No video

Rikicin malamai Kan zanga zanga, Abu salma yayi martani, dr nuru khalid yayi zazzafan tsokaci

  Рет қаралды 54,340

Al-FurQan wal huda TV

Al-FurQan wal huda TV

Ай бұрын

Пікірлер: 132
@babagambo7051
@babagambo7051 Ай бұрын
Masha Allah abu salmer Nigerian need guys like this! Allah yasa mudace
@umeenoyrat4130
@umeenoyrat4130 Ай бұрын
Abu salima you are right God bless you my brother ❤❤❤
@OkashaabdullahAlfauzan
@OkashaabdullahAlfauzan Ай бұрын
Hahahahahahahaha wai da munSan cewa za'a yi juyin mulkin ba zamu jira ba ,, gaskiya ne abu salma Masha ALLAH
@Mansircryptoclass
@Mansircryptoclass Ай бұрын
Wlh ba gudu ba ja da baya sai Munyi zanga zanga inshallahu
@zakariaabdullahi
@zakariaabdullahi Ай бұрын
Allah ya kawo mana qarshen duk wani azzalumai maqiyan arewacin Najeriya ya rabbil alamen 😭🤲🏻
@asalmangh
@asalmangh Ай бұрын
AAMEEN
@Ibrahimaat
@Ibrahimaat Ай бұрын
Sheikh Nura Khalid daman Nansanka wajen fadar gaskiya, Allah sakama da Alheri
@user-fq6dr8fm4o
@user-fq6dr8fm4o Ай бұрын
Alfurqan, thanks for the summary. Comprehensive.
@umarmuazu570
@umarmuazu570 Ай бұрын
Allah ya maka albarka abu Salma Allah ya kara daukaka da nisan kwana
@Isaikayakub
@Isaikayakub Ай бұрын
Abu Salma kayi kokari Allah ya kare ka daga sharrin Yan siyasa
@HASSANBabufahiBabufaci
@HASSANBabufahiBabufaci Ай бұрын
Assalamu alaikum, sunana Abubakar Dan Filani, ina karatu a Senegal a makarantar Kaucal Abdullahi Inyas. Ina so in yi magana game da zanga-zangar da za a yi a Najeriya. A 'yan watannin da suka gabata, mutane a Senegal sun yi zanga-zanga, duk da cewa suna bin dokoki, amma da yawa sun rasa rayukansu. Idan aka kwatanta da Najeriya, akwai bambanci sosai, domin na san matasan Najeriya suna da fushi da gwamnati. Ba wai bana son zanga-zangar ba ne, amma na san wasu ba za su bi dokoki da ka'idoji ba, saboda na ga haka lokacin annobar corona. Ina rokon ku ku yi taka-tsantsan sosai, saboda na ga yadda abubuwa suka faru a Senegal kuma ina tsoron abin zai iya kasancewa mafi muni a Najeriya idan ba a bi dokoki ba. Allah ya ba ku nasara, amma ku kula sosai domin kaucewa matsaloli. Nagode.
@user-qj8vk4qr7p
@user-qj8vk4qr7p Ай бұрын
Amin. Allah ya sa mu dace
@IbrahimMubarak-sd2bx
@IbrahimMubarak-sd2bx 23 күн бұрын
Haka yake
@yahayamyusuf9781
@yahayamyusuf9781 12 күн бұрын
Gaskia muna godiya sosai
@nasermukutar-iw3ly
@nasermukutar-iw3ly Ай бұрын
اللهم صلِّ وسلم وبارك على نبينا محمد 🌺
@OkashaabdullahAlfauzan
@OkashaabdullahAlfauzan Ай бұрын
Masu cewa kar ayi zanga zanga ,,, TOH wanne matakai zasu ɗauka dan hana wannan abun?? Kawai ayi zanga zangan lumana
@MustaphaMagaji-dh9hp
@MustaphaMagaji-dh9hp Ай бұрын
wannan gaskiyane Abu salma Allah yasaka da alkhairi
@saadoumahamadou3258
@saadoumahamadou3258 Ай бұрын
نيجيريا بلد العجائب إن الله لا يغير مابقوم حتى يغيرو مابأنفسهم
@user-ez8ki5xp6b
@user-ez8ki5xp6b Ай бұрын
Wlh yan Nigeria suna cikin masifa dawayona a mulkin Babangida nakesiyan Gero Naira 8 haka mulkin abacha naira goma naira 9 kuma ga wutar lantarki kullum to me yasa yan siyasar Nigeria suka hana mu lantarki da noma kuma sace mu ake kashemu ake ga tsadar fetur da komai to me yasa mulkin siyasa yazama masifa a mulkin soja duk wanda yayi kisan kai kashe shi ake to me yasa yanzu babu hukunci kai wlh babu masifa irin mulkin siyasa a Afrika aduniya babu alkhairi acikin ta wlh
