Sheikh Abulfathi Sani ya saki RADDIN

  Рет қаралды 48,256

Mu'assasatul Anwãr Africa

Mu'assasatul Anwãr Africa

4 жыл бұрын

#Sheikh_Abulfathi_Sani_Attijany
RADDIN anyishine don maida martani ga Jahilcin Musa Yusuf Hasidussunnah dangane da karerayi da wahabiyawa suka saba yiwa DARIQAR TIJJANIYA.
SUBSCRIBE TO OUR CHANNELS @
# / @muassasa
# / @alfirasah
Don karin Bayani, Tuntube mu ta email addresses ko social network pages dinmu kamar haka:
muassasa.alfaidah@gmail.com
alfirasah.1@gmail.com
Telegram link
#t.me/joinchat/AAAAAEyt-6pqfGN...
Twitter.com/Mu'assasa1st
Facebook.com/Mu'assasatul_Anwar
Facebook.com/alfirasahtv
Ko ta Nambobin waya kamar haka.
+2349022109173

Пікірлер: 407
@muhammadalhaji1795
@muhammadalhaji1795 4 жыл бұрын
Ma sha Allah, dan allah yan izala ku saurara da kwai zaku karo da wannar maganar saboda magana ce da alqurani da hadith yake kawowa gaskiya , indai gaskiya ake so, toh wannan maganan bawan Allah gaskiya ne ,Allah bude zuciya yan izala, amma dai shawara ne ,ga hujja daga alqurani da hadith amma sai wani kuma yaki ; bayan hujja ya zo masa,SHEIKH Abufthi Allah ya kara lfy
@sirbewhy3439
@sirbewhy3439 4 жыл бұрын
مئة بالمئة كما قال العرب. 💯 Allah Ya qara lafiya, arziki mai yawa mai amfani da Amfanarwa, zuri'a dayyiba da tsawon kwana. Wannan karatu yayi kyau kwarai da gaske, kuma ya haska abubuwa masu kamar rikitarwa ga zukatanda suke cikin duhu, da kuma wa'inda suke a kulle. Allah Ya qara kusanci da Manzon Allah, Fiyayyen halittu, Shugabanmu, Mai cetonmu, Tsarkakakke daga tsarkaka - MusdhafalKarim Sallallahu Alaihi Wasallam ❤.
@sanousitanimoun4990
@sanousitanimoun4990 4 жыл бұрын
Allah ya kiyayeka malan ya karamaka basira da daraja amine
@ismaillawan6520
@ismaillawan6520 4 жыл бұрын
Mungode ya Sayyadi ayi tahaska mana albarkan Annabi s a w allah bamu irintaku bijahi barhamu rta
@yakoubouyakoubou2424
@yakoubouyakoubou2424 4 жыл бұрын
masha allahu
@garbamuhdadamu4223
@garbamuhdadamu4223 4 жыл бұрын
Allah ya qara basira da Nisan kwana alfarma Syd fadematu
@AdamuAuwal
@AdamuAuwal 4 жыл бұрын
Wallahi bai isa ya rusa wadannan hujjojin da ka tabbatar masa da su ba. Mutane ne bakaken jahilai, 6atattu kuma masu 6atarwa. Allah ya Kare mu daga 6atarwar su. Aamiyn ya Rabbal aalamiyn. JazakaAllahu khairan.
@fredericsaoul1811
@fredericsaoul1811 3 жыл бұрын
tir da halin ka Hassada ta maymaye zuciyarka wawa
@habibyaya986
@habibyaya986 4 жыл бұрын
ALLAH ya saka da alheri Malan kaidaye bâ abinda zamoutché ma malam saidai moutché allah ya saka ma da alheri
@lawalsamboa51
@lawalsamboa51 4 жыл бұрын
Wallahi yau ne nakara tabbatar da cewa Abul fathi Katoton Dan son zuciyane Juma'a yan uwa masu hankali kugane cewafa duk Mutanen da mukaji labarinsu Acikin Al'qur'an sun mutu Kuma Aka tayardasu Badan komai bane sai Dan subada wata shaida ko Kuma Abinda yayi kama dahaka Misali Acikin suratul bakara Munji labarin Wani bawan Allah dawani yakashe Akarasa Wanda yakasheshi Sai Allah yatayar dashi ya fadi Wanda yakasheshi sannan yakoma yamutu. Amma Juma'a mugane wani Abu daya duk fa Wanda yace yaga Annabi gahili Kuma har yabashi wani sako to idan har mun lura ya na nuna cewa qur'ani baicikaba Saboda babu waniwuri da Allah yanuna cewa Annabi Muhammad zai dawo bayan ya mutu shikuma wani yace yaganshi gahili harya bashi wani sako wato Wannan mayana kara nuna muna cewa Akwai Abinda Annabi ya boyewa Sahabbai baigaya musuba har saida shehu yazo, Wannan Kuma yana karyata Littafen Allah domin ko Allah yagaya mana cewa Addinin mu yacika bakari Kuma baragi Wanikuma ya nuna cewa bai cikaba Allah yashir yardamu hanya madai dai ciya. Kuma Ina rokon Allah daya shiryar damu yaraba muda son zuciya.
