Assalamu Alaykum warahmatullahiwabarakatuhu ykk ya ayki
@Munktar22 күн бұрын
Barka daranar talahta❤❤
@JidoAli-ht5cy22 күн бұрын
🎉🎉❤❤
@AssanKirilla22 күн бұрын
Iyalan mahammadou bazum sunrenalana hankali suyi watasida mo sekaru nawo mokai sanadin uwayenhi yanzuma ina libiya kuma allah ya isa
@RabiuAhmad-ri4xf22 күн бұрын
Baba Tinubu saikariga Rana faduwa🥱🥱bazakayi Tazarceba in'Allah yayarda,Sbd kakassara Nigeria.😢
@Istandwithreality22 күн бұрын
Muhammadu Buhari ne ya wargaza Nigeria. Tundaga lokacin da Buhari ya kulle iyakokin makobtan Nigeria matsaloli sukafara kamari a Nigeria musamman arewaci.
@Istandwithreality22 күн бұрын
Iran ta kashe mutum daya bbc kuna yadawa amma ga israila ta kashe mutane fiye da dubu talatin da hudu amma kuna lullubewa.