Gaskiya muna tare da Annabi da sahabbansa da Ahlul baiti. (R. A.) Babu ruwan mu da duk Wanda ya yi fatanci ga manzon Allah S. A. W.)
@samailaabdullahi81453 жыл бұрын
That is true
@ashanamatchse59053 жыл бұрын
Maganar gaskiya maqari baikamata yayi wannan Maganar ba haba dan Allah . Allah ubangiji yasaka da alkairy malaman Sunnah ✅muna jinjina sheikh kabiru
@adaugambo42933 жыл бұрын
Shan jini sai wanda baisan ilimin gane hukunci a addin prof muna godiy
@rukaiyaaliyu68932 жыл бұрын
Gaskiya Kam
@vdobbbdh98103 жыл бұрын
Mâcha Allah maqari ikon Allah ne
@musalikirigumel91253 жыл бұрын
Kuma wlh duk Wanda yazagi sahabban annabi wlh sai sharia gaban Allah tunda kai ba annabi bane wlh sai mun tarwatsa mutum abin haushi agama zagin annabi bakuyi magana ba sai hukuncin ne abin magana , inkuma kaima kana da wata boyayya to Allah ya bayyana mana kuma malam Kabeer nanan dodan makiya Annabi Allah ya karar taimakon musulunci da sunna kaima kashirya amsa tambayoyin ka.....
@ibrahimmusa38733 жыл бұрын
wannan gaskiya ne
@yahayam.zakariya85582 жыл бұрын
Maga narka qarfi dan uwa
@ibrahimidrisibrahim68263 жыл бұрын
Allah yakara lfy pr maqarfi
@musamamuda86693 жыл бұрын
Bakayi adalciba yana nufin mukabalan da akayi ba karatutukanshaba don Allah kazama Mai yin adalci
@khadimibachiroudamagaram29833 жыл бұрын
Salam Malam mamuda ko ince m Mamudu kouma Ahamadu Mamudu, Mahamadu Amadou Muhammadou RASULLILLAHI Sallahu alaihi wa salam... Nasan Malam Mamuda Musa ko ze Iya ajiye hankalinsa alokacin da Har Allah(SWA) zesa ace yaga wani abu Ko kuma ace yaji da kunnan sa toh lallahai ya kamata yasan cewa Allah Ze Yimasa tanbaya akansa ko mine ne Haka komai ne né kamar yadda yake ko wayeye kuma ko Dan waye. Wannan fa'dar Allah Subhanahu Watallah ce. Dan Allah dan'uwana Kar jahilci Kar jahilci yasa ace Zamu Karyata Malami, Wanda muka gaskata cewa Malami mine kuma Limamin Al'umar Manzon Allah, wakili Acikin adinin Allah Adinin neman Manzon Allah... Zamu Karyatashi ta hanyar Wanda mukasance Matsayinsu aharakar Illimi ma. Za asamu hankali awajen wanda ya jahilinci illimin Sannin Allah da na Manzon Allah. Idan ana son gane Illimi karatu Ake zuwa ayi... Fatan Alkhayri *#Musa** Mamuda#*
@kabirousale37213 жыл бұрын
Kaji masu ilimi n'a gaske masoyin allah da Manzon allah da son gaskiya🤲🤲🤲👏👏👏
@khadimibachiroudamagaram29833 жыл бұрын
ALLAHOUMA SALLI ALA SEYDINA WA MAWLANA MOUHAMMAD BIL GHOUDOUWWI WAL ASAAL ☺️ 😍♥️
@ghalialkasim38193 жыл бұрын
Ubangiji Allah yaqara basira prop Allah yadoraka kan maqiyanka
@garzaliyahu49833 жыл бұрын
Allah yasaka Da Alabaster.kairi
@adamsiyaro35813 жыл бұрын
Masha Allah prof wannan gaskiya ne Allah saka da Alkhairi Allah qara basira mai amfani Duniya da lahira 🤲🤲 Shek maqari
@malanaminou22863 жыл бұрын
Prof Allah kara lfy
@harunatofa51683 жыл бұрын
na fahimci professa, kuma bayannin sa ya dau hankali. shi prof bai goyi bayan kowa ba, tsanrsar gaskiya ya fayyace kuma cikin fahimta babu son zuciya. ya bayyana gaskiyan abin ke faruwa da mallaman izala da abduljabbar
@nuhuibarahim47173 жыл бұрын
Allah yakara lfy Dr ibrahim maqari I
@nasirubellosanidanmalam95663 жыл бұрын
Gaskiyane Allah baida waliyyai Sama ga sahabbai proffesor makari yafadi gaskiya.