@abdallahbakar2682
@abdallahbakar2682 4 жыл бұрын
Macha Allah Allah ya yakara basira
@salihuabubakar6996
@salihuabubakar6996 4 жыл бұрын
Allah ya saka da Al hairi, wato gaskiya nafahimci, karancin ilmi shine farkon matsalar izala boko Haram, San Nan mafi muni yaudara, fakewa da gaskiya don gina karya, Allah ya kyauta.
@ibrahimbellojallaba7522
@ibrahimbellojallaba7522 4 жыл бұрын
Wannan maganar taka gsky ce
@hamissuogarba2930
@hamissuogarba2930 4 жыл бұрын
Wlh gaskiya ne
@uzairumuhammadinuwa9941
@uzairumuhammadinuwa9941 4 жыл бұрын
'Yan darikar tijjaniyya da su suka fahimci gaskiya ne suka kafa kungiyar izala. Marigayi Sheikh isma'ila idris jos, Bala sirajo da sauransu.
@ibrahimbellojallaba7522
@ibrahimbellojallaba7522 4 жыл бұрын
@uzairi muhammad,to suwaye su a dariqar ko ada?
@fatawuuseini4885
@fatawuuseini4885 4 жыл бұрын
Abulfathi Allah yabiyaka DA alkairi
@ashirumusa3468
@ashirumusa3468 4 жыл бұрын
Alhamdulillah godiya ga mahaliccin bayi daya barmu ahannun malamai masoya annabi humammadu sallallahu alaihi wasallam.
@bachirharunachaibu8925
@bachirharunachaibu8925 4 жыл бұрын
ماشاء الله ❤
@mdbasir3639
@mdbasir3639 4 жыл бұрын
Mashaallah
@muhammadalhaji1795
@muhammadalhaji1795 4 жыл бұрын
Sheikh Abulfthi Allah ya kara lfy,ilimi da huja , wanan gaskiya ne , ka gaya masu gaskiya ,shine kawai
@idris-usman
@idris-usman 4 жыл бұрын
Allah yasaka da alkhairi malam Allah swt yakara ilimi yakare mu da sharrin yan izala
@sheikhurastaer1
@sheikhurastaer1 4 жыл бұрын
ماشاء الله تبارك الله
@ibrahimdauda7747
@ibrahimdauda7747 4 жыл бұрын
Allah shiyi maka albarka muna godia sosei ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️🙏
@usoman0.2.agadezgida66
@usoman0.2.agadezgida66 4 жыл бұрын
Allah kara ilimi albarkar manzan Allaha s à w
@idrismuhammadbakori1761
@idrismuhammadbakori1761 4 жыл бұрын
Abul fathi Sakai dayan tawagarka Allah yaqara muku qwarin guiwa kutuniari kowane kafiri damunafiqi fahujjoji Dan Alfarmar Annabi S a w
@zakariyauahlulah4827
@zakariyauahlulah4827 4 жыл бұрын
Magajin mai goduma allah karika daga Shirin yan izala
@kabiribrahim9001
@kabiribrahim9001 4 жыл бұрын
Muna godiya maulan allah ya sakada alkari 👏
@qdasmsm2130
@qdasmsm2130 4 жыл бұрын
Malami né ???
