Gaskiya wannan abun akwai alaman tambaya kila sihiri ne akayimishi don uwa tafi komai Allah ya shiryeshi ya ganaddashi
@fatimamuhammadkeraukerau833815 күн бұрын
Ameen Thumma ameen
@AbaharuAbubakar15 күн бұрын
Yaje yanami Gafara Awajen ta Tun kafin lokaci yakure masa allah kabamu ikon kyautatawa Iyanmu allah karabamu lafia dasu
@soulpacook1715 күн бұрын
Gaskiya wanga lamari yayi muni sosai Amma yakamata Atambe mama yayatayi zama da iyayan ta sabida dok Abinda kayima uwayanka kaima haka za'amaka) Allah kasa murabo da uwayanmu lafiya
@maryamidris118714 күн бұрын
Jazakallahu alkhairi mallam
@rabiunura435615 күн бұрын
amen summa ameen 🤲😭
@adamusuleiman776113 күн бұрын
Malan ALLAH Ya Sakamaka da Alkhairi ❤
@hauwabako808115 күн бұрын
22:51 Ya zame mashi tilas yaje ya roki mahaifiyarsa gafara wlh idan yana so ya gama da duniya lfy, ai uwa ba abin wasa bace. Koda bata yi furuci ba wlh bacin ranta musiba ce a gareshi.
@SalihHiron15 күн бұрын
إنا لله وانا اليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل سبحان الله 😭😭😭😭
@suleimanisah91814 күн бұрын
ALLAH YAKAREMU DA WANNAN MUSIBAR
@ummulkulsumibrahim996215 күн бұрын
Allah ya shirye shi ya shiryi matar ita kuma Allah ya huci zuciyar ta ta yafe masa. Allah nesan tamu daga dukkanin sharrin shaidan jami'an
@Mahmoudmadayana15 күн бұрын
سبحان الله سبحان الله سبحان الله
@Mardiyaabubakar1-zs6vp15 күн бұрын
Wa hiuazu billaha 😭😭hasbunallahu malam allah yasaka da allkhairi amee ya rabb 😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
@dausiyakarkarna181113 күн бұрын
Innalillahi wa inna ilaihin raju un😭😭😭😭ya allah kahirya manazuri a
@yahanasubayero31215 күн бұрын
Subhanallah😢😢
@basharidris923015 күн бұрын
Subhanallahi Allah ya kyauta 😭
@AyoubaIsmail-by5ys15 күн бұрын
Allah ya siryimu bakiɗaya mu Amin ya hayyu ya qayyum 🤲🤲🤲🤲
@user-ti3ik4ts4j15 күн бұрын
Agaskiya yajeyanemi mahaifiyarsa da gawgawa yanimi gafararta inbahakaba yahadu da masifar duniya naji tausayinsu dukansu da maman da yaron
@Amadounouhnou13 күн бұрын
لاحول ولا قوة الا بالله
@user-df1zv9qp4d15 күн бұрын
Allah d yce ayi hak'uri... Amman akwai gejin hakurin kuma wnn b yada sharri bne tashin hankali ne ys t furta mafita tke nema... Jihadin da zaayi shine a nemo Dan......
@AdamHama-qd7gr15 күн бұрын
😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@salisouSalisou-sy1iu15 күн бұрын
Allah yayaie wahala
@mimihamadia351315 күн бұрын
Rabboul izzah 😢
@user-xj8lw6mh4f15 күн бұрын
Mungode mlm❤❤❤❤❤🎉🎉
@samifaahmadmalikawa535315 күн бұрын
انا لله و انا اليه راجعون 😭😭
@HbbjVcv15 күн бұрын
إنا لله وإنا إليه راجعون
@user-rn4fg5yd6i15 күн бұрын
بارك الله فيك شيخنا الفاضل
@user-oc7iq5ku7t15 күн бұрын
Tayi hqr karta mishi baki tayimishi addu a wata qila ya haduda sharrin mata ne Allah yafitar dashi yasa yadawo hanya ya sasanta da mahaifiyarshi Allah yasa muyi kyakyawan qarshe yakaremu daga sharrin masu sharri
@AAmo-bs1rk15 күн бұрын
Good job Allah Ya Yemaka Albarka Ameen Suma Ameen
@malamgumel354715 күн бұрын
Jazakallah Malam Aliyu Allah ya saka kan wannan nasiha Idan kunne yaji jiki ya tsira Allah ya yi mana muwafaqa Ameen
@usmansuraj399915 күн бұрын
جزاك الله خير
@MamanHumaira-xk6sy15 күн бұрын
سبحان الله😢😢😢😢😢😢😢
@khadeejahuthman9914 күн бұрын
Wayyo da tayi mishi uzuri 😢 hala baya cikin hayyacinsa
@user-rn4fg5yd6i15 күн бұрын
جزاك الله خيرا
@user-bo7ln5iv2o15 күн бұрын
Wlh da naga bidion ta saida jikina yayi sanyi sakamakon yarana duk maza ne 😢sai ka gama wahala da cin kashin yaro daga karshe ya watsa maka kasa a ido 😭Allah dai yasa mu dace 😓
@hauwabamalli141115 күн бұрын
Wallahi nima ina wannan tunanin yarana mazane ammani ina da diya guda daya ,Allah dai ya kare manasu daga sharrin macce.yasa su gama lafiya
@Undefeated_soul.15 күн бұрын