@hussainiliyasu31623 жыл бұрын
Allah ya sa yagane
@usmangambo95652 жыл бұрын
Allah y Kara karemu daga futuntunun rayuwa
@muhammedshuaibu21092 жыл бұрын
Kai jaki abduljabbar yafi ubanka yafi uwarka yafi kakanka
@abdnsr4007 Жыл бұрын
ALLAH ya sa mudace
@abubakarmuhammad46533 жыл бұрын
Allah Ya Shirye mu. Man kana yu minu Billahi falya kul khairan au liyasmut.
@abubakarmuhammad46533 жыл бұрын
Lata subbu as'habi. Allah ya saka da alkhairi. Malam na Bauchi. Abul
@salisuyusuf67813 жыл бұрын
Gaskiya Kai bamala mibane Kai wawane baka fahimtar ilimin malam Kai kuma neman suna kake banza
@youssoufabdoulaye20483 жыл бұрын
Kay banzané prof baya neman suna saboda yariga yayi sunan sa
@haleematuisah83452 жыл бұрын
Allah yasaka da alkairi malaman mu na ahlu sunnah
@oguguaanthonia43313 жыл бұрын
Subhanallah Allah ka hadakan musulmai ace yawancin ku Don duniya kuke yu
@ousseiniissoufouahmed29013 жыл бұрын
Tabass Maqari banida zurfin ilimi amma hankalinda allah soubahana hou wata allah yabani zan iya ounfani da chi domine banbanta abinda yake dai dai da abinda yake ba daidai ba shima ilimine sabida idan banida zurfin ilimi hankalina yana temaka mine gano zance wanda hankali yake iya doka tabass wanne jawabi naka maqari Gaskiyane bana tijaniya bana izala ni koungiyata ta duk mai aiki da Gaskiya ce da kuma aiki da ita Kuma tabass addini ( Mahamad S.A.W) Shinne addini na kuma banida shougaba sai duk mai bada kariya ga chougaban halita ( Annabi Mahamad S.A.W). Allah Oubanguiji yakarama fiyayyen Halitta shougaban mou ( Annabi Mahamad S.A.W) Darajja Amine Ya Hayyu Ya Qayyum.
@abdouissa1223 Жыл бұрын
.
@dawudgabo11433 жыл бұрын
Allah yakarama LFy Maganaka qaskiyane ita waskiya bata dariba daman.jama kuyi adalshi baiqoye bayanshiba.
