Рет қаралды 10,536
Munira Sulaiman Tanimu na daya daga cikin zaratan matasan mata a Arewacin Najeriya da ta ciri tuta a bangaren ilimi, sana’o’i, siyasa, tallafawa ilimin ‘ya’ya mata ‘yan talla. Mun tattauna da ita don jin tarihin rayuwarta da kalubalen da ta fuskanta.