wlh senetoci da rebs su suke da laifi don me akazabesu a tsaya sosai sudawo abi hanyoyin da zasu dawo gida dukansu kar ayarda asake zabensu atauna duwatso don aya.tajitso 😭😭
@khadimulansartv4 ай бұрын
Allah ya kawo mafita Amma kaima kana cikin Wanda ka ingiza mutane wajen za6an wannan gomnati
@gonibabba94454 ай бұрын
Laifin nakune
@DoumachiGambo-cr7wk4 ай бұрын
Mulki democratia kénan walahi A koma mulkin Soja kawai chiné mafita,ko mu zzabi Abba Al'mustapha shiné mai towsai al'oumma Nigéria!!!!BABU MAGATAN A NIGERIA ADULLAÏ AL'OUMMA KAP KIN MINISTRORIN KUNJI KUMYA A AFRIKA TSINAN NI ALLAH!!!
@abubakarharuna27144 ай бұрын
Mallam Ai kune Yan Muslim Muslim ticke, Daman me kukeso.
@رضوانربيع-خ5ض4 ай бұрын
Ai wlh siyasa ba alkhairi bace zalunci ne zallah acikinta kowa yahau mulki tofa dukiyar ƙasa tazama tashi amma a Afrika
@jibrilauwal99544 ай бұрын
Muslim musim na aiki
@Mk126104 ай бұрын
Wai malam ba kune kukace muyi muslim muslim ticket ba???
@رضوانربيع-خ5ض4 ай бұрын
Sanin mutumin kirki se Allah hasashe ne kuma haka akeso idan kanazaton Mutum mutumin kirki ne se yazo ya canza toyakamata kadawo daga rakiyarsu
@mansurabubakar984 ай бұрын
Eh muna baku bane kuka zalunci mutane Akan a sabi tinubu makaryaci kawai lol Koma manta lokacin da kafito fili kana cewa dan atiku abubakar baya sallah kafuri ne ?