@haoussatchadien34993 жыл бұрын
Allah yakara lfy fr bazasu taba ganewaba tunda Allah baiganar dasuba
@abdouabdoulmadjid56963 жыл бұрын
Allah yassaka da alkheiti
@fatimaalhassandanbatta90863 жыл бұрын
Wannan shine matsalar Yan izala. inda abu baizo daidai da fashimtarkuba bakwataba kabarsa koda kuwa kunsa kune akan kuskure wannan kuma ba Addini bane domin Addininmu da Annabinmu sallallahu Alaishi wasallam sunnuna Mana karbar gaskiya kodaga kun waye.dan girman Allah Musa Allah da Ma,aykinsa a duk,Kan Al amuranmu. Allah kakare Mana imaninmu da Addininmu
@nafiuusman3 жыл бұрын
Allah yajazamani prof
@nazeezeezee7263 жыл бұрын
Allah yasa ka
@khadimibachiroudamagaram29833 жыл бұрын
Alfarmar SAYYIDOUNA RASULLILLAHI Sallahu alaihi wa salam ❤️ ❤️ ❤️
@fauziyyasanimuhd56713 жыл бұрын
Wlh kaji tsoron allah
@sammanisalisu Жыл бұрын
Malam kagama magana tinda kace baka saurara karatun abduljabbar Yana da kyau kasan mutum kafin ka fara magana akansa shiyasa naga dama ace ba Kai magana a Kai ba
@shamsumusa6953 жыл бұрын
Maganar Gaskiya prof kaima maganarka Akwai Son Zuciya a Cikinta,Tayaya Zakayi"Making Decision without Knowing the Real facts"Kace baka taba Sauraran Maganar(Katobara)Abdul Jabbar fiye da minti Biyu ba amma ka fahimci wata maganar Qazafi Akayi Masa Bayan ya Amsa Cewar Eh Maganarsace,amma minti 10 yayi masa kadan.Allah ya Kyauta.
@nasirumohammed65773 жыл бұрын
Gaskiya prof yafisu da gsky Allah ya karawa prof daukaka yakuma kare shi da dukkan en hasada Ameen. Toh maiya sa suke hiwa prof karyayaki a wasu videos suke sakewa
@fatimiyyablockindustrygano56243 жыл бұрын
Dasannu Allah zai baiyana gaskiya koya yafashimta kokunso kokunki wannan karnin karnine na Ahalilbaiti
@yaouabdou23593 жыл бұрын
Kai dan allah gafara dan son zuciya, meyasa tun lokacinda yayi ta wannan kwamacalar bakafito kayi kayi magana ba sai yanzu, wannan ya nuna cewa kai ba kishin annabi kakeyi ba manufarka daban. Dan kunga a zaman da akayi majorité malaman izalane sukafi yawa dan haka abun ya staya maku a zuciya da malumankune ko kala bakwa fitowa kuce. Allah muna rokonka kanuna mana gaskiya gaskiya ce kabamu ikon binta ko a hannon waye, kanuna mana karya karya ce ka bamu ikon kaumace mata ko a hannon waye amin
@fatimausman8113 жыл бұрын
Ameen Ameen Ameen
@mustaphasani48012 жыл бұрын
Ni inganin abinda yafi kaje kasaurara first 2end
@danmameajamagana3 жыл бұрын
Allah yakarawa sadauki lagiya
@limanbachirmouhamadousabit18783 жыл бұрын
حفظ الله علامتنا المقري، وخيب حساده وفضح أعداءه !
@sahabimainasara5836 Жыл бұрын
👨✈️👩⚖️
@user-ey4sf6sx2u3 жыл бұрын
Mude mufahimci malam Ibrahim maqAri Kuma maganan shi gaskiyane
@jamalmusa51892 жыл бұрын
Malam meyasa wai kuke adawa da malam makari . Ilimi kogi ne idan malam madatai yafi maulana ilimi kamar yadda kache ba damuwa. Wllh shiyasa banason jinkaratunka malam yayi gaba saidai kumutu
@housniimam90073 жыл бұрын
Makari gaskiya kafadi wallhi m Hassan keffi
@bawaaliyudjega9893 жыл бұрын
Miyasa bakaje lokachin kakareshiba saiyanzu kaketa surutai bayan Dave wannan aitsintsar munafurchine saboda kare wata munufa taka kaje nemi wawaye irinka ibirahin makare
Wanan bagaskiyabane mallam karya kakeyi malam dukk mai hankali yasan Abdulljabar yayi batanchi ga fiyyan halita to in hadisina yayi fasara kanhakka anmashi dama yayi bayani gaban kowa yakawo aya ko hadith yakasa wanan karya kakeyi dukkune
@muhammadsalihu62523 жыл бұрын
Allah yajikan malam da darahama gaskiya ne
@rukaiyaaliyu68932 жыл бұрын
Allah ya taimaki 'yan izalar jihar Kano.
