Tabbas malam nikam babu wani dazanyiwa blandly love a najeriya!
@auwalmuhammadusman5882 жыл бұрын
Allah ya zaba Mana abunda yafi alkaeri alfrmr sayyiduna rasululllah saw
@karatuttukan_malaman_musulunci2 жыл бұрын
Ameen
@mhmhh87022 жыл бұрын
S.A.W
@muhammadnazifialiyu41722 жыл бұрын
allah ya baku malamai damu mabiya ya bamu ikon fadin gaskiya dan allah
@zayyanualiyu52832 жыл бұрын
Mash allh allh saka
@abbakeffi49482 жыл бұрын
May Allah be pleased with Prof.
@abdulhamidyusuf27352 жыл бұрын
Masha allahu allah yabiya
@basirukilo40212 жыл бұрын
Malan munbarma Allah zabi Allah ya yafe mana kurakuranmu astagahurinla waatubu alalka
@alisani34082 жыл бұрын
MashaAllhaAmin👏👏🕋☝
@hajiahumulkhair53812 жыл бұрын
May Allah bless u Mallam
@makarantatv67602 жыл бұрын
MASHA ALLAH
@abubakaradamu54052 жыл бұрын
Masha Allah Allah saka da alkhairi.
@mhmhh87022 жыл бұрын
Wannan gaskiyane malam. Mun fahiimce shi, mun kuma fahimceka. Allah yaja da Ran malam, ya kara masa lafiya Ameen. Ammafa suma zamu tabayesu in zasu kare Rayukan mutane,!!!
@mansurnasiru37992 жыл бұрын
Malam kace insha Allahu
@jibrinaliyu41432 жыл бұрын
Honestly speaking mallam our voting is no longer working in Nigeria again even do we vote for who we want there we no give him
@maremmarem68232 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@mahammedmbala33822 жыл бұрын
Bamayi
@lbrahimdanalhaji36212 жыл бұрын
Allah karasani mallah
@yusufharuna62902 жыл бұрын
Malam Allaah yards saka da alkairi
@sunnahsakinshaallah25542 жыл бұрын
Wlh mallam wannan Ra,ayinkane kafada
@abdulharounazulaitan6532 жыл бұрын
TABBAS wannan ra ayinsane kawai
@yusufsalisu15472 жыл бұрын
baxamuyi xabeba suyi yanda suke so
@MafindiMuri.2 жыл бұрын
Maganan ilmi da basira kenan.
@lawalazara822 жыл бұрын
Gaskiyane malam
@garimudazafinuhu78832 жыл бұрын
Bazamu yiba
@isah227maliya32 жыл бұрын
Mudai muna bayan malan nuru sbd bazamuyi Zabe ba subawa duk wannan da suki so
@raoufoussoumane83642 жыл бұрын
Wang nan gaskiyane malam
@wxyzpqrst2 жыл бұрын
Daga ganin microphone din NTA ka san wannan malamin gwamnati ne. Mu dai Sheikh Nuru Khalid ya fadi gaskiya kuma muna goyon bayansa. Allah saka ma sheikh daraja ya kare shi daga irin wannan malaman gwamnatin. Amin.
@abdulharounazulaitan6532 жыл бұрын
Qware kuwa
@muhammedbappa75602 жыл бұрын
Mu dai se mun yi zabe
@nurajafar83662 жыл бұрын
Wallahi kuwa. Shirme kawai yake.
@mahammedauwalgarba23042 жыл бұрын
Creatical thinking Gaskiya ne malam
@maryamabubakar43752 жыл бұрын
Masha Allah barakallah wannan gaskiya ne domin idan ba'ayi ba Allah kadai yasan shuwagabannin da za'a samu asake komawa yar gidan jiya gara ace aki zabin marasa adalci koda Allah zaisa azabi wadanda zasufi wadannan din. Allah ya kawo mana sauyi me albarka.
@ahmadsalihuusman59372 жыл бұрын
Naji dadin karatun malam. Ina san dai a fada mana waye mai gaskiya da zamu iya zaban. Dan Allah ku me zai hana ku fito ko da gwamnoni a jahar ku kila a samu canji daga nan
@AbduMusa2 жыл бұрын
Malam makari kayi bayanin na gari kuma haka yayi kyau
@babaganamodube55072 жыл бұрын
Kashi muye zabin kashimu Akeye malamaye kuji suran Allah za mu muto
@shamsuddeenyauskaba64242 жыл бұрын
Banga laifinkaba Kaima Kare kujerarka
@hamzahouseini83532 жыл бұрын
Masha allahu kaji Magana mai nagarta
@abdulharounazulaitan6532 жыл бұрын
Kaji tsoran allah wannan ba gaskiya ne ba
@nuradeenmuhammaddanumma63502 жыл бұрын
Prop wannan surutum nidai baiyi minba
@MuhammadUsman-gb5fm2 жыл бұрын
Gaskiya ne malam.Ai yin ZABE shine zaman lafiya a gare mu
@@sabosimon7781Maganan ba.mai sayki ne kamar yadda kake nufi ba.Sai ka Yi Aiko da falsafa kadan za ka Gane.Abin kamar kwai da kaza ne,was ya RIGA zuwa duniya?Sai da zaman lafiya Ake ZABE Amma KUMA sai da ZABE za a Sami zaman lafiya.