Sihiri gaskiya ne. Ba mamaki anshiga tsakaninsu
@user-bo7ln5iv2o15 күн бұрын
@@hauwabamalli1411 kinji dadi ke kinada mace Nikam wlh babu.Ameen ya rabbi.wasu mata kam sai a hankali shiyasa mata sukafi yawa a wuta 😭
@user-bo7ln5iv2o15 күн бұрын
@@Undefeated_soul. tabbas hakane wannan kam sai dai shihirin
@user-mj7zm7lv3b15 күн бұрын
Wallahi wallahi wallahi shiriya ta allahce Ayanda mahaifina yake dakuma hanyarda yaso inbimaras kyau wallahi abunbayama faduwa bama batuntarbiya akeba ammanfa allah'acikin ikonsa inada yaya namiji inadakannuwa nawajen mahaifiyarmu da kishiyarta akalladai zamukai 12 ammabazan kodakainaba amma alhamdulillah abundayasodin baifaruba Kudaina muzanta yayanku tunsuna kanana dakuma tsangwama duk abinda yaronka zayyi maka katunakai dayacce kataso saikabihi da addu'ar shiriya 🤲
@IzakYoussouf-f1f15 күн бұрын
Innalillahi wa Inna illaihin Raji inn ! -Akw sihiri , - akw kuma jarabawa , -kuma akw Mata masucin Ammanar Allah (Maza ko Mata masuyin zinah alhalin sunada Aure irin wadanan ya'yan dazasu samu fitinane acikin al'umma saidai anasamun nakirki dagacikinsu wadanda Allah ya rabauta ) , - Akw rashin samun tarbiya
@ChafaiRassata15 күн бұрын
😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏
@UmarmuhammadYaro15 күн бұрын
Masha allah sheikh,kayi abinda yadache, Allah yasulhuntasu ameen
@user-mo3pi7wg1r15 күн бұрын
😭😭😭
@oumaroumati-yx9dk15 күн бұрын
😢😢😢😢🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏🙏
@user-nh7dk8lj1f15 күн бұрын
😭😭
@Undefeated_soul.15 күн бұрын
Tabbas akwai matsala dakuma yiyuwar anyimasa sihiri ne. Allah yadaidaita tsakaninsu.
@abeedaabeedaahmad544615 күн бұрын
Ya Allah 😭😭😭
@OusmaneOusmane-e1t15 күн бұрын
😢😢😢😢😢
@MamanWaizina15 күн бұрын
😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲
@user-wr3bg5jr5w15 күн бұрын
Ya salam
@Aliyubawa-fq1jk15 күн бұрын
Inalillahi wainnailaihin Raji,un
@kmuhd947315 күн бұрын
Allah ya kyauta 😢
@rafiaabdoulaye130115 күн бұрын
😢😢😢😢
@nourimalam12615 күн бұрын
Inmeshiryuwane Allah shiryeshi inko bujirerene Allah yayi maganin shi
@FirdausiBaturesani-lh6ho15 күн бұрын
Ameen
@esraaeesraae534215 күн бұрын
aIIah ya shirya mata shi
@MudassirAbubakar-zs8gq15 күн бұрын
Allah muntuba kayafe Muna
@imaniman238115 күн бұрын
سبحان الله 😭😭
@AbuKhadijaTV15 күн бұрын
😭😭
@user-yw6wf4if9g15 күн бұрын
allayaciriyesa
@fatimausman81115 күн бұрын
INNALILLAHI.WA.INNA.ILAIHIRRAJIUN😭
@user-lr7jv5rz2z15 күн бұрын
☝️😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@MahamaduAbuzaidi15 күн бұрын
Bangane wannan magana da tayi cewa baisan kannan shiba saboda ba ubansu gudaba yadda take faɗa suna sana a kenan sunzan matasa alhali tace shekara 7 ne rabenshi da ita ta yaya ankai baisan kannan shiba
@user-tc4rx7vq6r15 күн бұрын
حسبي الله ونعم الوكيل allahu aalam amma wannan abotaka iyayuwa ayimasa sihirine tama kuji tsoron allah inkuya so mugama daduniya lafiya allah ya isa cikaninmu daku حسبي الله ونعم الوكيل فيكم allah ya isa allah ya isa yaa allahu rabi duk wanda ya hanawa uwar wani bacci allah ka hanamasa kwanciyar hankali Amin Ya Haiyyu Ya Qaiyumu
@fatimausman81115 күн бұрын
😭
@ArmiAtto-hf1ho15 күн бұрын
Malam gaskiyane wallahi basu kiyaota ba
@user-rf2cy3rg5o15 күн бұрын
malan akwnombar danta
@hamayehamsou441215 күн бұрын
Gaskia
@AminuSani-x6n14 күн бұрын
Ni inaganin yakamata anemoshi ajitabakinsa kafin aimasahukunci
@harunadanlami561014 күн бұрын
Mai yasa kake kokarin daurewa karya gindi ne? Bakaji abinda Malamin ya fada ba? cewa yayi kokarin tattaunawa dashi amma abin yaci tura. Lauyansa ma ya bukaci yazo wurin sulhu yaki yaje. Kai dai ka nemi Uwarsa tayi hakuri ta jure ta kuma yimasa addua tunda Allah yasa tana da wasu ýaýan kuma zasu iya daukar nauyin ta. Amma maganar aji ta bakinsa bai taso ba.