@ibrahimdauda7747
@ibrahimdauda7747 4 жыл бұрын
Masha Allah
@ishakhamid6756
@ishakhamid6756 4 жыл бұрын
Masha allah
@ibrahimbarade8549
@ibrahimbarade8549 2 жыл бұрын
Mukuje Ku karantar ba aiki se raddi kai Allah ya sawwaka ,addini yayi arha kenan
@tidjanihachim3760
@tidjanihachim3760 4 жыл бұрын
Mach'allah bamuda abinda zamu baka sai addu'a allah ya karé 'muna kai al'farmar shugaba alaihi salatu was'salam
@DarikarTijjaniyya
@DarikarTijjaniyya 4 жыл бұрын
Amen
@salahakabir7540
@salahakabir7540 4 жыл бұрын
Ameen
@fozehoza2299
@fozehoza2299 4 жыл бұрын
mach allh 👍👍👍🙏
@marazkatsina6911
@marazkatsina6911 4 жыл бұрын
Allah yasaka Abdul fathi
@barakamutari689
@barakamutari689 Жыл бұрын
Jazakallahu Khairan niger Mahamadou 👈 MUTARi Niger 🇳🇪 zandar 🇳🇪
@user-gi9pv4ij4s
@user-gi9pv4ij4s 4 жыл бұрын
أحسنت يا أباالفتح صحيح ماقلت لأنه أسوأ أنواع الجهل هو جاهل مركب لأن جاهل مركب هو جاهل الذي لايعلم أنه جاهل وهو أسوأ أنواع الجهل هذا الذي اتصف به حاسد السنة لأنه يظن أنه من العلماء في حين أنه جاهل مركب رغم أني لا أنتسب إلى الطريقة معينة من طرق الصوفية ولكنني أحب جميع أولياء الله السادسة الصوفية لإمتيازمهم بأسناد من شيخهم إلى رسول الله صلى الله عليه وآله وسلم وأخلاقهم العرفانية والإنسانية هذا مفقده كثير من الوهابية.
@umaryakubuabba5754
@umaryakubuabba5754 4 жыл бұрын
🙏🙏🙏يقول الناظم رحمه الله 🙏🙏 ❤️❤️❤️ جهلت ولم تدري فإنك لم تدري + ومن لي بأن تدري فأنك لا تدري ❤️❤️❤️
@abduldahiru4633
@abduldahiru4633 4 жыл бұрын
Alhamdulilahi yashehi
@babanikram6407
@babanikram6407 4 жыл бұрын
Hum !!! 17:20 #tumka da warwara #Lafin-wani baya chahuwar wani #Malan asadus-sunnah yayi karatu kai kuma za kayi michi raddi a farkon karatun ka saida ka ambato sunayen wasu daga cikin manya-manyan malaman mu #misali (#Alkalin chari'a #Achkh A.M.gumi #Achkh Ismail idris #Achkh Ja'afar M.Adam Allah jikan su da rahama) tambaya su minene laifin? Kaima ya kamata kahimnci irin tumka da warwara da kake yi kaji
@kitabwassunnahtv5958
@kitabwassunnahtv5958 4 жыл бұрын
Amee amma Amin kasan chi raddin sa duk hauchine Kawai
@abduldahiru4633
@abduldahiru4633 4 жыл бұрын
To anji Kumasu ilemi kagayama she assadu hassada inya isa yazo Shehu Nasiru ado musa yanane mansa ido rufe ko qibla FM ko ta whatso Amman yaki to wanan shine malami matsss
@kitabwassunnahtv5958
@kitabwassunnahtv5958 4 жыл бұрын
@@abduldahiru4633 hhhhhhhh ai Chi wanda kakecewa Chi ne Zai kira Chi su zauna ba kaine zaka gayamin hakaba tunda ba kudachine zakuyi zamanba
@hamissuogarba2930
@hamissuogarba2930 4 жыл бұрын
Gaskiya ne Allah yasaka da alkairi muna gaisowa wahabiyawa akoma makaranta agane karamin sani kukumine
@baturehussaini1604
@baturehussaini1604 4 жыл бұрын
Allah yasaka da alkhairi sayyadi kuma Allah yakara ilimi sayyadi
@mustaphanuhuwalimni
@mustaphanuhuwalimni 4 жыл бұрын
Alhamdulillahi, Allah Ya ganar damu gaskiya Ya kuma bamu ikon tsayawa akanta. Kuma na yana da kyau adinga yin bayanin da nutsuwa ba tare da ana kama sunan mutaneba da kuma yin maganar ba tare da zagin mutaneba. Allah Ya azurtamu da son Manzo alaihissalamu.
@iddizango8815
@iddizango8815 3 жыл бұрын
Ma Sha Allah 🙏🙏
@AdamAdam-gk2og
@AdamAdam-gk2og 4 жыл бұрын
Merci
@souleyabdousalm1700
@souleyabdousalm1700 4 жыл бұрын
Allah yasaka wamalam da alhairi
@muhyiddeenabdukadir9532
@muhyiddeenabdukadir9532 4 жыл бұрын
Allah Ya KarE Mana Kae DOdon Dan Tamore
@hassaneabdallah1596
@hassaneabdallah1596 4 жыл бұрын
wanda yagga #Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama amafarki da siffofin sa da suka tabbata to tabbass zaigan chi ido da ido #Amma fa #Amma fa ranar alkiyama karanta da kyau, ka duba littafan da malamai sukayi wa wannan hadisi charhi, kuma wallahi ina yimaka nasiha da cewa kaji tsoron Allah.
