Prof. Maqari ya raba gardama kan kalaman Sheikh Nura Khalid da suka jawo aka tsige shi

  Рет қаралды 68,136

Karatuttukan Malaman Musulunci

Karatuttukan Malaman Musulunci

2 жыл бұрын

Пікірлер: 85
@abubakarumarmuhammed1496
@abubakarumarmuhammed1496 2 жыл бұрын
Maulana💕🙏💯👏
@jamilusaniibrahim4134
@jamilusaniibrahim4134 2 жыл бұрын
MashaAllah,thank you prof!
@muhammadabdllh6581
@muhammadabdllh6581 2 жыл бұрын
Barakallahu fiyka
@kabiruumaribrahim8724
@kabiruumaribrahim8724 2 жыл бұрын
Tabbas malam nikam babu wani dazanyiwa blandly love a najeriya!
@auwalmuhammadusman588
@auwalmuhammadusman588 2 жыл бұрын
Allah ya zaba Mana abunda yafi alkaeri alfrmr sayyiduna rasululllah saw
@karatuttukan_malaman_musulunci
@karatuttukan_malaman_musulunci 2 жыл бұрын
Ameen
@mhmhh8702
@mhmhh8702 2 жыл бұрын
S.A.W
@muhammadnazifialiyu4172
@muhammadnazifialiyu4172 2 жыл бұрын
allah ya baku malamai damu mabiya ya bamu ikon fadin gaskiya dan allah
@zayyanualiyu5283
@zayyanualiyu5283 2 жыл бұрын
Mash allh allh saka
@abbakeffi4948
@abbakeffi4948 2 жыл бұрын
May Allah be pleased with Prof.
@abdulhamidyusuf2735
@abdulhamidyusuf2735 2 жыл бұрын
Masha allahu allah yabiya
@basirukilo4021
@basirukilo4021 2 жыл бұрын
Malan munbarma Allah zabi Allah ya yafe mana kurakuranmu astagahurinla waatubu alalka
@alisani3408
@alisani3408 2 жыл бұрын
MashaAllhaAmin👏👏🕋☝
@hajiahumulkhair5381
@hajiahumulkhair5381 2 жыл бұрын
May Allah bless u Mallam
@makarantatv6760
@makarantatv6760 2 жыл бұрын
MASHA ALLAH
@abubakaradamu5405
@abubakaradamu5405 2 жыл бұрын
Masha Allah Allah saka da alkhairi.
@mhmhh8702
@mhmhh8702 2 жыл бұрын
Wannan gaskiyane malam. Mun fahiimce shi, mun kuma fahimceka. Allah yaja da Ran malam, ya kara masa lafiya Ameen. Ammafa suma zamu tabayesu in zasu kare Rayukan mutane,!!!
@mansurnasiru3799
@mansurnasiru3799 2 жыл бұрын
Malam kace insha Allahu
@jibrinaliyu4143
@jibrinaliyu4143 2 жыл бұрын
Honestly speaking mallam our voting is no longer working in Nigeria again even do we vote for who we want there we no give him
@maremmarem6823
@maremmarem6823 2 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@mahammedmbala3382
@mahammedmbala3382 2 жыл бұрын
Bamayi
@lbrahimdanalhaji3621
@lbrahimdanalhaji3621 2 жыл бұрын
Allah karasani mallah
@yusufharuna6290
@yusufharuna6290 2 жыл бұрын
Malam Allaah yards saka da alkairi
@sunnahsakinshaallah2554
@sunnahsakinshaallah2554 2 жыл бұрын
Wlh mallam wannan Ra,ayinkane kafada
@abdulharounazulaitan653
@abdulharounazulaitan653 2 жыл бұрын
TABBAS wannan ra ayinsane kawai
@yusufsalisu1547
@yusufsalisu1547 2 жыл бұрын
baxamuyi xabeba suyi yanda suke so
@MafindiMuri.
@MafindiMuri. 2 жыл бұрын
Maganan ilmi da basira kenan.
