Duk wadanda su kayi magana ba wamda yace a dena sa6on Allah, yakamata mu tuba zuwa ga Allah a dena alfasha sai Allah ya dubemu ya bamu shugabbani nagari
@ibsnomaa4 ай бұрын
Wallahi tallahi insha Allahu wannan azzalumin dan shegiyar tsohon da duk wata APC sun gama mulki.
@prettyhafsattv29154 ай бұрын
Kawai su kashemu su huta mun gaji
@MamaneIsmaila4 ай бұрын
Allah ya kawo mana mapita
@saniyunus61724 ай бұрын
Allah yasa mudace
@adamuhamza23954 ай бұрын
Uhmm Nigeria kenan
@IbrahimMahamuda-jo4lt4 ай бұрын
Allah yasamudace
@ibsnomaa4 ай бұрын
Wallahi dama haka suke nufi wallahi. Idan mun fito da sunan zanga zanga sai suce munyi bore muna fada da gwamnati. Gaskiya gwara mutuwar da wannan mummnar rayuwar. Allah ya saka maka da alkhairi.
@MurtalaMuhammad-vn4qm4 ай бұрын
Wallahi mulkin sojane ya dace da nijeriya kowama yaci ubansa
@sakinadeeni47134 ай бұрын
Yes da tuba kuma zuwa ga Allah a rage sa6o, idan muka gyara sai Allah ya bamu shugabanni nagari
@aliyumsani24muhammad144 ай бұрын
Allah ubangiji yatausaya mana
@BUHARIALIYU-u5r4 ай бұрын
Allah ya kiyayemu Baki daya
@MayamSani-vd7dh4 ай бұрын
An iska suna kai iyayen annabi wuta tau ta ina zamusauki sai allah yajarapce mu
@Ibrahim-x9m2m4 ай бұрын
toh ana kai iyayen ma'aiki wuta b dole aga masifa ai ba'a fara ganin komai b Allah y sa mugane kawai
@OBO.0024 ай бұрын
Tsakani da Allah anacikin wani hali a Nigeria wllhy amma akoma ga Allah zamuga daidai insha Allah zamu samu sauki da ikon Allah🙏
@sakinadeeni47134 ай бұрын
Gsky kan Allah yana haquri damu dan ana sa6awa Allah da yawa
@sulaimankhairan54804 ай бұрын
Abun da ban ma maki shuwagaban nin mu basa yi mana adalci sum mai damu dab bobi sum mai damu mata lauta suna kashemu da ran mu tun lokacin mutuwar mu bai yiba wlh