@muhammadalhaji1795
@muhammadalhaji1795 4 жыл бұрын
Dan Allah kowa saurara wanan vedio gaskiya zai karu sosai ,saboda magana ce ta ilimi, amma ga niman gaskiya far, Allah saka da alkhairi wanan mallami
@soufiydaniel3100
@soufiydaniel3100 4 жыл бұрын
Allah ya saka da alheri
@muhammadsaniahmad1594
@muhammadsaniahmad1594 4 жыл бұрын
Shiyasa naga kuna kaiwa manzon Allah hari kuna Kare Shehun ku ai. Alhaji Ibrahm
@mountakaibrahim4524
@mountakaibrahim4524 4 жыл бұрын
Allah ya kara basira
@boukarmaloum996
@boukarmaloum996 3 жыл бұрын
Malan nakara jinjinama mungode da wannan raddin allah yaramuna son annabi SAW
@babanikram6407
@babanikram6407 4 жыл бұрын
1:05:20 tambaya anan chine chin (شيخ الإسلام) da kansa ne ya fadi wannan magana ???
@musaabdullahidawud8162
@musaabdullahidawud8162 4 жыл бұрын
kaibakayin abu dan allah sewani yayi kafinkayi ,zagin halittan shikuma dakayi allah ne ya halicceshi haka
@kitabwassunnahtv5958
@kitabwassunnahtv5958 4 жыл бұрын
Chi baya waazi sai mutum yayi Karatu sai yazo yana zage zage kwai
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
@@kitabwassunnahtv5958 baaka da abun fadi ko
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
Baaka sani banei
@salahakabir7540
@salahakabir7540 4 жыл бұрын
Kaje kadu karatuttukasa ko anan din ma nasan kasan yanada karatun
@kitabwassunnahtv5958
@kitabwassunnahtv5958 4 жыл бұрын
@@ibrahimkhadimulmustapha9861 to sai ka fadami abinda zan rinka fada
@nuraalhaji2363
@nuraalhaji2363 3 жыл бұрын
ماشاءاللّٰه
@idrisibrahim9243
@idrisibrahim9243 4 жыл бұрын
Abulfatahi!! Na Zubda kwalla😭😭 har saida suka cikamin kumatu Saboda ka haska min Chotila🔦Na gamsu da wannan bayani naka Dan ganeda da ganin annabi muhamad S.A.W Zahiri da kuma cikin mafarki Dan haka ni kam babu abinda zance illah Allah ya saka da mafificin alkhairi Allah yakara lfy da nisan kwana.
@sirbewhy3439
@sirbewhy3439 4 жыл бұрын
Allah Ya nuna mana Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam tun bamu mutu ba, 😢 😭🤲
@idrisibrahim9243
@idrisibrahim9243 4 жыл бұрын
Amin ya Allah
@kitabwassunnahtv5958
@kitabwassunnahtv5958 4 жыл бұрын
Lalleko inaganin da sauranka kana kikin duhu chotila ta Abul fathi bata gani kaje ka saurari raddin da sheikh Abu Aisha yayimasa idan kai mai fahintane zakasan cewa Abul fathi Yanada saura sai yakoma makaranta
@muhammadibrahimsulaiman4262
@muhammadibrahimsulaiman4262 4 жыл бұрын
Idris Ibrahim kana Ruwa kuwa
@ibrahimbellojallaba7522
@ibrahimbellojallaba7522 4 жыл бұрын
Malam Abul fatahi munajin dadin fitowar,amma abu dayane wanda bamujin dadi wannan zage zage da kakeyi dan Allah a gyara,idan baayi karatun a hankula ba,wasu bazasu fahimta ba ko su saurara,tunda Allah ya baka ilimin nan.dafatan zaa dau shawarata
@salisuabba6793
@salisuabba6793 4 жыл бұрын
Masha Allah Allah Qara basira
@kamilabdallah2062
@kamilabdallah2062 4 жыл бұрын
Hm
@ysfmediachannel5853
@ysfmediachannel5853 4 жыл бұрын
Hm kaji wani fassaran kala kato ga tambaya daya shin annanbin zai bar kabarin shi a madina ne yazo ka ganshi ido ido ko me kake nufi???? A iya tunani wannan ba me yiwuwa bane kaine ka kuskure fahimta annabi yana nufin wanda ya ganni a mafarki to zai ganni a zahiri ranar alkiyama, wannan kawai shine shehinka yayi bambarama kanason bashi kariya shine kake bata fassarar hadisi wlhy kaji tsoron Allah
@hamissuogarba2930
@hamissuogarba2930 4 жыл бұрын
TAMBAYA ldan mutum yamutu zaazu masa da manzan Allah s a w mutane nawa suke mutuwa arana faya saa daya anan tby ANNABI nawane
@ysfmediachannel5853
@ysfmediachannel5853 4 жыл бұрын
@@hamissuogarba2930 kai wa yace maka in mutum ya mutu ana zuwa masa da manzon allah????