@sadiqlawal81052 жыл бұрын
Wannan gsky neh bah kabi.lanci
@abdoulhamidnourouddini41902 жыл бұрын
To ana kashe talakawan za a fita
@kabirusaadu46272 жыл бұрын
Idan musulmai suka yi kuskuren ƙauracewa zaɓe, to maƙiyan su zasu zaɓar mu su mafi munin shugabanci. Galibin ƴan siyasa mayaudara ne, amma wasu sun fi sauran dama-dama. To da baƙiƙƙirin dai Gara baƙi-baƙi, abin da bature yake cewa 'lesser of two evils'
@ibrahimalhajiadam46782 жыл бұрын
Kai mezaiya cewa ban da Wannan
@darulfatwa57312 жыл бұрын
Shuwagabannin arewa hankalinsu yatashine saboda idan mukakiyin zabe to yan kudune zasu gaje mulkin cikin sauki. Muna fatan Allah ya zabamana mafi alkhairi
@yusufabdullahi47862 жыл бұрын
Kaji maganar ilmi da hankali. Mal. Allah ya saka.
@alhassankwadon58842 жыл бұрын
Gaskiya Prof ya gamsardani Allah ya saka maka da alkhairi.
@kabiruadamlawan70042 жыл бұрын
Da me ya gamsar da kai wannan ai shirme ya fada yai muku dabaru kawai
@abdulharounazulaitan6532 жыл бұрын
Wannan maganar bata dace ba malamin gwamnati ne mude muna bayan mai gaskiya shek nura khaled
@shamsuddeenyauskaba64242 жыл бұрын
Muna kan fatawar Nuru Khalid Zaben Dan Nigeria baida amfani saboda abunda yazaba bashi ake bashiba
@aliyusalisu30642 жыл бұрын
Mallam ka bari kawai talakawan Nigeria basu da hankali, ana basu wani abu kadan suke mantawa da komai.
@tobolo28942 жыл бұрын
Mallan yansiyasa sunce kakara haske kenan
@muhammadabdullahiadamson31152 жыл бұрын
Munji Kuma mun yarda cewa sheikh Nuru Khalid ya isar da saqon da yake daidai ne, Amma Kuma da lafuzan da suka sabawa tunanin yan siyasar Nigeria. Sai dai mlm gabadaya bei Yi magana akan dalilin da yasa sheikh Nuru Khalid ya dau xafi ba, ya kamata afada Mana, Ina maqomar talaka a siyasar Nigeria? Shi kuma mlm menene saqon sa ga gwamnati akan kisan da akeyi? Amadadin kalaman da sheikh Nuru Khalid yayi anfani da su, mlm ya fada mana me ya kamata ace da su ya isar da saqon?
@ahmadudanjumaatgmailcomemo63042 жыл бұрын
Gara kar afito ayi zaben inbaayi zabeba dole ayi juyin mulki sojoji sujagoranci kasar saboda farin hula sunkasa akare rayukan my ko mukiyin zabe shine kawai mafita
@edreesmuhammad6592 жыл бұрын
Kayo gaskiya ya wanci Malaman nan wlh basa goyan bayan sheikh Nura Khalid kawai suna kare Gwamnati da suke tare da ita. Ai yanzu saura wajan wata 9 kafin zabe ya kamata ace maganar gyara akan kisan da akai ake ba wai maganar zabe ba abin banza a nigeria ko muyi ko bamuyi ba abinda ransu yake so zasu bawa, kawai sai dae Allah yayi mana zabi na gari
@aminumuhd51642 жыл бұрын
Malan wazamu zaba a wanna halin da Mike ciki a yanzu
@Al_IRFAN22 жыл бұрын
Duk da haka ai da bakikkirin gara bakibaki...
@garimudazafinuhu78832 жыл бұрын
Wallahi ba zamuyi ba saide sukashemu
@ahmadudanjumaatgmailcomemo63042 жыл бұрын
Gara karmufito sojoji Su amshi kasar kawai tunda farin hula sunkasa kare rayukan alumma
@binsaeed73252 жыл бұрын
Gaskiya ne
@aminasulaiman37222 жыл бұрын
Wane tanadi akayi saboda kare rayukan al'umma lokacin zabe?
@abubakarmukhtaryakasai5872 жыл бұрын
To Malam idan hanyar da za ka zo ka yi zeben akwai makasan mu a hanya, to ya za muyi mu fito mu yi zaben? Ya kamata ka kalli bangaren waccan maganar malam ba kawai ka biye musu ba
@garimudazafinuhu78832 жыл бұрын
Garamucutu
@mualledi20082 жыл бұрын
Malamin government Allah tsine mah zabe wanan munyi mun bari walh nafison arne ynxu
@abbaumar82082 жыл бұрын
Maqari, wan nan maganan naka na chewa ranan 29th 5 2023 dole sai an rantsar da wani shugaban kasa da gobnoni, ka janye shi, toh idan yaki (war) ya balle fa? Ko kuma idan Allah ya kawo juyin mulki fa? Ka gaya mana wa ya isa ya Dora wani shugaba kuma.mun dogara ga Allah akwai ranan tashin kiyama.
@wixboy93882 жыл бұрын
Hmmmmm mtsssssss Allah yarabamu da jahilci
@aliyusalisu30642 жыл бұрын
Zaban da ko kayi ba Wanda kuka zaba ake baku bah
@bakuramohammedkolo40652 жыл бұрын
Boloko
@darulfatwa57312 жыл бұрын
Wannan gaskiyane wallahi malam
@yusufalhassanadamu26242 жыл бұрын
Kai mallam kayi kish muslichi mana
@azeezfatima34082 жыл бұрын
Nagode baba
@surajoumarahmad12852 жыл бұрын
Gaskiyane wannan prof
@surajoumarahmad12852 жыл бұрын
Amma dai cire shin da Akai yakamata ku day mataki Akai a matsayinku na malamai