Рет қаралды 7,267
Manoma da makiyaya sun kulla wata yarjejeniyar zaman lafiya domin kawo karshen rikicinsu a Najeriya. ECOWAS ta lashi takobin maido da Nijar da Mali da Burkina Faso cikin kungiyar.Jami'an ƴan sandan Amurka sun murkushe daruruwan daliban da ke zanga-zangar adawa da yaƙin da Isra'ila ke yi a Zirin Gaza.