Gaskiyane malam wallahi tallahi tasha tafi kasashen larabawa taisayi kan kaza
@عمرإبرهيم-ط7م5 ай бұрын
Allah dai yakama yan uwa musulmi dauki Al umma gaza 🇵🇸
@al-furqanwalhudatv5 ай бұрын
amin
@BinulIslam-lk2hn4 ай бұрын
Allahumma a'izzal Islama Wal Muslimin ❤
@GadoGado-gr8nr4 ай бұрын
Allah
@ahmadmuhammad69225 ай бұрын
Yaudarar mayaudara, Allah ya fi su(Iran da Isra'ila). Ben Gvir ministan cikin gida na yahudawa ya nuna cewa Isra'ila ce ta kai harin, har ya nuna rashin gamsuwarsa ga dan-harin(karancin makaman da aka yi amfani) da Isra'ila ta kai. Allah ka taimaki mujahidanka na Gaza ko munafikai da bara-gurbin musulmi ba su so ba. Amin.
@al-furqanwalhudatv4 ай бұрын
amin
@DrabdoulrachidHassaneada-qo1kg5 ай бұрын
❤❤
@abdullahiabubakargambo4 ай бұрын
Lallai malan musa yusif asadussunah yayi gaskiya
@hassansuleiman96634 ай бұрын
Nima ina goyon bayan hakan,gara su karfafa kungiyoyin dake goyon bayan ta
@456mohamme5 ай бұрын
Allah yaba wa hamas ikon murkushi Israel Allah Kuma ya basu nasara kan makiya su
@al-furqanwalhudatv5 ай бұрын
Amin
@AAa-z9i8w4 ай бұрын
Ameen ya hayyu ya Qayyum ya Rabbil Alamin
@user-yx3mo5hd2x4 ай бұрын
❤❤❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉rr
@AdamMuhammad-vj1yi5 ай бұрын
Ya Allah kada kasa musulmai su yaudaru da munafurcin iran da uwar gidansu faransa
@EishaqSSaniEishaqSSani-gq3uy5 ай бұрын
Allah Kyauta
@ChiitouMohamed5 ай бұрын
Hum Allah ya kyauta
@ahmadsaad94655 ай бұрын
Dimukuradiyya yaudara ne
@user-gk3xq3nd7z5 ай бұрын
🎉🎉🎉
@Sadiyamk5 ай бұрын
Isra'ila da Iran da Amerika duk abu daya ne Allah dai yayi mana maganin su ameen ya Allah
@al-furqanwalhudatv5 ай бұрын
😥
@mamangazalimamanhassan13635 ай бұрын
Makaryaci wai ba à kashe kowaba tabard kiyayya
@chafiiciseihamza5 ай бұрын
Kaji tsoron allah Yaya zakahada kasar musulinci Iran da amorka da isirail allah yatsare muna jamhoriyal musulman ci Iran
@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo4 ай бұрын
Saudi Arabia🇸🇦 fa wllh kaji tsoran Allah
@dambenmazajetv97524 ай бұрын
Gaskiya "yan izala munafukan duniya ne kuma maƙiya Allah ne wai dole mai wannan tashir sai ya nuna Aƙidar sa ta izala maƙiya Allah tsinannu kuma maƙarya ta.
@NormalBoy-qv2vx4 ай бұрын
Karya kake walahi izala gaskiyace izala Sunfi malamanku ilimi Dari bisa Dari dan anbarku Kuna iskanci cikin addini har zakuzo Kuna zagin malaman Sunnah na Allah go ponish all up Nah
@OkashaabdullahAlfauzan4 ай бұрын
wannan harin da Isra'ila aka kaiwa ko ba bisa kuskure ne sai Isra'ila ta ɗau fansa amma wai suna cewa bazasu rama ba mtsew mu dai Musulmai yanzu munfi kowa tsoro a wannan zamanin 😢
@jamiluadamumagaji73155 ай бұрын
Malam idan anazaton hadinkai tsakanin iran da israila , ai zatone amma tsakanin saudiya da israila babu zato babu shakka suna hade suna tare uwadaya uba daya
@USMAN..DONO-t1h5 ай бұрын
Gaskiya ne maganar ka abokina suna tare uwa Daya uba Daya
@OkashaabdullahAlfauzan4 ай бұрын
Gaskiya nima ko shakka banayi,
@AdamMuhammad-vj1yi5 ай бұрын
Dama wasan kwaikwayo ne
@kabilouibrahim4655 ай бұрын
Assalamualaikum
@AbbaAbba-mw6dh5 ай бұрын
Allah ya kara daukaka
@mahamedbello45525 ай бұрын
Allah shikeuta
@ChafaiRassata5 ай бұрын
🇷🇺🇮🇷♥️♥️♥️♥️
@user-lr7jv5rz2z5 ай бұрын
🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲☝️🇮🇷🤲🤲🤲🤲🇵🇸😭🤲🤲🤲
@USMAN..DONO-t1h5 ай бұрын
Ubangiji katai maki Yan shi a wallahi sunfi saudiya munafikan banza Allah yakarawa Iran lafiya
@AdamMuhammad-vj1yi5 ай бұрын
Wawa Dan kyauye kaje ka shiga makaranta
@user-yw6wf4if9g5 ай бұрын
❤gaskiyaakoiboyayanwaniabuaciko
@Manyajamilu-hc1bh5 ай бұрын
Iran tayi kokari
@Ibrahim-qy1he5 ай бұрын
Munajin dadi labaran ka da ga nan abidjan
@AbdallahIhigaran-oq6jl4 ай бұрын
Ni bacincikina shine shuwagaban nin larabawa musaman saudya tayadda ta jibinci amerika ana kashin musulmi a Palestine amma sunyi gum .shin KO sarkin saudya musulmine kuwa????????