@fauziyyasanimuhd56713 жыл бұрын
Malamammu dan Allah kozama tsitstsiya 1 madaurin ko daya 1
@mohamedsalim95123 жыл бұрын
Allah ya kara kiyaye dr makari
@ahmadlimansadakanwa84853 жыл бұрын
Gaskiya prof ya fi Ku ilimi
@habiboulahhabibou22633 жыл бұрын
Tukai dan allah kace bajj abenda yakecswaba kuma kace baiyi ridaba haba malm Allah yashiryemu
@waleednooe90283 жыл бұрын
Allah yakyauta
@waleednooe90283 жыл бұрын
Nidai atawafashintar a ajiye dukwata darikako izalako salifiya ko kadiriya shifarfesa baiyidadaiba manzanmuaka tabakuma dole adaumataki bissalam daga saudiya
@arewatv41932 жыл бұрын
Hi
@umarhamid91882 жыл бұрын
تابع القصيدة (مقرّ العلم) في مدح الأستاذ إبراهيم مقري والرد على حاسده عبد الله غَدَنْ قَيا: يا حاسـدَ الـمـرفـوع فـوق نَـعائم فانـبـحْ نُـباحُـك لا يَـضُـرُّ غَــمـاما أتـريـد إطْـفاء السَّـنا من شمـسنا؟ ومتى الكِـلابُ تُـقاتِـلُ الضِرْغاما؟ مِنْ أيِّ نَـهْـرٍ قد سُـقيت مُكَــدَّرًا؟ فالنـيلُ مَـشْـرَبُ شيخنا بَـرْهاما وسقـاه سَـيِّـدنا الـشـريـف روايةً ودِرايـــةً فـلْـتَـعْــرِفِ الهَــمْــهـاما قد عِشْتَ فَوق سرير شَوْك جَهالة وغـدَا مَـبــيــتُ إمـامــنا بَـهْـــراما كذّاب ما اسْتَحْيَيْتَ من أن تفتري كــذِبًـا علـيـه لـكـيْ تَــنــالَ مَـقاما أيــن الترابُ من الثريا؟ فلْـتَـمُـتْ غَـيْــظًا فشـيـخي لا يَـزال إمـامـا سِكِّـيـنُ حِقْدك قد نَبا يا ابْنَ الأذى وبَناتُ شِعـريَ قد أرتــك حُـسـاما سأقَـطِّـعَـــنَّ بــه رؤوس هُـرائكم فاسْــكُــتْ وإلا تَـنْــدَمَـنْ أعْـواما من قابـل الـمِــقـدام ولّى مُـدْبــرا لا سـيَّـمـا إن هَــزْهَـز الصَّـمْـصاما أني أحـبّــك مِـنْ صـفائـك سـيّدي يا ابْـن الكـــرام تَـحـيّــةً وســلاما رُقْـتَ الأنام سـوى الحَسود فإنّـه مهما بـدا نورُ الـشـمــوس تَـعـاما فإذا أتــتْـك مَــذمَّــة مـن نـاقِـص فـهي الشـهـادة أن بَـلَـغْـتَ تَـمـاما وإذا بـدا أعـمى البـصـيـرة شاتِـمًا فــكُــنِ الأصــــمَّ نَـــــرُدَّه إرغــاما يا رب فاحـفظ شيخنا وقِـهِ الـعِدا والحـاسـديــن ومـكـرهـم والـذّاما وارْفَـعْـه فوق كـواكبٍ وانْصُـرْ به ديـــنَ الـنـبــيِّ وذَبِّ عـنـه لِـئـامـا وانْـظــرْ إلى نـيـجـيـريا بِـمَراحِـمٍ والْـطُـفْ بـها واغْـفِــرْ لنا الآثــامـا وعـلى الـنّـبــيِّ وآلـــه وصِـحـابـه خـيـر الصـلاة مـع السـلام دوامـا بقلم آدم يونس الهوساري بتاريخ: ١٥/١٢/١٤٤٢هـ الموافق: ٢٤/٧/٢٠٢١
@adamkabir66853 жыл бұрын
Wato akwae rigima tsakanin ahlus sunnah da shi'a amma babu tsakanin darika da shi'a ko ?? Malam akwae jahilci a magnrka bakasn meke farua ba kana kokarin kae bayani akan abnda baka fahimta dangane da abduljabbar ba, ka zabi ka kare darika akan manzon Allah saw, akwae matsala
@nagodisaad63993 жыл бұрын
Yana magana kamar rudadde. Ya tabbatar babu shakka cewa bai taba sauraren Abduljabbar fiye da mintu uku ba. Amma abin mamaki yana daawar ilmi amma yana magana akan abinda ya tabbatar bai sani ba. Wane irin mutum ne wannan.