@AMINUSANI-s4b
@AMINUSANI-s4b Ай бұрын
Malamai kuji shoron Allah
@MurtalaSk
@MurtalaSk Ай бұрын
Akwaiwanda sukabadagoyonbaya abusalma allah sakada alkhairi
@LawaliTOROGao-sq2tz
@LawaliTOROGao-sq2tz Ай бұрын
Nigeria Allah ya taimakeku Allah yasa kuyi nasara Akan wanan lalatantun shugabanin🇳🇪👈🤲🤲
@asmaasmau1662
@asmaasmau1662 17 күн бұрын
Ameeeeen muna godiya
@yahayamyusuf9781
@yahayamyusuf9781 12 күн бұрын
Ameen muna godiya Dan uwa musulmi Allah yabar zumun ci
@AbdouIbrahim-
@AbdouIbrahim- Ай бұрын
Allah yasa mudace
@babangayougayou1094
@babangayougayou1094 Ай бұрын
Idan har dama zata samu A Najeriya juyin mulkin daidai ne ❤❤❤❤❤
@NuhuMurtala-d4q
@NuhuMurtala-d4q 28 күн бұрын
Thank you Abu salma❤❤❤
@Speedyvampir2
@Speedyvampir2 Ай бұрын
Gaskiya Abu Salma kana da gaskiya. Ka yi magana na hankali. Allah ya kiyaye Ka. Idan adalci za a maka Ka fi su gaskiya. Allah ya Rufa asiri. Ameen.
@hauwabako8081
@hauwabako8081 27 күн бұрын
Mallam Nura Khalid Allah ya biya ka for Telling the truth.
@maidugumuhammad
@maidugumuhammad Ай бұрын
Ina Mai bada shawara cewa matasa su hada Kansu a 2027 a samu a daura matashi a kan mulkin Nigeria🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
@AbubakarUmar-jn7xx
@AbubakarUmar-jn7xx Ай бұрын
Hmmmm hakikanin gsky malamai kanmu ya waye mudaina daukan maganar Duk Wani mallami day zaizo yaga yamuna sonkai yace wai karmuyi zanga zanga
@user-gt3dq2tz4p
@user-gt3dq2tz4p Ай бұрын
Allah yakawomana soki
@jamilusaidu6866
@jamilusaidu6866 28 күн бұрын
You are very right Abu Salma
@aliyushehu304
@aliyushehu304 Ай бұрын
Abu Salma💪👍✅
@ashantymuhamd1266
@ashantymuhamd1266 Ай бұрын
Wallah nikam banga laifin mgn abu salma ba
@SaudatAbdullahAbdullah
@SaudatAbdullahAbdullah Ай бұрын
Abu salma kana da gaskiya kuma muna bayanka dan Allah ina rokon ka kada kabari shedanun malamai su razana ka dan wlh kana kan gaskiya sukuma ba ita suke soba , sunsaba yaudara da karya shiyasa abun ya bata musu rai.
@umaralimustapha6216
@umaralimustapha6216 Ай бұрын
الحمد لله ماشاء الله لا قوة إلا بالله
@aminasali743
@aminasali743 18 күн бұрын
Kai Abu saima kayi laifi Wanda yasan darajan iyayensa zai Fadi haka wlh ubanka baisan tarbiya ba komai kafada kame kame kawai cewa kayi ko kowani Malamai Sha Sha tsohonkane tsohon banza
@MuhammadAbubakar-yu4wm
@MuhammadAbubakar-yu4wm Ай бұрын
Gaskiya ne wlh alayeyma albarka
@user-qj8vk4qr7p
@user-qj8vk4qr7p Ай бұрын
Wannan maganar itace maganar gaskiya Kuma munanan muna bayanka Abu Salma, zanga-zanga ba gudu ba ja da baya.
@lawantajudeen2583
@lawantajudeen2583 Ай бұрын
Abusalma Allah Ya maka albarka❤
@Alhaj.Yunusa
@Alhaj.Yunusa 16 күн бұрын
God bless u abu salma
@AbdullahiSale-ou1wo
@AbdullahiSale-ou1wo 28 күн бұрын
Malam abusalma allah yasakamakada alkairi
@JoshuaHamisu
@JoshuaHamisu 23 күн бұрын
Masha Allah ya jikan mu da rhm
@MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd
@MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd 20 күн бұрын
Masha Allah Abu Salma ya fito ya fadamana su waye na kusa da Allahu???