@yunusanwarsadat1134
@yunusanwarsadat1134 4 жыл бұрын
ماشاءاللہ الله یزدك یا شیخ أبو الفتح
@user-sy4mx9rn9v
@user-sy4mx9rn9v 4 жыл бұрын
Masha Allah Kaci kanka
@sabityahya827
@sabityahya827 4 жыл бұрын
Wallahi yarone, sayyadi da harxe cema wani yaro,Kuma kana kallon fuskansa kasan Girman dare dayane،allah ya saka sayyadi
@qdasmsm2130
@qdasmsm2130 4 жыл бұрын
Allah ya shiryeku
@muhammadhassan6028
@muhammadhassan6028 4 жыл бұрын
Ka buya a gida kana surutu wai Kai Malamine ne. Karyar banza idan da gaske kake kafito daga daki ka tunkari malamai. Ka zauna a daki sai an rubuta ma Abu bayan larabcin ma baka iya ba. Mu da'awah make duniya muke zagayawa saboda ba rauni da munafurci a sunnah, ku Kuma buya kuke a daki ma tsorata.
@babanikram6407
@babanikram6407 4 жыл бұрын
31:40 Na'am mutum ya mutu Allah ya tashe shi a #Alqur'ani ba bakon abuba ne #Amma ga al'ummar data gabata kaji. hum!! Abun mamaki yana cema wasu su tahi suyi karatu amma bai san wannan ba, kaje kafa dama wawayen da dake amfani da jahilcin su kana dulmiyar dasu akan bata, ba kafito masu hankali suna jinka kana ta chirme .
@mmusaali6527
@mmusaali6527 4 жыл бұрын
Aa to aikaine jahili bakama San mikakefadaba
@ibrahimsiria5056
@ibrahimsiria5056 4 жыл бұрын
Good Allah yasaka da alkairi
@nuramuhammed3496
@nuramuhammed3496 4 жыл бұрын
Allah ya karama lafiya da bayanin sharrin munkirai
@mahammadmuslim7445
@mahammadmuslim7445 4 жыл бұрын
Aslm, alhmdllh abulfathi gsky ka riqi sbd haka kowayi mutu indai bada ita ya kusanci kaba wlh seka kaishi qasa albarka annabi muhammad s,a,w allah yadafa maka cikin al'amuranka amin
@tahiroubeidou6793
@tahiroubeidou6793 4 жыл бұрын
جزا كالله خير الله يكا ر سون كو ن
@hasheeemyakubunahalaruawal9422
@hasheeemyakubunahalaruawal9422 4 жыл бұрын
👍👍👍👍👍🤝
@nasiruusman948
@nasiruusman948 4 жыл бұрын
Allah yasaka da mafifichin alkhairi
@ishakhamid6756
@ishakhamid6756 4 жыл бұрын
Izala ba su da il mi shi wawanch
@al-adammultisynergycompany6343
@al-adammultisynergycompany6343 4 жыл бұрын
Gskya ne , kafi su fantami , jafar , da daurawa ilmi wannan gaskya ka fadaaa mal luchis
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
Gaskiya nei
@tawfickrauf6815
@tawfickrauf6815 4 жыл бұрын
Allah ya saka
@tambayatv2706
@tambayatv2706 3 жыл бұрын
Allah yakara lfy DA ilimi Mai amfani
@dalhatubashir6143
@dalhatubashir6143 4 жыл бұрын
Gaskia malam abdulfatahi kabar turbar ilimi yadda malam musa yusuf yayi mgna ta ilimi ba zagi ko aibata suffar halittar mutum. Hka ya kamata kayi.
@abdurahmanabubakar1911
@abdurahmanabubakar1911 4 жыл бұрын
Hmmm ammadai Kai makaryaci ne maganar katabani dariya saboda yadda kake damuwa akan Inyasi Amma idan antaba annabi Muhammad s a w s bakataba magana Allah ya tsine maka
@usmansulemangasikya5371
@usmansulemangasikya5371 4 жыл бұрын
Salam, Allah ya gafarta mallam, Shin Annabi ko sahabban su mai da RADDI ga wane a zamanin su???????
@umbbnshsyn5793
@umbbnshsyn5793 4 жыл бұрын
Allah Yakarama Darja
@kamalumar8132
@kamalumar8132 4 жыл бұрын
Allah yasaka da alkhairi
@muhammadhassan6028
@muhammadhassan6028 4 жыл бұрын
Kai sai dai ka koma can ka gudu ka dawo nan. Kuna yaudarar mabiyanku makaryata kawai wai kune masu San Annabi. Kuma ko ne makiya bin sunnar sa Allah ya shiryeku.