Yawwa nima abinda nace kenan. Beyi wa kansa adalci ba…
@MrSalisutahir3 жыл бұрын
Gaskiya kam domin dole sai ka saurari mutum sannan zaka yiwa kowane bangare adalci. Allah ne masani.
@muhdladan76103 жыл бұрын
Jahili anamaganan manzon Allah kanamaganan tunaninka tir da iliminka bamuyadda da karatunkaba gareni kaiba malamibane saidai Dan hira
@fatimausman8113 жыл бұрын
Kaida kace bakajiba kaidan siyasar aybawani wlh kaji tsoran Allah wlh kuma bakowa yake iyajiba amma tunda za.azauna dashi dole ne asaurara
@chaaibouyousouf32303 жыл бұрын
Chinou Tougoul INTA
@muhammadsuleiman88063 жыл бұрын
Da lokacin Malam Abduljabbar na cikin zafin kan sa da sai yayi raddin kan ce masa jahili don shi cewa yake yama fi shehu Tijjani ilimi
@ibrahimbello59463 жыл бұрын
Fada da prof maqari da yan izala de dariqakam batasan anayiba inkakula shikadaine da malaman izala
@saifullahisulaiman72503 жыл бұрын
Gaskiya kunrainamana hankali
@musajafar99103 жыл бұрын
Mallam zaka kawo rabon Kai saboda son zuciya
@jamiluibrahimumar21833 жыл бұрын
Gaskiya malan kayi kuskure Kowa yasan Abduljabbar ba jahili bane Kawai son zuciya ne da tsantsar kiyayya ga sahabbai
@harounaahmedkollo67163 жыл бұрын
Allah kara lafiya prof
@limanbachirmouhamadousabit18783 жыл бұрын
Gaba dai gaba dai prf
@aliyubello52142 жыл бұрын
Qar yane bazay janyeba
@ibrahimadamusmd27593 жыл бұрын
Ka bari saika saurara gabadaya kafin kayi hukunci. Wannan rashin adalci ne a fagin ilimi malam
@danjumasule99853 жыл бұрын
Malam Kayi kuskure, ankunamasa audio dazagi annabi wanan life ne, yace a Manzon Allah yayi xina
@soufianemoussa50493 жыл бұрын
Allah ya isa
@DahiruLawalibimbiso12 сағат бұрын
Marya Jake mukan yn tijjaniya mukan Jammu Hade yake
@saniaisha-of4vr Жыл бұрын
0
@aliwakassoidrissaaljabbari18213 жыл бұрын
Raddi yakare ai
@aminuusman12723 жыл бұрын
Kuma gashi kunatayi
@abdouabdoulmadjid56963 жыл бұрын
Inna lillahi wa Inna illeiihi raju'un, wanene jahilin ? Bachir dama kai marichi mutuncci ne ? Yo wallahi qarya kake
@halidouabdourazak79063 жыл бұрын
Prof shirme kake ba maganar iliba
@junaidshehu68773 жыл бұрын
No what to say
@ibrahimmusa38733 жыл бұрын
kayi adalci kace bakahuce minty 4 ko 5 ba amma kana hukunci
@junaidshehu68773 жыл бұрын
Kai baka saurari mai ya k fadan bane
@ibrahimmusa38733 жыл бұрын
@@junaidshehu6877 kai de kasake sauraran shi dan uwa andauki watanni anayin abubuwa amma be iya magana ba saikawai wasu minty da ya saurara kuma yayi hukunci akai hb muyiwa kanmu adalci mana
@jajeretv89573 жыл бұрын
Malam magari Allah yasaka maka da alkairi Sukuma tunda kan kifine dasu Allah yaganar dasu gaskiya mu zaman lafiya mukeso al ummar manzon Allah
