Рет қаралды 1,440
Sarkakiyar da ke tattare da farashin fetur a Najeriya na ci gaba da fusata 'yan Najeriya. A cikin shirin Gaskiyar Magana na DW na wannan makon mun tattauna da Ass. Prof. Ahmed Adamu, masanin tattalin arzikin harkar fetur da Adamu Garba, matashin dan siyasa a Najeriya kan wannan batu.
#dwgaskiyarmagana