Gaskiya ne wannan Mallam Ibrahim Gamawa Nima Dan Gamawa Kuma Mun Shaida Wannan Ibtilai Amma Gwamnan Bauchi Ko Ziyarar Gani da Ido ma Baiyiba Wannan Abin Takaicine Abun Kunya Allah Ka Kawo mana Shugabannin Masu Imani Sannan Maganar Hanyoyi da akeyin Mu Yan Gamawa Local Government Bamu Shaida Ba 😢😢😢😢😢
@masaudumusa-m8s8 күн бұрын
Allah ya kyauta , Amma gaskiya Akwai matsala
@Theordinarypresidentson9 күн бұрын
Gaskiya Comrade Dantata Fa 😂 ya dau Zafi Wannan maganin Mungadi Kenan Muna Godiya Comrade Salihu Dantata Mamun😅😅😅😅😅😅
@SheriffumarIyaji10 күн бұрын
Slm nidai bana goyon bayan yan sadan jaha dalilina shene babu adal ci acikinsa