@murtalaabubakar2215
@murtalaabubakar2215 Ай бұрын
Tabbas kullun Sai Sun kashe mu Kuma Babu Abunda Ake yi musu karshe MA Sai Basu uzuri Ake yi
@NasuruNasko
@NasuruNasko Ай бұрын
Malammai kuji tsoron Allah kudaina karbar kudi kunacin amanar yan kasa Allah ya isa
@haliluada9045
@haliluada9045 Ай бұрын
🙏🙏🙏
@NassirAli-dc1st
@NassirAli-dc1st Ай бұрын
Abu daya ne ya batamin rai daya ce ajefo malam daga kan minbari Aman ai zanga zanga kowa danashi ra'ayi Wani zeyi wani baze yiba
@uzaifaadamsjos9183
@uzaifaadamsjos9183 Ай бұрын
Nice brother
@saniabdu4947
@saniabdu4947 27 күн бұрын
Ina goyon bayan ku matasan Najeriya yakamata ku fito maza da mata kuyi zanga zangar lumana al'umma suna cikin matsalolin rayuwa
@musarabia8962
@musarabia8962 Ай бұрын
ya Allah kah kawo Suki
@KwaifaSardaunan-wq6ek
@KwaifaSardaunan-wq6ek 5 күн бұрын
Wallahi duk Babu abunda yakawo Muna wannan Kamar barin Allah kawai mutuba mukoma ga Allah gashi nan n iska suna samu cece kuce da malamman mu na addini Allah kabamu iKon tuba kamin lkc ya kuremuna
@abakardj4697
@abakardj4697 Ай бұрын
Abu salma Good
@ibrahimmasta-hs2hc
@ibrahimmasta-hs2hc Ай бұрын
in izalama wani lakaci sona ayiki da ladabi
@mashaallahmybrother6137
@mashaallahmybrother6137 12 күн бұрын
NIMA NAGA HAKAN DA ACHE MALAMAI SUN FARA BAWA MASU ZANGA ZANGA GOYON BAYA DA JAMI'AN TSAROMA BAZAAU TABA BASU MATSALA BA ALLAH MANA MAGANIN KOWA DAN RAHAMAR KA MUNA CHIKIN WANI HALI A KASAN MU ALLAH KA DAFA MANA GASKIYAN KANE 😢😢😢😢😢😢😢😢
@aliyouhaidar6692
@aliyouhaidar6692 Ай бұрын
Allah yadaga maigaskiya
@zeelahabdulhameed8332
@zeelahabdulhameed8332 Ай бұрын
Abu Salma gaskiyane
@SalehahmedYakubu-lj5mm
@SalehahmedYakubu-lj5mm 27 күн бұрын
Ameen ya Allah.
@umarmuazu570
@umarmuazu570 Ай бұрын
Kuma wallahi muna tare da kai
@ibsnomaa
@ibsnomaa Ай бұрын
Da wanda yace ayi da wanda yace kar ayi duka uwarsu daya, sai munyi zanga zanga wallahi insha Allah
@ibsnomaa
@ibsnomaa Ай бұрын
Da kyau Abu-Salma, raddi na ilimi. Ka biyani, ka kashe su da kunyar su
@user-qj8vk4qr7p
@user-qj8vk4qr7p Ай бұрын
Wai shin su wadannan malaman gwamnati ya kamata su yi kira a gareta don ta yi maza ta fara gyarawa ko kuma martani za su tsaya yima masu goyon bayan zanga-zanga? Allah ya sakawa prof. Ibrahim makari da alkairi ai ba raddi ya tsaya yi ba, ya fito ya yi kira da gwamnati a kan ta kara kokari wajen gyara. To Allah ya saka masa da alkairi.
@umarIderis-v1w
@umarIderis-v1w 13 күн бұрын
Ya Allah duk wanda yake dasa hannu acikin zalumcin bayin Allah Allah ka kawatdashi.