@lawalazara82
@lawalazara82 2 жыл бұрын
Gaskiyane malam
@garimudazafinuhu7883
@garimudazafinuhu7883 2 жыл бұрын
Bazamu yiba
@isah227maliya3
@isah227maliya3 2 жыл бұрын
Mudai muna bayan malan nuru sbd bazamuyi Zabe ba subawa duk wannan da suki so
@raoufoussoumane8364
@raoufoussoumane8364 2 жыл бұрын
Wang nan gaskiyane malam
@wxyzpqrst
@wxyzpqrst 2 жыл бұрын
Daga ganin microphone din NTA ka san wannan malamin gwamnati ne. Mu dai Sheikh Nuru Khalid ya fadi gaskiya kuma muna goyon bayansa. Allah saka ma sheikh daraja ya kare shi daga irin wannan malaman gwamnatin. Amin.
@abdulharounazulaitan653
@abdulharounazulaitan653 2 жыл бұрын
Qware kuwa
@muhammedbappa7560
@muhammedbappa7560 2 жыл бұрын
Mu dai se mun yi zabe
@nurajafar8366
@nurajafar8366 2 жыл бұрын
Wallahi kuwa. Shirme kawai yake.
@mahammedauwalgarba2304
@mahammedauwalgarba2304 2 жыл бұрын
Creatical thinking Gaskiya ne malam
@maryamabubakar4375
@maryamabubakar4375 2 жыл бұрын
Masha Allah barakallah wannan gaskiya ne domin idan ba'ayi ba Allah kadai yasan shuwagabannin da za'a samu asake komawa yar gidan jiya gara ace aki zabin marasa adalci koda Allah zaisa azabi wadanda zasufi wadannan din. Allah ya kawo mana sauyi me albarka.
@ahmadsalihuusman5937
@ahmadsalihuusman5937 2 жыл бұрын
Naji dadin karatun malam. Ina san dai a fada mana waye mai gaskiya da zamu iya zaban. Dan Allah ku me zai hana ku fito ko da gwamnoni a jahar ku kila a samu canji daga nan
@AbduMusa
@AbduMusa 2 жыл бұрын
Malam makari kayi bayanin na gari kuma haka yayi kyau
@babaganamodube5507
@babaganamodube5507 2 жыл бұрын
Kashi muye zabin kashimu Akeye malamaye kuji suran Allah za mu muto
@shamsuddeenyauskaba6424
@shamsuddeenyauskaba6424 2 жыл бұрын
Banga laifinkaba Kaima Kare kujerarka
@hamzahouseini8353
@hamzahouseini8353 2 жыл бұрын
Masha allahu kaji Magana mai nagarta
@abdulharounazulaitan653
@abdulharounazulaitan653 2 жыл бұрын
Kaji tsoran allah wannan ba gaskiya ne ba
@nuradeenmuhammaddanumma6350
@nuradeenmuhammaddanumma6350 2 жыл бұрын
Prop wannan surutum nidai baiyi minba
@MuhammadUsman-gb5fm
@MuhammadUsman-gb5fm 2 жыл бұрын
Gaskiya ne malam.Ai yin ZABE shine zaman lafiya a gare mu
@sabosimon7781
@sabosimon7781 2 жыл бұрын
Anayimzabe chikin tashinhankali?kawe sukawo karshen kashekashe akasa.
@MuhammadUsman-gb5fm
@MuhammadUsman-gb5fm 2 жыл бұрын
@@sabosimon7781Maganan ba.mai sayki ne kamar yadda kake nufi ba.Sai ka Yi Aiko da falsafa kadan za ka Gane.Abin kamar kwai da kaza ne,was ya RIGA zuwa duniya?Sai da zaman lafiya Ake ZABE Amma KUMA sai da ZABE za a Sami zaman lafiya.
