Inama Ace Maqaryatan Malaman Nigeria Zasu Fahimci Minene Addinin Musuluncin Da Kanshi Wllh da Sun Riqawa kansu Adalci Wajen Yiwa Allah Karan Tsaye Tsakaninsa Da Bayinsa Allah Dai Ka Qara Ganar da Mu.
@webaje86023 жыл бұрын
Wannan ai hadama al umma masifa ne sam beyiba wallahi
@abdoulnasser77073 жыл бұрын
Humm wannan bawan allah kayi hattara baka isa ka auri aljanaba Allah shiryaka kadaina karya
@7nuccydivya3563 жыл бұрын
Ina da kanwa karama kuma Shakararta 7 Amma wlh Aljanu sun sata agaba bata da lpy sosai dan Allah yan uwa kutayamu da addu,a Allah ya rabata dasu😔😔😔😔😔😔😔😔😔
@zaakliberia76613 жыл бұрын
Allah ya Bata lafiya
@saiduinuwa28213 жыл бұрын
Niban qaryatakaba Amma nasan aljanu sunada baiwa bairinta Dan adamba don Allah meye shawara akan masifun dasuke faruwa a Nigeria yaya zaayi akama munafukan nageria tunda kukuna ganinnmu mu bama ganinku
@saiduinuwa28213 жыл бұрын
Don Allah yaje yakamo mana shekau ko yan garkuwa da mutane semuyadda
@arewatinatarwatv59113 жыл бұрын
Hakan né ba
@rabiabdurrahman97683 жыл бұрын
Ai duk mai hankali ya san karya yake. Ya ce shi da mahaifiyar sa suka fada rijiya, a wani lokaci kuma yace shi kadai ya kucce da ga bayan mahaifiyar sa ya fada rijiya. Haba wannan dai Allah ya shirye shi amin.
@salmausuman95633 жыл бұрын
Gskiya ne wannan kai jama a allah ya saka mudace ya allah ka rabamu da zuwa wajan buka
@yusifsileman55603 жыл бұрын
Ai dama maganar da hankali bazai daukaba ne I banda karya Taya aljannu zasu Sha yar dashi subashi ya San Nan amaganarsa Wai ALJAN nunma sarakai Har da na dashi wakili su. Umm nifa abin da nake gani Yana so ya cuci matasanmu yace zai iya hada Auren mutun da ALJAN abin da Allah ya haramta shi zai halatta abin MA ya kau cewa addini Allah kauta mana nigeriya a masifa suna Kara janyo wata Kuma waishi Malami
@itzrealgambossabiusm59233 жыл бұрын
Ai akwai matsala a maganarsa savoda so yke y halatta abunda Allah y haramta
@naalhajinaalhaji38283 жыл бұрын
Hakane fa
@labaranumardanmusa23813 жыл бұрын
Hahaha
@aminumalansuleywani39473 жыл бұрын
Allah yakiyayemu sherin bokaye
@ousseiniissoufouahmed29013 жыл бұрын
To Allah ka tsaremu Amine
@babagiade76913 жыл бұрын
kuma ya kamata kuyi hira dashi ne kowa ya ganku tare sai mu yarda da bayanin ku
@user-fj9ob6qb5z3 жыл бұрын
Allah yasa mudace
@user-mn3nm2pm9j3 жыл бұрын
Ku kun mayarda ƙarya da yaudara sune hanƴar da zaku jawo hankalin mutane su kalli abinda kuka saka, ku sani baza kuyi nasaraba kuma buƙatarku bazata biyaba, Allah yasa ku gane ku dena yaudara
@aminaabupaker86903 жыл бұрын
Allah ya kiyayemu daga sharrin mushirkai
@issaadamouabdourrazak7543 жыл бұрын
Amin ya hayyu ya qayyum
@mahamadousaniyahaya67683 жыл бұрын
Baki yafadi alkairi KO yayi hsirou
@maryamalhassan80223 жыл бұрын
😂😂😂sannu wakilin aljanu,makaryaci kawai
@abdallahihigaran26783 жыл бұрын
Sannu kema gaskya kin birgeni ,shin ko kina da aure???
@alliyahayamadawa86603 жыл бұрын
Hhhh kinan zakaye wof daita
@M_S_K_B3 жыл бұрын
Respect tsohon wasu ne
@gaskiyakawaifairatv76123 жыл бұрын
Maryam ga wani iya sonki Naji iya tambayarki Wai kina da aure????
@lauwalimaigamo10683 жыл бұрын
Ya ne
@webaje86023 жыл бұрын
Allah yakyauta dekawai
@saidumahammadtakalmawataka89073 жыл бұрын
Khai wlhy baka tsoron Allah babu aure tsakanin mutum da aljan
@tasneemtv55703 жыл бұрын
Na kalli wani labarin sa, akwai tuqa da warwara, yace mahaifiyarsa ce tafada rijia yana a goye., aka samota shikuma aljnu suka daukeshi , wani video kuma ye subucewa yai yafada. Ina gaskiyar maganar.