@HarounaOusseiniDjibo
@HarounaOusseiniDjibo Ай бұрын
Kai Abu Salma mai yasa ka anbaci sunan Malam daurawa
@AbdurrahmanUmarIbrahim-r4c
@AbdurrahmanUmarIbrahim-r4c 19 күн бұрын
Akwai malamai nakusa da Allah Amma ba irunkuba saboda ku bakwa chikin wadan da sukeshan wahala shiyasa
@yahuzayusufu7898
@yahuzayusufu7898 17 күн бұрын
ALLAH YANA GANI BAYA BARCI ALLAH IDAN WANNAN ZANGA ZANGA ALKAIRICE ZATAZAMA SANADIYYAR FITARMU DAGA WANNAN MATSALAR ALLAH YASA AYI ASA A IDAN BAZATAMA ALKAIRIBA ALLAH YAKAWOMANA MAFITA CIKIN SAUKI ALFARMAR ANNABI DA ALQUR ANI AMEEN
@MansirLawal-dw8nd
@MansirLawal-dw8nd Ай бұрын
Good
@SabiuMuhammad-bf6dw
@SabiuMuhammad-bf6dw Ай бұрын
Allah yagara lfy da basire abu salme
@ChafaiRassata
@ChafaiRassata Ай бұрын
🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏💪💪👌
@user-ir9fe7nw6d
@user-ir9fe7nw6d 25 күн бұрын
Abu salma ina tare dakai
@AbdullahiSale-ou1wo
@AbdullahiSale-ou1wo 28 күн бұрын
Wanan bazargibane shak nura yayi
@SaadatuMuhammad-y6z
@SaadatuMuhammad-y6z 12 күн бұрын
Allahyasaka
@hadizawadashehu7440
@hadizawadashehu7440 28 күн бұрын
No going back zanga zanga sai munyi
@haliluada9045
@haliluada9045 Ай бұрын
🤲🤲🇳🇪🤲🙏🙏
@dausiyakarkarna1811
@dausiyakarkarna1811 Ай бұрын
Allah kamana jagora😢😢
@user-sl4ze5mk9l
@user-sl4ze5mk9l Ай бұрын
Abu salma na goyi bayanka dari bisa dari wlh duk malaman zamani da zamanisu Allah ye sa mudace
@anwarsagirmustapha2072
@anwarsagirmustapha2072 Ай бұрын
Abu Salma Muna Tare Da Kai, Kuma Mun Fahimce Ka ,Allah Ya Kara Basira.
@SabituSani-n8k
@SabituSani-n8k 16 күн бұрын
allah yakara lafiya
@muhammadgamboabdullahi6703
@muhammadgamboabdullahi6703 Ай бұрын
Subhanallah
@Mahmoudmadayana
@Mahmoudmadayana Ай бұрын
Barka
@user-nl5pu2kv4x
@user-nl5pu2kv4x Ай бұрын
🇳🇪🇳🇪🇳🇪😢😢😢😢ya allh
@ibrahimbelloruba836
@ibrahimbelloruba836 23 күн бұрын
Ina goyon bayan mu matasa mufito muyi zanga zanga in har zata zamo mana mafita a kasar mu nigeria.
@saadgobindatv24
@saadgobindatv24 Ай бұрын
Ya Allah kasa mu dache
@SabiuMharuna
@SabiuMharuna 19 күн бұрын
To ai malamam sune magada annabawa amma idan zasuyi abinda yadace yakamata sufadawa shugabbini yunwa ce zata kashe dalibansu wato su malamai
@balaaliedo243
@balaaliedo243 12 күн бұрын
Oyo Kasa ta 😢😢😢😢
@user-qz3bz2pn9g
@user-qz3bz2pn9g Ай бұрын
Gaskiya nageria sunrena maltman adini toallah yakwaita
@SabiuMharuna
@SabiuMharuna 19 күн бұрын
To ai malamam sune magada annabawa amma idan zasuyi abinda yadace yakamata sufadawa shugabbini yunwa ce zata kashe dalibansu wato su mallamai
@kabiruumar3453
@kabiruumar3453 Ай бұрын
Wannan haka take
@BasiruAdamu-d8t
@BasiruAdamu-d8t 28 күн бұрын
Abu salma kayi daidai correct allah ya biyaka da mafificin alheri
@user-ut6rp7cc4g
@user-ut6rp7cc4g Ай бұрын
👍👍😭😭
@aysaahmmed7925
@aysaahmmed7925 Ай бұрын
👍👍👍👍👍👍😭😭😭😭
@UmarMuhammad-vu9mj
@UmarMuhammad-vu9mj Ай бұрын
Allah ya kyauta amma dukanmu ya kamata mu jara halinmu wlh saboda mu kammu bamu tausayawa kammu shiyasa muke samun shugaban ni daidai da halayenmu. Inda ace duk wadda yake da abincin wata guda ko na sati guda zai diba ya bawa makocinshi da wahalar bata kai haka ba
@user-lr7jv5rz2z
@user-lr7jv5rz2z Ай бұрын
😭🇳🇬😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@lawantajudeen2583
@lawantajudeen2583 Ай бұрын
Wonna magana wonna yaro gaskiya ne yayi daide
@AmirisyakuLawan
@AmirisyakuLawan 23 күн бұрын
Muna tare da Kai wannan gaskiyane sai anfuta
@NassirAli-dc1st
@NassirAli-dc1st Ай бұрын
Abu salma bayada tarbiya
@SabiuMuhammad-bf6dw
@SabiuMuhammad-bf6dw Ай бұрын
Ku
@auwalsabiu2231
@auwalsabiu2231 Ай бұрын
Dama abu salma laifinsa gudane da yace ajeho malami daga kan mimbari yace koda malaminane. duk da ya dawo ya gyara kalamansa, Amma wasu da yawa zasuyi ta amfani da first video nasa. Allah yasa mu dace.
