Martanin Imam Junaid Abubakar bauchi ga Masu yimasa Hassada dakuma Zaginsa

  Рет қаралды 1,851

الحرمين الشريفين

الحرمين الشريفين

3 ай бұрын

Пікірлер: 8
@LawaliRabe-fx6bp
@LawaliRabe-fx6bp 3 ай бұрын
❤❤❤❤❤🎉🎉🎉
@MuhammadmshanWaka
@MuhammadmshanWaka 3 ай бұрын
Ma Sha Allah
@sulaimanahmad8138
@sulaimanahmad8138 3 ай бұрын
Masha Allah, malam Junaid Allah yabiya da gidan Aljanna firdaus wannan nasiha kuma ku siffantu da ita don kuwa kun rasa ta kuma musamman Abdul fathi agyara don Allah
@nurasharifbalamashaallah1735
@nurasharifbalamashaallah1735 3 ай бұрын
Allah yakareka ya daukaka ka ya kare imaninka❤❤❤❤❤❤
@sambomusabinniuga7682
@sambomusabinniuga7682 3 ай бұрын
Masha allah Sai godiya ga allah
@mustaphasurajosurajo6309
@mustaphasurajosurajo6309 3 ай бұрын
Allah ya Isa kun batawa kanku addini da bidia kuna dora mutane akan bata
@khadimibachiroudamagaram2983
@khadimibachiroudamagaram2983 3 ай бұрын
❤اللهم صل على سيدنا محمد الفاتح لما اغلق والخاتم لما سبق ناصر الحق بالحق والهادي الى صراطك المستقيم وعلى ءاله حق قدره ومقداره العظيم❤
@yahayagoumbi8340
@yahayagoumbi8340 3 ай бұрын
Amma dai ya kamata kin tijjaniya Ku cenza tunani:da anyiwa malaminku wani Abu sai kuce hasada ce,to Ku naku malamai masu yiwa wa'ansu Haka fa,suma hasada ce?yanzu ka dubin irin yadda prof Maqari yayiwa Jaafar Mahmoud da Albani zariya zazzafen raddi Wanda aciki yake ce musu ai jahilci ne,saboda wata fasarar kalma Daya,Yana cewa Albani dan iska saboda ya taba malaminsa Sharif sale,sai gashi dan Alkasum hotoro ya siffantashi da jahilci akan jinginawa Ibni taimiyya wata magana,kun fito kuna kiranshi da mahasadi,to idan Hakane shima prof Maqari mahasadi ne,dut abinda ankai mai,shi ya janyowa Kansa,domin ba yadda za'ayi ka karanta lugga ka dinga dirar mikiya cikin wa'ansu fannoni alhali akwai ahlil abin,kuma ace wai su zura ido su barka,kuma abin mamaki,dangane da sha'anin amsar junaidu,kuna cewa idan ankiraishi da jahilci ba'a kyauta ba,tunda ba dole bane,wajen Bada amsa ba daidai ba,a danganta abin da jahilci,aha,to me yasa shi prof ya danganta Albani da jahilci akan fasarar kalma Daya?kuma wa'ansu n'a cewa dut mutumin da ya haddace Alkur'ani ba'a kiransa jahili,na Daya dai junaidu bai haddace Alkur'ani ba,na biyu,Ashe Hakane kuma kin tijjaniya kuke Kiran Alkassum hotoro da jahili bayen shi Malamin kira'at ne,bama kira'a Daya ba,kuma da Tafsirin kur'ani akai,amma dut wannan baisa kunka ragamasa ba,sai yanzu dan ankirai junaidu mai cakuda ayoyi daban daban,da jahili kuke ta kawo uzururuka,kin son zuciya,Allah ya shiryeku
Martanin Sheik Abbas Sadauki Kan Jahilcin Malam Lawan Triumph
2:56:04
HARAMAIN NIGERIA
Рет қаралды 654
버블티로 체감되는 요즘 물가
00:16
진영민yeongmin
Рет қаралды 111 МЛН
I CAN’T BELIEVE I LOST 😱
00:46
Topper Guild
Рет қаралды 102 МЛН
ROCK PAPER SCISSOR! (55 MLN SUBS!) feat @PANDAGIRLOFFICIAL #shorts
00:31
NERF WAR HEAVY: Drone Battle!
00:30
MacDannyGun
Рет қаралды 51 МЛН
Ziyarar Jama'atu Nasrul Islam, Malam ya fashe da kuka bayan sauraron jawabai
22:15
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 28 М.
Martanin Prof Ibrahim Maqari Kan yarjejeniyar kungiyar Yan Luwadi
4:20
HARAMAIN NIGERIA
Рет қаралды 1,7 М.
Martanin Prof Ibrahim Maqari Kan Mummunan Halin Kunci da Ake ciki
4:56
HARAMAIN NIGERIA
Рет қаралды 2,2 М.
버블티로 체감되는 요즘 물가
00:16
진영민yeongmin
Рет қаралды 111 МЛН