@sadiqlawal8105
@sadiqlawal8105 2 жыл бұрын
Wannan gsky neh bah kabi.lanci
@abdoulhamidnourouddini4190
@abdoulhamidnourouddini4190 2 жыл бұрын
To ana kashe talakawan za a fita
@kabirusaadu4627
@kabirusaadu4627 2 жыл бұрын
Idan musulmai suka yi kuskuren ƙauracewa zaɓe, to maƙiyan su zasu zaɓar mu su mafi munin shugabanci. Galibin ƴan siyasa mayaudara ne, amma wasu sun fi sauran dama-dama. To da baƙiƙƙirin dai Gara baƙi-baƙi, abin da bature yake cewa 'lesser of two evils'
@ibrahimalhajiadam4678
@ibrahimalhajiadam4678 2 жыл бұрын
Kai mezaiya cewa ban da Wannan
@darulfatwa5731
@darulfatwa5731 2 жыл бұрын
Shuwagabannin arewa hankalinsu yatashine saboda idan mukakiyin zabe to yan kudune zasu gaje mulkin cikin sauki. Muna fatan Allah ya zabamana mafi alkhairi
@yusufabdullahi4786
@yusufabdullahi4786 2 жыл бұрын
Kaji maganar ilmi da hankali. Mal. Allah ya saka.
@alhassankwadon5884
@alhassankwadon5884 2 жыл бұрын
Gaskiya Prof ya gamsardani Allah ya saka maka da alkhairi.
@kabiruadamlawan7004
@kabiruadamlawan7004 2 жыл бұрын
Da me ya gamsar da kai wannan ai shirme ya fada yai muku dabaru kawai
@abdulharounazulaitan653
@abdulharounazulaitan653 2 жыл бұрын
Wannan maganar bata dace ba malamin gwamnati ne mude muna bayan mai gaskiya shek nura khaled
@shamsuddeenyauskaba6424
@shamsuddeenyauskaba6424 2 жыл бұрын
Muna kan fatawar Nuru Khalid Zaben Dan Nigeria baida amfani saboda abunda yazaba bashi ake bashiba
@aliyusalisu3064
@aliyusalisu3064 2 жыл бұрын
Mallam ka bari kawai talakawan Nigeria basu da hankali, ana basu wani abu kadan suke mantawa da komai.
@tobolo2894
@tobolo2894 2 жыл бұрын
Mallan yansiyasa sunce kakara haske kenan
@muhammadabdullahiadamson3115
@muhammadabdullahiadamson3115 2 жыл бұрын
Munji Kuma mun yarda cewa sheikh Nuru Khalid ya isar da saqon da yake daidai ne, Amma Kuma da lafuzan da suka sabawa tunanin yan siyasar Nigeria. Sai dai mlm gabadaya bei Yi magana akan dalilin da yasa sheikh Nuru Khalid ya dau xafi ba, ya kamata afada Mana, Ina maqomar talaka a siyasar Nigeria? Shi kuma mlm menene saqon sa ga gwamnati akan kisan da akeyi? Amadadin kalaman da sheikh Nuru Khalid yayi anfani da su, mlm ya fada mana me ya kamata ace da su ya isar da saqon?
@ahmadudanjumaatgmailcomemo6304
@ahmadudanjumaatgmailcomemo6304 2 жыл бұрын
Gara kar afito ayi zaben inbaayi zabeba dole ayi juyin mulki sojoji sujagoranci kasar saboda farin hula sunkasa akare rayukan my ko mukiyin zabe shine kawai mafita
@edreesmuhammad659
@edreesmuhammad659 2 жыл бұрын
Kayo gaskiya ya wanci Malaman nan wlh basa goyan bayan sheikh Nura Khalid kawai suna kare Gwamnati da suke tare da ita. Ai yanzu saura wajan wata 9 kafin zabe ya kamata ace maganar gyara akan kisan da akai ake ba wai maganar zabe ba abin banza a nigeria ko muyi ko bamuyi ba abinda ransu yake so zasu bawa, kawai sai dae Allah yayi mana zabi na gari
@aminumuhd5164
@aminumuhd5164 2 жыл бұрын
Malan wazamu zaba a wanna halin da Mike ciki a yanzu
@Al_IRFAN2
@Al_IRFAN2 2 жыл бұрын
Duk da haka ai da bakikkirin gara bakibaki...
@garimudazafinuhu7883
@garimudazafinuhu7883 2 жыл бұрын
Wallahi ba zamuyi ba saide sukashemu
@ahmadudanjumaatgmailcomemo6304
@ahmadudanjumaatgmailcomemo6304 2 жыл бұрын
Gara karmufito sojoji Su amshi kasar kawai tunda farin hula sunkasa kare rayukan alumma
@binsaeed7325
@binsaeed7325 2 жыл бұрын
Gaskiya ne
@aminasulaiman3722
@aminasulaiman3722 2 жыл бұрын
Wane tanadi akayi saboda kare rayukan al'umma lokacin zabe?