@NassirAli-dc1st
@NassirAli-dc1st Ай бұрын
Wlh hakane nima abinda ya batamin rai kenan
@abubakarbaba9051
@abubakarbaba9051 27 күн бұрын
kai Abu Aisha,akwai munafukan malamai wanda a fakaice gwamnati suke karewa,mufa matasa kawai ku kyale mu.
@user-yu4bh8ok8e
@user-yu4bh8ok8e Ай бұрын
🎉🎉🎉❤💪🇳🇬👌🥰🥰
@user-bn3oq7vf5o
@user-bn3oq7vf5o Ай бұрын
🙏🤲🤲🤲🇪🇭🇪🇭🙏🙏🇳🇪🇳🇪
@Alhaj.Yunusa
@Alhaj.Yunusa 16 күн бұрын
Karya kake dan wahala
@user-qz3bz2pn9g
@user-qz3bz2pn9g Ай бұрын
Kai wanan garan ijiyabirine dagabayane kakesu kagaramaganaka
@DahiruLawalibimbiso
@DahiruLawalibimbiso 21 күн бұрын
Wan nan Malam in shi mutumen kirki ne
@aboubacarhaaboubacarhassan2688
@aboubacarhaaboubacarhassan2688 Ай бұрын
wly malam inde anason talakawa susamu futo to dole sefa annunama gwamnati cewa ita bakowabace saboda wanan talakawa sune sukaturaku zuwa wanan shugabanci miyasa sukaraina mutane saboda anahana talakawa nuna damuwarsu kawai abu guda zasuyi kar sutaba kayan kowa idan takama ayizaman dirshin kar wanda yatashi daga wurinshi dole sai anyi abinda talakawa sukeso idan bahakaba kawai shugaban kasa yayi murabus kuma mutanan arewa hadin kai shine zaikawo sauyi cikin kasa duk wani dan sanda dazai daga hannu akan talakawa akai dan banza kasa
@al-furqanwalhudatv
@al-furqanwalhudatv Ай бұрын
Gaskiya ne
@NassirAli-dc1st
@NassirAli-dc1st Ай бұрын
​@@al-furqanwalhudatvgaskiya malam abu daya ne ya batamin rai daya ce ajefo malami daga kan minbari kuskure Ya kamata agyara
@NassirAli-dc1st
@NassirAli-dc1st Ай бұрын
Maganar gsky abu salma yayi rashin da.a
@yusufaliyu2962
@yusufaliyu2962 Ай бұрын
Wlh maganarsa gsky ne
Lehanga 🤣 #comedy #funny
00:31
Micky Makeover
Рет қаралды 26 МЛН
A little girl was shy at her first ballet lesson #shorts
00:35
Fabiosa Animated
Рет қаралды 21 МЛН
Look at two different videos 😁 @karina-kola
00:11
Andrey Grechka
Рет қаралды 10 МЛН
Survive 100 Days In Nuclear Bunker, Win $500,000
32:21
MrBeast
Рет қаралды 148 МЛН
ZO MU SABA Episode 14 | Rariya TV
41:23
RARIYA TV
Рет қаралды 6 М.
ALLURA CIKIN RUWA SEASON 1 EPISODE 4 @YAKUBUMOHAMMED2EFFECT @SaniDanja @NetflixIndiaOfficial
1:12:38
Wannan Gaskiya ne Malam, Allah ya gyara mana Nigeria
14:33
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 690
Rikiwar Zanga-Zanga zuwa Sace Sace da Tarzoma | Sheikh Adam Muhammad Barden Sunnah
30:04
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 21 М.
Lehanga 🤣 #comedy #funny
00:31
Micky Makeover
Рет қаралды 26 МЛН