@abubakarmuhammad46533 жыл бұрын
Kowa ye ne
@ahmedmahadi92133 жыл бұрын
Kafadi gaskiya Dr maqari
@mustaphasani48012 жыл бұрын
Disagree with this mamkyari wallahi akwai sonzuchiya dabanga Ranchi atattaredakai domin da achi shehunnen ku ne akazaga bazakui shiruba Amma sahabbai kache bakomai tomu munatareda annabi da sahabbai
@mohammedsani46893 жыл бұрын
Jahilanbanza dashi zakuja
@babayesulaiman48953 жыл бұрын
Anki ajanye mahaukan banza kaiyanzu idan banda yan tijjaniya sungiga gaba wlh mku bakuisa kuja da abdul jabarba wlh bazakuiyba🤔🤔🤔
@h-djataoum.siradji6492 жыл бұрын
😂
@abuazzuzfallata27273 жыл бұрын
Qarya kuke babu wata rigima......
@kabirsani26983 жыл бұрын
Allah ya ja zamanin Prof. Ka fadi daya ta ruguje dubu ta jahilai
@musalikirigumel91253 жыл бұрын
Assalamu alaikum, shawara malam ya kamata kafin ka yanke hukunci kayi bincike domin kar kamanta bahaka kawai aka kafirtashi ba abin daya yakamata kabibiyeshi sai ka yanke hukunci, kuma kayi magana tufka da warwara Dan gane da riddar SAA domin ai laifukan da ake tuhumarsa dasu ba wai iya sahabbai bane harga zuwa shi fiyayyan halirtar. Dan haka karike fatawarka ko anzagi annabi da sahabbai karka damu mu zamu hadashi da Allah yayi mana maganinsa. Kuma malam ya kamata ka koma kabibiyi wakilan zaman Dan ba yan izala bane kadai balle kace ansa San suciya da siyasa... Kudinga gayawa mutane gaskiya bawai kare girmanku ba Allah ne me girma
@nagodisaad63993 жыл бұрын
Professor yace baya sauraren Abduljabbar. Ina ya samo ilimin Abduljabbar da har zai bayyana wata matsaya a kan sa?
@rahish84592 жыл бұрын
Gabadai gabadai yen izalaj Allah yafisu
@ibrahimsuleiman74782 жыл бұрын
profs? baka saniba toh meh naka achiki
@vdobbbdh98103 жыл бұрын
Kowane wawa malammi izala seyafito yana kuwa wawaye kaway
@yaouabdou23593 жыл бұрын
Akwai wautar da ta fi ta makari shida yace bai bai saurari maganar stawon minti 3 ba tayaya zai yanke hukunci kan abunda bai saurara ai kamata yayi yanda ton farko bai fito yayi magana ba to yaja bakinshi yayi shiru saboda idan yace wani abu ayanzu sai an cemar miyasa kafin mukabalar bai fito ba yacemar wani abu
@vdobbbdh98103 жыл бұрын
@@yaouabdou2359 maganar miti2 in akasaurareta ta isa malami dayake malami ayimata radi wanda bazaka iya saurare Chi na awaguda ba kajiya Bâle malam maqari da yace bay saurari miti buyou zawa ku ba zaka mamakin yayi bayani akata harzawa miti gumachabiyar bari mamaki kajiya inda maqari. Ba malami neba saï kayi mamaki
@limanbachirmouhamadousabit18783 жыл бұрын
Prf معروف والله ! أنت الذي تحاول أن تعرف بتعليقك لكلماته !