@ibrahimismaila9377
@ibrahimismaila9377 4 жыл бұрын
gaskiya ka fada Dan uwa suna kara dumiyar da mabiyansu jahilai ne kawai da sunan raddi wani Mei hankali zai fahimci wannan da sunan karatu in banda hauka da shirme
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
@@ibrahimismaila9377 kai ... Jaaki kake
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
Yaajii kanei mana
@ibrahimismaila9377
@ibrahimismaila9377 4 жыл бұрын
@@ibrahimkhadimulmustapha9861 ai jaaki ma yafika kai Dan bidi'a mai bautar inyass amfani wallahi jahilin banda da hofi
@ibrahimismaila9377
@ibrahimismaila9377 4 жыл бұрын
@@ibrahimkhadimulmustapha9861 ni wallahi tausayi kake bani,in ka kuskura kamutu kan wannar munmunar aqida nan ne zaka gane cewa kayi hasara
@chiroma.abdulrahimmusa3374
@chiroma.abdulrahimmusa3374 4 жыл бұрын
👳Imam Abdul-Qadir Al-Gilani (471 - 561) hijrayh. kadiriyya shikara 970 a duniya, 🇳🇬 558 a Nigeria .👳Ahmed Al-Tajani (1150-1228)hijrayh. Tijaniyya shikara 291a duniya, 🇳🇬 283 a Nigeria. 👳Ibn Taymiyyah (661-728)hijrah. Izala shikara 721 a duniya, 🇳🇬 57 a Nigeria. Allah yasa mudace yaye muna jagora🤲🤲
@fozehoza2299
@fozehoza2299 4 жыл бұрын
مشاءالله تبارك الله 👍👍👍👍
@user-uv7gg6br8m
@user-uv7gg6br8m 2 жыл бұрын
Massa Allah
@alilibyen8166
@alilibyen8166 4 жыл бұрын
Allah ya Kara lfy da kusanci ameen
@arangamatvhausa5884
@arangamatvhausa5884 4 жыл бұрын
Kai kace mai jahili chi kuma ya cema jahili haba dan Allah mu kuma mabiyanku sai muce muku mi kowa yayi akidar chi mana tunda ba dole bane sai wani yabi wani mu kudukanku mukeso ku kara rokon Allah yaba kowace kasa lafiya ko adao sallar juma a da jandi gaba daya sai kuzo kunata karyata junanku to mudai Allah ya azamu kan sunnar annabi Muhammad kuma kuduka muna ganin girmanku saboda kowa yayi karatu abinda kuke fadi mu kanmu yan kallo ba jahillai bane muna daukar abinda muka gane ne
@ibrahimmadugu889
@ibrahimmadugu889 4 жыл бұрын
Ka tsaya kayi amfani da ilimi zaka gane insha allah
@ayoubanamirou245
@ayoubanamirou245 Жыл бұрын
In izala suna bani mamaki wly wawan tunani keda in izala Allah ya taimakemu
@inyassibrahim2867
@inyassibrahim2867 4 жыл бұрын
Kanayi muna jindadi mln abulfatahi cigaba da gashi
@hawaaufaiza3458
@hawaaufaiza3458 4 жыл бұрын
thanks you breiht main day
@oussoumanidrisoussoumanidr9146
@oussoumanidrisoussoumanidr9146 4 жыл бұрын
Allah daya annabi daya alkora.ani daya musulunci daya meye yakisaku rigimani
@salahakabir7540
@salahakabir7540 4 жыл бұрын
Kafirta muda sukeyi danuna su yan izala sukadai mutana kirki su suke sawa dama basu da aiki sai kafurta duk wanda bayabin fahimtarsu
@malaabbamuhammad817
@malaabbamuhammad817 4 жыл бұрын
Kuwane malamine wai meene amfanin raddin wai idan danuwanku sunyi kuskure kusame su
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
Baakasan abinda kake fadiba
@abyakubabyakub
@abyakubabyakub 4 жыл бұрын
Abulfathi Allah yatai maceka
@yusufabdullahi4786
@yusufabdullahi4786 3 жыл бұрын
Abin takaici wai wannan kunchachchan shine mai yiwa mutane raddi in banda lalacewa. Ka rasa me yake fada. A hakan kuma wai shine ake ji dashi. Allah ya gyara
@muhammadibrahimsulaiman4262
@muhammadibrahimsulaiman4262 4 жыл бұрын
Kai Abul-Fasadi Al-Makakke Ka sani ba raddin ilimi kake yi ba, raddin cin mutunci kake yi da cin zarafi
@ibrahimmadugu889
@ibrahimmadugu889 4 жыл бұрын
Jakin banza kawai 😂
@youssoufaffala9491
@youssoufaffala9491 4 жыл бұрын
Qaryane wallahi Moussa yusuf asadus sunna bajahilibane
@hlomudassiraminu2729
@hlomudassiraminu2729 4 жыл бұрын
In dai yayi inkarin ganin annabi jahiline
@user-hh5up6zd3l
@user-hh5up6zd3l 4 жыл бұрын
Allah yasakada Allah ere malam
@mammangarka3010
@mammangarka3010 4 жыл бұрын
Bazasu taba yarda da ana ganin Annabi(saw) ba, domin ba dayansu da ya taba ganinsa, Kuma ba zai yiwu dayansu ya gansa ba. Hasali, Sai fa masoyi na gaskiya Wanda ke bibiye da Sunnar Annabi Zahiri da Badini. Bawai Yan Ahlussunnar Makoshi ba.
