Allah sarki jiya ba yau ba..Allah ubangiji ya jikin su baki dayan su..ya kuma kautata makoncin su..mu kuma idan namu tazo Allah ubangiji ya jikan mu yayi mana rahama..da duk müslimin duniya baki daya..ya kuma daukaka muslinci da Muslim..ya shirye mu..kuma Allah ubangiji ya hada kan Muslim duniya gaba daya