@murtalaidris97613 жыл бұрын
Prf kagagaresu dole subarka gagaraone kai wa mutun wa babansa wahabiyawa sama tayima kasa nisa izzallah saikinzo ilimi sai sufaye
@yasminibrahim96683 жыл бұрын
Wallahi babu wanda yafika kai maqari propaganda, saboda kace baka taba sauraron karatun abduljabbar koda na minti 3 ba, sukuma wadannan malamai tun tun tuni suke fama dashi, da yakamata kafin kace masu yi masa raddi suna propaganda da sai kace ka karanta littafan da abduljabbar yarubuta kafahimci da jahilcine, sukuma wadannan malaman sunkaranta littafansa sun saurareshi sunkuma gane kurakurensa dan me zasuyi shiru? dawannan dalilin nake ganin cewa idan ana neman marar adalci to wallahi kai ne maqari, kuma lallai kanuna cewa kishin annabi da baki kawai kakeyi bai kai zuciya ba, domin kuwa inda kana kishin annnabi da gaske da kayi abinda malaman kanon sukayi, kasaurareshi ka karanta littafansa sannan sannan kasan matsayin da zaka ijeshi
@junaidshehu68773 жыл бұрын
U don't understand what maqari is saying at all just go back to class my brother
@kabirusalisu52892 жыл бұрын
Ayi mugani
@yakoubouwj62513 жыл бұрын
Hassada mugun ciyo
@hausa_tv_3 жыл бұрын
Gaskia malaman nan idan mutum ya kuskura yabi su sai mutum ya koma Dan ta adda saboda su ra ayin su kawai iidai kai baka cikin waccen kungiyar to kai jahili ne ni na kasa gane gaskiyar lamarin idan kai Dan izala ne ace kai Dan izala ne idan kai Dan dariqa ne ace kai Dan bidi ah ne kai jama wlh wannan malaman kubar sauraren kai dai kayi ibada ga ubangijin ka kawai domin ashekarun baya kafin wannan kungiyoyin nan suyi yawa muna Zaman mu lafiya amma yanzu da yake malaman duk na gomnati ne duk sunbi sun rikita mana addini kuma wlh wannan malaman suke raba kawon mutane har awayi gari matasa su dinga kashe junan su ana samu gungiyar ta adda kuma ya kama ta government ta dauki matakin dakile duk kan malamin da zai su ya raba kawunan mutane ko kuma tasa Ido akan duk wani mai wa azi kuma ta tabbatar ta tantance malami kafi ya fara wa azi domin na tsaya na duba dakyau duk malamin da yaje ya sanyi karatun sa kawai sai yazo ya bude nashi majalasin yana hure wa matasa kunne domin ya tusa musu muguwar akida wlh
@harunatofa51683 жыл бұрын
su wayannan matasan malaman kaman sun fito ne su yi wa prof cin mutunci
@mahiusman95043 жыл бұрын
Kai Wawa ne Munganeka Wato kanaso ka hada fitina jahili kai
@ilyasumuhammad16993 жыл бұрын
Agaskiya abinda propessor yayi Bai kyautaba domin kuwa baka shiga cikin abinda bakada ilimi akansa Amma ba magar tasacema abinmamaki su masu mara masa baya Iris shekh abulfatahi attijani masusan sumaidashi ma'asumi Wanda baya kuskure
@nuraabdulrazak18943 жыл бұрын
Wallahi Malam ka fadi gaskiya tsintsa ba da son rai ba.