@abubakarmukhtaryakasai587
@abubakarmukhtaryakasai587 2 жыл бұрын
To Malam idan hanyar da za ka zo ka yi zeben akwai makasan mu a hanya, to ya za muyi mu fito mu yi zaben? Ya kamata ka kalli bangaren waccan maganar malam ba kawai ka biye musu ba
@garimudazafinuhu7883
@garimudazafinuhu7883 2 жыл бұрын
Garamucutu
@mualledi2008
@mualledi2008 2 жыл бұрын
Malamin government Allah tsine mah zabe wanan munyi mun bari walh nafison arne ynxu
@abbaumar8208
@abbaumar8208 2 жыл бұрын
Maqari, wan nan maganan naka na chewa ranan 29th 5 2023 dole sai an rantsar da wani shugaban kasa da gobnoni, ka janye shi, toh idan yaki (war) ya balle fa? Ko kuma idan Allah ya kawo juyin mulki fa? Ka gaya mana wa ya isa ya Dora wani shugaba kuma.mun dogara ga Allah akwai ranan tashin kiyama.
@wixboy9388
@wixboy9388 2 жыл бұрын
Hmmmmm mtsssssss Allah yarabamu da jahilci
@aliyusalisu3064
@aliyusalisu3064 2 жыл бұрын
Zaban da ko kayi ba Wanda kuka zaba ake baku bah
@bakuramohammedkolo4065
@bakuramohammedkolo4065 2 жыл бұрын
Boloko
@darulfatwa5731
@darulfatwa5731 2 жыл бұрын
Wannan gaskiyane wallahi malam
@yusufalhassanadamu2624
@yusufalhassanadamu2624 2 жыл бұрын
Kai mallam kayi kish muslichi mana
@azeezfatima3408
@azeezfatima3408 2 жыл бұрын
Nagode baba
@surajoumarahmad1285
@surajoumarahmad1285 2 жыл бұрын
Gaskiyane wannan prof
@surajoumarahmad1285
@surajoumarahmad1285 2 жыл бұрын
Amma dai cire shin da Akai yakamata ku day mataki Akai a matsayinku na malamai
@alayeubaahmed4840
@alayeubaahmed4840 2 жыл бұрын
Kaji gaskiyar magana
@yusufalhajiyusuf5030
@yusufalhajiyusuf5030 2 жыл бұрын
Wannan gaskiya ne prop
@abdulharounazulaitan653
@abdulharounazulaitan653 2 жыл бұрын
Ba gaskiya bane
Sakon Assadussunnah ga Mahaifiyar da take mugayen kalamai akan Ɗanta
10:24
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 2 М.
A karshe Sheikh Bello Yabo ya magantu kan yarjejeniyar SAMOA da Nigeria ta saka Hannu
20:10
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 41 М.
Became invisible for one day!  #funny #wednesday #memes
00:25
Watch Me
Рет қаралды 53 МЛН
Can You Draw A PERFECTLY Dotted Line?
00:55
Stokes Twins
Рет қаралды 102 МЛН
1❤️
00:17
Nonomen ノノメン
Рет қаралды 13 МЛН
04 MUHADARA DAGA MASJIDUL AHFAAD NASSARAWO GOMBE
33:42
DR UMAR GARBA DOKAJI
Рет қаралды 163
ZO MU SABA Kashi Na 3
1:13:57
GIDAN KALLO TV
Рет қаралды 2,4 М.
Yadda Sheikh Bello Yabo da Malaman Sokoto sukai da Gwamnan Tambuwal da Jami'an DSS
18:35
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 244 М.
Auren Jinsi: Sakon Barden Sunnah zuwa ga Shugaban Ƙasar Bola Ahmad Tunubu
27:27
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 33 М.
Hukuncin yin Anko a Musulinci - Sheikh Ibrahim Khalil
8:23
Guarantee Radio Kano
Рет қаралды 1,3 М.
A karo na biyu, Dr. Sani ya yi kira da a gaggauta janye sa hannu kan kudirin Auren Jinsi
16:29