciki a Fadar Sarkin Kano
9:34
kwankwasiyya Movement
Рет қаралды 29 М.
Tarihin Sarautar Kano, Masarauta da Sarakuna | Reaction
31:41
Fitar Abba gida-gida Zuwa FadarMasarauta Kano
3:02
KANO 360 tv
Рет қаралды 1,9 М.
Amazing Parenting Hacks! 👶✨ #ParentingTips #LifeHacks
00:18
Snack Chat
Рет қаралды 22 МЛН