@abusalmanbala3169
@abusalmanbala3169 4 жыл бұрын
Kaima bari nayi maka maka gyaran Larabci ابن العربي ake cewa ba ( ابن عربي wannan Dan uwakane Dan Bid'a Suman Malami ma baka iya dai-dai ba.
@ibrahimismaila9377
@ibrahimismaila9377 4 жыл бұрын
Wannan shine usulubin da suka tsaba yi na gyaran larabci idan aka kure su,wallahi na tsaba bibiyar muqabalolinsu idan aka kure su basuda hujja sai suyi wuf su koma li'rabi wai su gyran larabci,a hakan zaka ga sun canza topic din kan abin da ake tattaunawa akoma wai iya larabci,waiyanan babu musulinci a gabansu suna yin haka kawai ne wai don mabiyansu jahilai kada su gane hakikani meyeye gaskiyar musulinci, Allah ya tarwasa aniyarsu
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
@@ibrahimismaila9377 karyaa kayi
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
Jiwani kuma ... Anamaganan Fa'arus sunnah kanaa kawoo kanka...
@salihuabubakar6996
@salihuabubakar6996 4 жыл бұрын
Ya maganar kisan rayukan da basuji ba basu gani ba ? Da wawashe dukiyar jama'a da sunan ganima ? Yaku y'an Boko Haram kutuna akwai ranar hisabi Allah yasa mu gane ameen.
@ibrahimismaila9377
@ibrahimismaila9377 4 жыл бұрын
@@ibrahimkhadimulmustapha9861 kaima ka San gaskiya nake fada amma jahilci da son zuciya ne ya hana Ku fahimta Allah ya ganar da Ku ameen
@aishaliyua6069
@aishaliyua6069 4 жыл бұрын
A hadisin ganin Annabi (S.A.W) مناما da يقظة me سوف take nufi? Lokacin da Annabi Musa (A.S) ya roki ganin Alla,me Ya bashi amsa? لن تراني ولكن انظر الي الجبل ان ستقر مكانہ فسوف تراني Annabi Musa ya ga Allah kiri-kiri anan duniya? فسوف me take nufi? Malaman daka lissafo a matsayin wadanda suka ce ana ganin Annabi kiri-kiri Yan Halwa. Anan kayi wa mutane bayani ;me ne halwa? Wanne hanyoyi ko ayyaku ake yi a ga Annabi yaqazatan? Sai a sa su a mizanin shari'a a ga sun hallata? Ku dai na rudar al'umma da son zuciya.Allah Ka shirye mu.
@mmusaali6527
@mmusaali6527 4 жыл бұрын
Abunda akenufi annabi saw yace duk Wanda yaganni amafarki dasannu zai ganni afarke wannan shine abinda hadisin yake nufi
@aishaliyua6069
@aishaliyua6069 4 жыл бұрын
Kalmar " Sannu" me take nunawa?
@aishaliyua6069
@aishaliyua6069 4 жыл бұрын
@@mmusaali6527 : kalmar "da sannu" me take nunawa?
@mmusaali6527
@mmusaali6527 4 жыл бұрын
Inanufin akwana atashi kafin yabar duniya zaiganshi daidonsa
@aishaliyua6069
@aishaliyua6069 4 жыл бұрын
tana nuna tsawon lokaci amma bata nuna waje kamar yadda فسوف ta Annabi Musa ta maida gannin Allah a lahira. Abulfatahi yace ai ran lahira kowa zai ga Annabi" Mafarkin mumini da Annabi a duniya yafi ganin kafiri ga Annabi a farfajiyar kiyama domin shi hujjace aka kafa da shi(ba zai amfane shi). Anan ka gane ba korewar ganinin Annabi yaqazatan ake ba.Tambayar itace : wanne hanyoyi aka bi ?