@abdulfatawu57743 жыл бұрын
Nimadai na lura da haka
@aliyuisyaku79173 жыл бұрын
Makaryaci ne kawai
@abdulfatawu57743 жыл бұрын
@@aliyuisyaku7917 wallahi kuwa
@germanyg47253 жыл бұрын
Nima nayi wannan tunanin
@halimasulaiman29143 жыл бұрын
Allah ka shirya
@user-vk1jn2wy9o3 жыл бұрын
الله كريم
@isyaabubakar83963 жыл бұрын
Allah ya kyuta
@hamisuhassan51843 жыл бұрын
Allah yan bakin ciki koh indai baku Allah ya bawa wata baiwa ba sai hasada
@fahmeytv15993 жыл бұрын
Hakane ba bin da Allah bazai iyaba In bazai makaba bahasada
@KhanKhan-tj5xn3 жыл бұрын
Wlh ni dama van yarda ba
@SairaMoviesNews3 жыл бұрын
Nagode👍👍👍👍
@hausaafricarastafreedomwan54653 жыл бұрын
Gaskiya 😁👍
@sadiyaado69043 жыл бұрын
Yallabai Ramadan ake Yi fa 🙄🙄🙄
@hussainimsulaimanhadejia70133 жыл бұрын
madallah fada mar gaskiya daiii
@umarfaruk89943 жыл бұрын
Qarya kamasa did do yache ba xebbuba
@omarmuaz55253 жыл бұрын
Kasuwa yake nema shiyasa bakuga yan kolin magunguna 😂😂😂😂😂
@maryamabubakar19083 жыл бұрын
Masha allah
@abaabba91463 жыл бұрын
Mallam Kaduba maganganunka fa
@ibrahimbala86203 жыл бұрын
Ibrabala12
@officialabz53973 жыл бұрын
Wannan fa tsohon video ne
@mamanissa25823 жыл бұрын
Malan alfurqan agaskia hane / to amma shirka ne ga muslmi
@AdamAdam-eu1kk Жыл бұрын
Lallai kam har matarka
@danbozowahausatv91553 жыл бұрын
Masha Allah
@hfhhhghhh59223 жыл бұрын
miimzm
@danbozowahausatv91553 жыл бұрын
@@hfhhhghhh5922 🤔🤔
@roufaiezango21003 жыл бұрын
Yanason yasa mutane cikin shirkane kawai musanman wa anda ke cikin kufar na.isa
@shamsiabdullahi43533 жыл бұрын
Allah y kwauta
@auwaluibrahim96533 жыл бұрын
Dan hauka
@user-bt4oq9wx2g3 жыл бұрын
FISAL
@halidhatim86183 жыл бұрын
Wannan karya ma bai iya ba🤔🤔🤔🤔
@user-ws2cb3lg8l3 жыл бұрын
هههههههههههه
@itzrealgambossabiusm59233 жыл бұрын
Ai wannan abunda yke fada so yake yasamu kudi da mutane sannan yakuma koya musu shirka
@umaimahabibu72543 жыл бұрын
Mgn shi dama hankali bazai dauka ba
@laminusani50803 жыл бұрын
Dama mu munsan karya ce yake
@babayeauwal83553 жыл бұрын
Allah kakaremu dan girmanka
@digitron__2333 жыл бұрын
😂😂😂😂
@mudassiraminu97203 жыл бұрын
Kaima me karyatawan kana Kama da aljanun
@roufaiezango21003 жыл бұрын
Kadogara ga Allah shike komi
@roufaiezango21003 жыл бұрын
Yaya
@abdullahiusman79943 жыл бұрын
Kaji tsoron Allah zakayiwa Allah bayani ranar gobe tayaya wannan bawan nashi yayi Kama da aljani
@mudassiraminu97203 жыл бұрын
@@abdullahiusman7994 Yana kaman ne Ni nagani
@user-bq7it7fb6w3 жыл бұрын
.
@idrissousseni74773 жыл бұрын
Kay karya yake
@adamouyoussouf17203 жыл бұрын
Charrin boka allah yakiyaye
@ismaelahmad24913 жыл бұрын
👹👹👹🙊🙊😂🤣🤣
@ibrahimmuhammad66983 жыл бұрын
To Allah ba, abinda bay iyaba kude yanizala agunku komai qaryane
@umaribrahim61023 жыл бұрын
Da halamu aljunuun ya shafe ka
@asmaelabdalachannel78933 жыл бұрын
😂😂😂😂
@abdoullayaskia74343 жыл бұрын
Kenan a wace darika ya halta Dan adam ya auri aljanah?
@aishatumuhd23173 жыл бұрын
@@abdoullayaskia7434 cemaka yayi shi dan darikane kokuma yan darika kuka renama wayo
@manir_jgtv52483 жыл бұрын
Haba mallam aiba aure tsakanin mutum da aljan sbd haramunne.....kaikuma cemaka yayi dan dariqane kokuma don kunraina yan dariqa?
@djaririsidi77293 жыл бұрын
Kai jamaa boka tashahara.bagaskiyaneba
@user-vk1jn2wy9o3 жыл бұрын
😂😂😂😂😂😂😂
@antiramatou42483 жыл бұрын
Cet faut cet un menteur karyya ya ké yi
@abdoulnasser77073 жыл бұрын
Humm wannan bawan allah kayi hattara baka isa ka auri aljanaba Allah shiryaka kadaina karya
@laminehamani85523 жыл бұрын
Idan dagaske ne to ya nuna mana hitunan ta muganta yayin tazo fira da daya matar tasa da kuma hotunan da yacce yakauko akarkachin kasa