Masha Allah, malam Junaid Allah yabiya da gidan Aljanna firdaus wannan nasiha kuma ku siffantu da ita don kuwa kun rasa ta kuma musamman Abdul fathi agyara don Allah
@nurasharifbalamashaallah17353 ай бұрын
Allah yakareka ya daukaka ka ya kare imaninka❤❤❤❤❤❤
@sambomusabinniuga76823 ай бұрын
Masha allah Sai godiya ga allah
@mustaphasurajosurajo63093 ай бұрын
Allah ya Isa kun batawa kanku addini da bidia kuna dora mutane akan bata
@khadimibachiroudamagaram29833 ай бұрын
❤اللهم صل على سيدنا محمد الفاتح لما اغلق والخاتم لما سبق ناصر الحق بالحق والهادي الى صراطك المستقيم وعلى ءاله حق قدره ومقداره العظيم❤
@yahayagoumbi83403 ай бұрын
Amma dai ya kamata kin tijjaniya Ku cenza tunani:da anyiwa malaminku wani Abu sai kuce hasada ce,to Ku naku malamai masu yiwa wa'ansu Haka fa,suma hasada ce?yanzu ka dubin irin yadda prof Maqari yayiwa Jaafar Mahmoud da Albani zariya zazzafen raddi Wanda aciki yake ce musu ai jahilci ne,saboda wata fasarar kalma Daya,Yana cewa Albani dan iska saboda ya taba malaminsa Sharif sale,sai gashi dan Alkasum hotoro ya siffantashi da jahilci akan jinginawa Ibni taimiyya wata magana,kun fito kuna kiranshi da mahasadi,to idan Hakane shima prof Maqari mahasadi ne,dut abinda ankai mai,shi ya janyowa Kansa,domin ba yadda za'ayi ka karanta lugga ka dinga dirar mikiya cikin wa'ansu fannoni alhali akwai ahlil abin,kuma ace wai su zura ido su barka,kuma abin mamaki,dangane da sha'anin amsar junaidu,kuna cewa idan ankiraishi da jahilci ba'a kyauta ba,tunda ba dole bane,wajen Bada amsa ba daidai ba,a danganta abin da jahilci,aha,to me yasa shi prof ya danganta Albani da jahilci akan fasarar kalma Daya?kuma wa'ansu n'a cewa dut mutumin da ya haddace Alkur'ani ba'a kiransa jahili,na Daya dai junaidu bai haddace Alkur'ani ba,na biyu,Ashe Hakane kuma kin tijjaniya kuke Kiran Alkassum hotoro da jahili bayen shi Malamin kira'at ne,bama kira'a Daya ba,kuma da Tafsirin kur'ani akai,amma dut wannan baisa kunka ragamasa ba,sai yanzu dan ankirai junaidu mai cakuda ayoyi daban daban,da jahili kuke ta kawo uzururuka,kin son zuciya,Allah ya shiryeku