@fatimahsa1636
@fatimahsa1636 3 жыл бұрын
Dan Allah Dan munzon Allah yakaramasa yar da inabukatan number ka ya shehk
@babanikram6407
@babanikram6407 4 жыл бұрын
Kace inda da adalci bai kama taba kadoki laifin wasu kado rama wasu ba 23:55 alhali kuwa kafara bude raddin ka, kamar yadda kake ikirari da sunayen wasu wayan da basu da laifi #balma basu raye Allah jikan da rahma to kenan hakan ya nuna cewa bakada adalci ko??? Kuma hatta #malan asadus-sunnah baya da wani laifi saboda karantar yake, kaima kaje ka karantar mana dakiki kawai kana fassara hadisin manzo Allah s.a.w da ayoyin ba'a mahalisa ba mrrrrsss.
@rilwanholma8429
@rilwanholma8429 4 жыл бұрын
Hahahaha. Nikam me yake saka cin rai ne wai babam ikram don an tona asirin jahilin arnen naku mai rarraba kan musulmi. Yake yayi karatu shine kawai in ya Isa kuma ya fito mu zauna dashi
@youareverystupidusmanidris6414
@youareverystupidusmanidris6414 4 жыл бұрын
Kai Abul Fatahi jahiline. Wallahi banza wawan banza kawai.
@abdulkadirabubakar7107
@abdulkadirabubakar7107 2 жыл бұрын
Aa zafi raddin namu yai😁 dg baya kuma kasani yana mgana ne still a matsayinsa n mutum ze iya kaucewa akowane lkc
@ibrahimisaali2047
@ibrahimisaali2047 4 жыл бұрын
Domin koyon Turanci cikin harshen Hausa ku biyomu ta wannan Link din. kzbin.info/www/bejne/gXSpoHuBbbhqd5o
@yakoubouyakoubou2424
@yakoubouyakoubou2424 4 жыл бұрын
جزاك الله خير
@ibrahemarfy3623
@ibrahemarfy3623 3 жыл бұрын
Masha allah wanan shine karatu
@ibraheemkhaleel523
@ibraheemkhaleel523 4 жыл бұрын
Jahili ka dena magana akan wanda yafika ya shehun naka ilimi da sanin manzon Allah se an taɓo ku kece kuna son manzon Allah, ai son manzon Allah shine kabi abin da yache sau da ƙafa. Kana maganar larabci kai asadussunnah wallahi dan baiwa ne game da Larabci. Kaje ka muqabalanci gaba da gaba mana ka tsaya cikin na'ura kana hargowar banza. Kai gaskiya fa dai che.
@mercibeaucoupavoussalam842
@mercibeaucoupavoussalam842 4 жыл бұрын
Walahi hasada ce take tamu ka koma malame mu walahi walahi sufi karfika nisa ba qusa ba bakin chiki chede ya kache ka makaryata masu raba aljanna
@yakubuyakubu4313
@yakubuyakubu4313 4 жыл бұрын
Kai baka sone to mu ALLAH ya bamu aljanna
@aliyuabubakar9443
@aliyuabubakar9443 4 жыл бұрын
Wallahi sarrine azukatansu da hasada ga shehu ibarahim r t a
@ibrahimusmanalfullati1240
@ibrahimusmanalfullati1240 4 жыл бұрын
Allah yasaka da Alkhairi sayyidi Abul fathhi Attijjani kafarkaddamu
MAULIDIN IZALA: Tare da Sheikh (Abulfathi, Nasiru da Hadi).
2:06:32
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 22 М.
Shin Jafar da Albani yan Aljannah ne??
2:10:22
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 44 М.
마시멜로우로 체감되는 요즘 물가
00:20
진영민yeongmin
Рет қаралды 33 МЛН
Эффект Карбонаро и нестандартная коробка
01:00
История одного вокалиста
Рет қаралды 9 МЛН
Who has won ?? 😀 #shortvideo #lizzyisaeva
00:24
Lizzy Isaeva
Рет қаралды 65 МЛН
[Urdu] Last Episode: The Actual Miracle of The Quran | Akhri Moujza with Nouman Ali Khan
1:51:45
Nouman Ali Khan - Official - Bayyinah
Рет қаралды 816 М.
MUQABALAH: DARIQA da IZALA akan KARAMOMIN WALIYYAI (كرامات الأولياء)
1:18:11
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 280 М.
Sufi sai Sufi. Sheikh Abulfathi tare da Shekhul Hadi
2:51:28
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 32 М.