Рет қаралды 8,752
Kotu ta cire wa hamɓararren shugaban Nijar rigar kariya. Jam'liyyar ANC ta amince ta yi haɗaka da wasu ƙananan jam'iyyu bayan ta gaza samun rinjaye a zaɓen da ya gabata. An yi artabu tsakanin dakarun Isra'ila da mayakan Hamas a kusa da kan iyakar Lebanon.